Sashe 8
Nur Firdaus Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
bayan sun karkare da rico, Lokcin su hjya suma suka dawo nigeria daga harkan kasuwancinsu gidan ya xama full house
sati guda sukayi a gidan kafin nan razia tace musu ai zasu ce vacation kasar waje tare da munayya harda nur firdaus.
the following day aka barsu suka shirya suka tafi kasar tokyo
hutu dukansu crew din which was duly sponsored by muna hakeem, bazaka ma gane nur acikinsu ba tsabar yadda tabi ta saje da su, abun har ya fara bawa molly mugun mamaki yadda taga gabaki daya nur ta haskesu duka da kyanta sai kuma suka dawo kamar yan koro
dan wayewar yafi kyau acikinta saboda asalinta dama can nitsasiya ce sosai.
razia da sauran kam basu wani damu ba dake hanklinta baya kan gasar wayafi kyau yanxu she just want to impress javeed dan ta samu cikar burinta.
gashi dama mollyn ne ta dan san da zancen javeed, dake razia bata boye mata komi itama haryau akasar ranta tamatsu tasan a inda namiji kamar javeed mufasa yasan nur firdaus harta dawo twin flame dinsa.
koda suka isa tokyo basu zauna a hotel ba suka kama katoton luxury aprtments suna cin shagalinsu, daga ayi games, sai aci abinci ko aje waje ayi picnics ko suje gym.
munayya dama babu abunda bata access dashi kama da ga rent na luxury yatch, boat cruise, sport cars. kawai sudai more rayuwarsu sukeyi kamar babu gobe
ko nur bata taba tunanin wayannan ranakun farinciki, dariya da nishadi zasuzo mata nan kusa a rayuwarta ba.
anan tokyon munayya ta koya ma nur tuka mota kala kala,babba da karami auto da manual. ahaka saida sukaci 14 days anan snn sukaje su dubai
sukayi shopping da yawon bude ido na kwana hudu kacal snn sukaje umrah a saudi arabia, while frankie yay branching to london to catch up on fashion, su hudu matan sukayi umrah
anan ma suka sissiya abaya bakake masu kyau guda biyar biyar snn suka dawo suka je london suka same frankie, inda razia ta nunna ma nur wajajen da suke harkan koyan fashion kamar iconic house of liberty da manyan fashion houses bayan sun gama yawonsu suka hadu duka suka dawo gida..
daga nan kowa ya dau hutu cos thy believe sun gama koya ma nur iya abunda take bukatan sani for a start sauran kuma sunada yaqinin cewa she wll push for it....
Rayuwa sosai tayi sauyin bazata wa nur dan wanda ya santa a satikai bakwai baya da suka shude bazai taba yarda da cewa ita din bace yanzu cikin sauki.
dan kuwa jinyar da akayi mata anan ya bala'in amsar tsarin garkuwan jikinta ya saka mata nitsuwa da kwanciyar hankali,ko fatar jikinta ma daya so ya yamushe sabida ciwo da damuwa dayaji isashhen gyara kulawa da hutu,da kuma ingantaccun Abinci tuni jikinta ya warware yadau wani irin haske da kyalli tun ba aje ko ina ba hips dinta da boobs dinta suka kara kyau suka yi bulbul suka ciko.
Wani irin tsabar kyaunta na tun usuli shiya soma hargowan fallasa kansa a fili kamar wanda dama a matse yake daya fito sarari ita kanta razia takan mugun jinjina ma wnn sassanyar kyaun fuska da Allah ya zuba ma nur din.
Dadin karawa da yanzu tacire tunanin komi da kowa aranta takuma dora dammaran kai rayuwarta gaba,bayan tallafawar kawunta da matayensa da uwa uba razia tafara kkrin kammala karatunta dan already tay missing din jamb na wann shekarar sai kawai aka mata registern su neco da weac tafara shirin rubutasu a wani private schl a kaduna.
Abubuwan da ake daurata akai din da sukeyi kullum da razia sosai ya balai'n taka rawa wajen cire ma zuciyarta tsoron tunkarar rayuwarta na nan gaba.
lokaci zuwa lokci haka zakaga sunje hutu ko weknds a kasar waje koda na sati dayane dan hakan na kkri wajen taimakawa nur ta hanyar samun krin wayewa da uplifting din mental awareness dinta da kuma ilimi game yanayin rayuwa.
yau ya zamo Hatta iyayen saida suka komo baya suna shan mamakin irin tarin ilimin nur firdaus dan yarinyar a mugun nitse take, kuma tana kkrin perceving knowledge dinta da cooking lesson inta in a very sensible and matured manner sam sam batada ragon azanci, wanda za'a iya alakanta yiyuwar hakan asababin challenges din da tacikaro dasu masu nauyi da ciwo arayuwa.
