Sashe 34
Nur Firdaus Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
daga haka suka cigaba da gaisawar yana tambayarta tana amsashi da wata irin narkakken shagwaba
,...they just stay like that rungume ajikinshi ya manneta sosaiiiiii heart to heart, soul to soul, duk wani motsin nunfashinsu da bugun zuciyarsu sunajinshi a abayyane....
ahaka suka tsaya har saida sukagaji da jin bugun zuciyar juna sann ya cije ya saketa yajawo hadadden beige shirt dinsa ya saka ajikinshi snn ta karaso ta gabansa calmy tafara tayashi saka buttons din rigar
karamin kiss ya dora mata a saman goshin ta bayan tagama suna hade idanunsa waje guda yariko lallausr hannunta yadora bisa chest dinsh snn yace
..."nayi miki alkwari nan ba da jimawa ba u will be mine and i wll be urs...ina dai zaki zauna dani har sai mun mutu atare?
dan murmushi tay ta gyada masa kai snn tace 'i cant wait...
daga haka yasaketa snn ya karasa gama shirinsa tsaf tsaf tana zaune kusa daf dashi
breakfast dinsu nayau
a private jet dinshin suka yishi, wata iriyar nannaniyar soyayya me kama rai da shiga bargon jiki suke nuna ma juna har saida taga kamar 6hrs din da sukayi a hanya yayi musu kadan, sun bar wajen tun 10, sun iso nigeria da yamma wajajen karfe biyar.
Duk da ma munan ta dawo tana jiranta amma ba shi yahana securitys dinsa suka rakosu har gida ba
Duk salon iya shan ciki da tsokanar muna amma haka tay ta bari dan gabaki dayane Hanklin nur baya jikin ta dan tun daga aiport din har ta iso gida text-chating sukeyi dashi dan bazata iya cewa taji wasu abubuwan da muna ta dinga mata hira akai ahanya ba.
Koda tadawo gida already yamma yayi sosai samu tay duka matayen kawuntan har sun dawo gida.
hakanan tabisu one after the other da tsarabar data siyo musu ta gaggaishesu har cikin sashensu kowana murnan ganin ta duba da yadda ta karayin wani fresh sai tambayar labarin trip ake itade sama sama take amsasu hira kadan sukayi kafin ta koma room dinta
saidai tunda ta koma bata iyayin komi ba sai kwanciya da kuma tunani masu aiki ne suka kimtsa mata jakarta, nan ma taga ashe javeed ya riga ya zuba mata tumin kudade aciki batare da saninta ba duk sai tarasa mema zata nay dasu wani drawer na musammn ta bude ta hade duka cash din awajen takulle snn ta cigaba da tunanin sa.
ata dayan fannin kuwa rayuwar gidan adnan shehuri da matarsa layla bakaramin kara tabarbarewa ya ke karayi ba.
musmn ma da yanxu duka yafara zame ma layla tamkar ruwan sha dan wani bin in zai jibgeta haka zai jawota har palo daga ita sai pant ya wurgan da ita kai duk yadda taso taga ta zauna da shi lafya baya yuwa
atunaninta kome zai zo yawuce musu amma gani take kamar tsanar da adnan shehuri yake mata gaba gaba yakeyi akowani rana.
daga auren su izuwa yau sau biyu kenan yana kwabar mata ciki da duka, akaro na biyun ne Mrs haseena tagane cewa dukar yarta adnan yakeyi wanda ya jawo musu mummunan musayar yawu har yakaiga ya sallame laylan gida tunma bata warke ba
wani abun mamakin shine wai koda mrs Haseena takai korafin sa awajen hajya mairam shehuri atake atake matar tahade rai tabi bayan danta tace ai inma dukan laylan yakeyi duk ita ta jawo...mamaki duk sai yacika mrs haseena.
hjy mairam na kallon tsakar idon haseena tace mata yarta laylan ce bata da tarbiya kazama ce snn tazo tasauya mata