Har iyau Bata tunanin da akwai wani mahalukin mutum a duniya wanda zai iya fitowa yabuga kirjinsa yace mata ya fahimce asalin abunda taji zak zak acikin zuciyarta da rayuwarta akwanakin baya.
But she is all putting them behind now,ynxu harji take tamkar bazata kara ta'buwa kojin wani rauni a zuciyarta ba.
Ganin alaman hakan ayanyinta shi ya karawa razia karfin gwiwar cigaba da taimaka mata,dan tamkar ciki daya suka fito haka take daukar lamarin nur aynzu duk wani rayuwa mai kyau shitake ta kkrin taga ta dorata akai..
ABUJA..
acikin wayann satikan da suka shude rayuwa me tsananin wuya da wahalar ganewa kawai layla takeyi a hannun adnan...
Dan kuwa saida ya bari ta cika sati biyar da zaman kadaici da gadi a gidansa snn ya fara mata wasu nauin walakanci,ranar daya fara shiga dakinta da asuba tana bacci taji an kwaroro mata ruwa me shegen sanyi ajiki kusan a gigice tafarka tana rawam dari adnan daya gama harde ransa yafara daka mata tsawa yanamai cemata ai ba bacci ko hutu tazo yi agidansa ba....
tun daga wann ranan ya shimfida mata wasu mugayen dokoki masu tsaurin da har yanxu hanklinta ya kasa daukawa,she will clean his room,mop the house, and also cook yace gidansa babu me aiki, snn bata isa ta dafa abunda ranta yake so taci ba sai wanda ya fada
haka zai kirga mata girki yakai kala goma
duk sai tarude tay ta kirar mummynta awaya tana kuka kotaje youtube tana duban recipes tana kwabawa dakyar dan kodacan agidansu dama nur ne take musu abinci, ita bata iya komi ba banda hada shayi sai soya yar kwai da wasu abubuwan da basu fi tafasa taliya ba.
adnan kuma yace sam bayacin wayannan abincin haka zai jero mata abincin zamani masu wuya, chops, salads yace lallai shine zatayi masa agidan, inta samu tay dakyar hakanan zai kwaso abokansa da dare gasunan dai basugama mallakar hanklin kansu ba su zauna suci abincin subar mata kwanukan awajen ba sannu ba madalla haka zatasha aikin shara da wanke wanke.
tsabar wuyar daya fara bata akan girki da aikin gida harsaida ta gwammaci lokcin da baiya mata magana kwata kwata..
dan Koda tagaji tafara masa complain ko kuka baya gaya mata magana medadi
saidai ma yace mata wai ita taga dama zaman dashi, kuma bazai taba ya saketa ba harsai tanuna masa uban da xata dauka agidansan.
Tunda akay auren dede da rana daya layla bata tabacin karo da farincki ba
kullum cikin kuka wa mrs haseena akan ayi magana da adnan dan haryau babu wani abu na maaurata ma da ya taba shiga tsakaninsu
tun mrs haseena tana jin dar dar din kai kararsa gidansu wajen hajya mairam dataga kuka dayawan sakonnin layla sun fara mata nauyi sai kawai tasakaya maganan cikin salo ta kai kararsa gida sede tunda mahafyrsa ta kirashi tamasa fada akan hakan shikenan kuma yau kusan sati biyu kenan laylah bata sake ganinsa agidan ba...NUR FIRDAUS SUBCRIBTION.
WASAP GROP :500
VIA 9132352275
MOHD SURAYYA SULE
OPAY.
TELEGRAM GRP VIP
2K...VIA 0152983148
GTB
AREWA BOOK APP @SURAYYAHMS
SEND RECEIPTS TO BE ADDED TO ANY GRP OF UR CHOICE.
THANK YOU
[23/04, 23:03] Anne-Aurora🦋: EPISODE 5.
wani sabuwar yanayin kunci da damuwa layla tasake shiga dan gabaki daya hanklinta saiya tashi da rashin dawowar Adnan gidan harna tsawon sati biyu kullum cikin dare bata iya runtsawa da sanin cewa itace fa tasaka aka kai kararsa gida,gashi har ilayau bata da wanda zata iya kira awaya kai tsaye takai kukan ta wajensa koda magana medadi agaya mata ko zataji sanyi, tay kukan harta gaji tadawo ta zubawa sarautar Allah ido zucyarta cike da dana sanin kai karar Adnan din datayi.
Yau safiyar Asabar da safe me aikin Hajya mairam ta kira layla awaya tace mata akan tashirya tazota family house din shehuri dan duk yaune zasuje ziyara wajen yan uwa.
zuciyarta duk a cunkushe ta amsa sabida tana sane da cewa kowani amarya a gidan akanzo amata barka hargida amma ita saitaga dangin adnan babu wanda ya lekota face yara yara da aka dinga turo matasu tana dafa musu abinci sunaci wani bin ma basama gode mata haka zasu mata barna su kara da gaba.
haryau dai wani kwakkwarar mutum bai taba nado garinsa na musmmn dan yazo gidan amaryan adnan dan ya gaisheta ba
har gara gara wanda babu ruwansu acikin family drama da suka dan kirata a waya suka mata gaisuwar bangajiya tun a week din da aka kawota, toh suma din dai haryau basu sake binta kanta ba. ita kanta tasan bakomi ya jawo mata rashin kima da daraja ba face bambancin arziki da kuma behvrs din Adnan a lokcin aurensu daya dinga nunawa danginsa ba kaunarta yakeyi ba.
tashi tay zata shiga wanka saikuma taji kuka meyawa ya taso mata irin baqin cikin nan me tukiki da zafi gamida tushe hanyar numfashi shiya rufeta
aranta tanajin cewa she loves adnan soo much amma kuma batay tsammanin zaka so mutum son ya zame maka fitina ba, tabbas hausawa sunce so maso wani koshin wahala, duk dama aitay tunanin cewa tunda bata da wani bambamci da Nur firdaus uwarsu daya ubansu daya hala zata iya maye masa gurbinta azuciyarsa amma inaa kmr tsanar dataga adnan yana mata bayan sunyi auren nan ma daban ne, duk tarasa kode wani lefi na daban tay masa abaya dayasaka ko kadan baijin tausayinta aransa.
kuka kawai taci acikin shower har saida nauyin dake kirjinta ya ragu kafin nan tafito tazo tashirya kanta cikin wani tsadadden leshi da mrs haseena ta dinka mata alkcin bikinta dama kuma tace mata duk sanda zataje family house for the first time karta saka wani kaya acikin kayan lefenta taje dashi sabida tasan kalar rainin dake cikin familyn shehuri.
sati guda sukayi a gidan kafin nan razia tace musu ai zasu ce vacation kasar waje tare da munayya harda nur firdaus.
the following day aka barsu suka shirya suka tafi kasar tokyo
hutu dukansu crew din which was duly sponsored by muna hakeem, bazaka ma gane nur acikinsu ba tsabar yadda tabi ta saje da su, abun har ya fara bawa molly mugun mamaki yadda taga gabaki daya nur ta haskesu duka da kyanta sai kuma suka dawo kamar yan koro
dan wayewar yafi kyau acikinta saboda asalinta dama can nitsasiya ce sosai.
razia da sauran kam basu wani damu ba dake hanklinta baya kan gasar wayafi kyau yanxu she just want to impress javeed dan ta samu cikar burinta.
gashi dama mollyn ne ta dan san da zancen javeed, dake razia bata boye mata komi itama haryau akasar ranta tamatsu tasan a inda namiji kamar javeed mufasa yasan nur firdaus harta dawo twin flame dinsa.
koda suka isa tokyo basu zauna a hotel ba suka kama katoton luxury aprtments suna cin shagalinsu, daga ayi games, sai aci abinci ko aje waje ayi picnics ko suje gym.
munayya dama babu abunda bata access dashi kama da ga rent na luxury yatch, boat cruise, sport cars. kawai sudai more rayuwarsu sukeyi kamar babu gobe
ko nur bata taba tunanin wayannan ranakun farinciki, dariya da nishadi zasuzo mata nan kusa a rayuwarta ba.
anan tokyon munayya ta koya ma nur tuka mota kala kala,babba da karami auto da manual. ahaka saida sukaci 14 days anan snn sukaje su dubai
sukayi shopping da yawon bude ido na kwana hudu kacal snn sukaje umrah a saudi arabia, while frankie yay branching to london to catch up on fashion, su hudu matan sukayi umrah
anan ma suka sissiya abaya bakake masu kyau guda biyar biyar snn suka dawo suka je london suka same frankie, inda razia ta nunna ma nur wajajen da suke harkan koyan fashion kamar iconic house of liberty da manyan fashion houses bayan sun gama yawonsu suka hadu duka suka dawo gida..
daga nan kowa ya dau hutu cos thy believe sun gama koya ma nur iya abunda take bukatan sani for a start sauran kuma sunada yaqinin cewa she wll push for it....
Rayuwa sosai tayi sauyin bazata wa nur dan wanda ya santa a satikai bakwai baya da suka shude bazai taba yarda da cewa ita din bace yanzu cikin sauki.
dan kuwa jinyar da akayi mata anan ya bala'in amsar tsarin garkuwan jikinta ya saka mata nitsuwa da kwanciyar hankali,ko fatar jikinta ma daya so ya yamushe sabida ciwo da damuwa dayaji isashhen gyara kulawa da hutu,da kuma ingantaccun Abinci tuni jikinta ya warware yadau wani irin haske da kyalli tun ba aje ko ina ba hips dinta da boobs dinta suka kara kyau suka yi bulbul suka ciko.
Wani irin tsabar kyaunta na tun usuli shiya soma hargowan fallasa kansa a fili kamar wanda dama a matse yake daya fito sarari ita kanta razia takan mugun jinjina ma wnn sassanyar kyaun fuska da Allah ya zuba ma nur din.
Dadin karawa da yanzu tacire tunanin komi da kowa aranta takuma dora dammaran kai rayuwarta gaba,bayan tallafawar kawunta da matayensa da uwa uba razia tafara kkrin kammala karatunta dan already tay missing din jamb na wann shekarar sai kawai aka mata registern su neco da weac tafara shirin rubutasu a wani private schl a kaduna.
Abubuwan da ake daurata akai din da sukeyi kullum da razia sosai ya balai'n taka rawa wajen cire ma zuciyarta tsoron tunkarar rayuwarta na nan gaba.
lokaci zuwa lokci haka zakaga sunje hutu ko weknds a kasar waje koda na sati dayane dan hakan na kkri wajen taimakawa nur ta hanyar samun krin wayewa da uplifting din mental awareness dinta da kuma ilimi game yanayin rayuwa.
yau ya zamo Hatta iyayen saida suka komo baya suna shan mamakin irin tarin ilimin nur firdaus dan yarinyar a mugun nitse take, kuma tana kkrin perceving knowledge dinta da cooking lesson inta in a very sensible and matured manner sam sam batada ragon azanci, wanda za'a iya alakanta yiyuwar hakan asababin challenges din da tacikaro dasu masu nauyi da ciwo arayuwa.
Har iyau Bata tunanin da akwai wani mahalukin mutum a duniya wanda zai iya fitowa yabuga kirjinsa yace mata ya fahimce asalin abunda taji zak zak acikin zuciyarta da rayuwarta akwanakin baya.
But she is all putting them behind now,ynxu harji take tamkar bazata kara ta'buwa kojin wani rauni a zuciyarta ba.
Ganin alaman hakan ayanyinta shi ya karawa razia karfin gwiwar cigaba da taimaka mata,dan tamkar ciki daya suka fito haka take daukar lamarin nur aynzu duk wani rayuwa mai kyau shitake ta kkrin taga ta dorata akai..
ABUJA..
acikin wayann satikan da suka shude rayuwa me tsananin wuya da wahalar ganewa kawai layla takeyi a hannun adnan...
Dan kuwa saida ya bari ta cika sati biyar da zaman kadaici da gadi a gidansa snn ya fara mata wasu nauin walakanci,ranar daya fara shiga dakinta da asuba tana bacci taji an kwaroro mata ruwa me shegen sanyi ajiki kusan a gigice tafarka tana rawam dari adnan daya gama harde ransa yafara daka mata tsawa yanamai cemata ai ba bacci ko hutu tazo yi agidansa ba....
tun daga wann ranan ya shimfida mata wasu mugayen dokoki masu tsaurin da har yanxu hanklinta ya kasa daukawa,she will clean his room,mop the house, and also cook yace gidansa babu me aiki, snn bata isa ta dafa abunda ranta yake so taci ba sai wanda ya fada
haka zai kirga mata girki yakai kala goma
duk sai tarude tay ta kirar mummynta awaya tana kuka kotaje youtube tana duban recipes tana kwabawa dakyar dan kodacan agidansu dama nur ne take musu abinci, ita bata iya komi ba banda hada shayi sai soya yar kwai da wasu abubuwan da basu fi tafasa taliya ba.
adnan kuma yace sam bayacin wayannan abincin haka zai jero mata abincin zamani masu wuya, chops, salads yace lallai shine zatayi masa agidan, inta samu tay dakyar hakanan zai kwaso abokansa da dare gasunan dai basugama mallakar hanklin kansu ba su zauna suci abincin subar mata kwanukan awajen ba sannu ba madalla haka zatasha aikin shara da wanke wanke.
tsabar wuyar daya fara bata akan girki da aikin gida harsaida ta gwammaci lokcin da baiya mata magana kwata kwata..
dan Koda tagaji tafara masa complain ko kuka baya gaya mata magana medadi
saidai ma yace mata wai ita taga dama zaman dashi, kuma bazai taba ya saketa ba harsai tanuna masa uban da xata dauka agidansan.
Tunda akay auren dede da rana daya layla bata tabacin karo da farincki ba
kullum cikin kuka wa mrs haseena akan ayi magana da adnan dan haryau babu wani abu na maaurata ma da ya taba shiga tsakaninsu
tun mrs haseena tana jin dar dar din kai kararsa gidansu wajen hajya mairam dataga kuka dayawan sakonnin layla sun fara mata nauyi sai kawai tasakaya maganan cikin salo ta kai kararsa gida sede tunda mahafyrsa ta kirashi tamasa fada akan hakan shikenan kuma yau kusan sati biyu kenan laylah bata sake ganinsa agidan ba...NUR FIRDAUS SUBCRIBTION.
WASAP GROP :500
VIA 9132352275
MOHD SURAYYA SULE
OPAY.
TELEGRAM GRP VIP
2K...VIA 0152983148
GTB
AREWA BOOK APP @SURAYYAHMS
SEND RECEIPTS TO BE ADDED TO ANY GRP OF UR CHOICE.
THANK YOU
[23/04, 23:03] Anne-Aurora🦋: EPISODE 5.
wani sabuwar yanayin kunci da damuwa layla tasake shiga dan gabaki daya hanklinta saiya tashi da rashin dawowar Adnan gidan harna tsawon sati biyu kullum cikin dare bata iya runtsawa da sanin cewa itace fa tasaka aka kai kararsa gida,gashi har ilayau bata da wanda zata iya kira awaya kai tsaye takai kukan ta wajensa koda magana medadi agaya mata ko zataji sanyi, tay kukan harta gaji tadawo ta zubawa sarautar Allah ido zucyarta cike da dana sanin kai karar Adnan din datayi.
Yau safiyar Asabar da safe me aikin Hajya mairam ta kira layla awaya tace mata akan tashirya tazota family house din shehuri dan duk yaune zasuje ziyara wajen yan uwa.
zuciyarta duk a cunkushe ta amsa sabida tana sane da cewa kowani amarya a gidan akanzo amata barka hargida amma ita saitaga dangin adnan babu wanda ya lekota face yara yara da aka dinga turo matasu tana dafa musu abinci sunaci wani bin ma basama gode mata haka zasu mata barna su kara da gaba.
haryau dai wani kwakkwarar mutum bai taba nado garinsa na musmmn dan yazo gidan amaryan adnan dan ya gaisheta ba
har gara gara wanda babu ruwansu acikin family drama da suka dan kirata a waya suka mata gaisuwar bangajiya tun a week din da aka kawota, toh suma din dai haryau basu sake binta kanta ba. ita kanta tasan bakomi ya jawo mata rashin kima da daraja ba face bambancin arziki da kuma behvrs din Adnan a lokcin aurensu daya dinga nunawa danginsa ba kaunarta yakeyi ba.
tashi tay zata shiga wanka saikuma taji kuka meyawa ya taso mata irin baqin cikin nan me tukiki da zafi gamida tushe hanyar numfashi shiya rufeta
aranta tanajin cewa she loves adnan soo much amma kuma batay tsammanin zaka so mutum son ya zame maka fitina ba, tabbas hausawa sunce so maso wani koshin wahala, duk dama aitay tunanin cewa tunda bata da wani bambamci da Nur firdaus uwarsu daya ubansu daya hala zata iya maye masa gurbinta azuciyarsa amma inaa kmr tsanar dataga adnan yana mata bayan sunyi auren nan ma daban ne, duk tarasa kode wani lefi na daban tay masa abaya dayasaka ko kadan baijin tausayinta aransa.
kuka kawai taci acikin shower har saida nauyin dake kirjinta ya ragu kafin nan tafito tazo tashirya kanta cikin wani tsadadden leshi da mrs haseena ta dinka mata alkcin bikinta dama kuma tace mata duk sanda zataje family house for the first time karta saka wani kaya acikin kayan lefenta taje dashi sabida tasan kalar rainin dake cikin familyn shehuri.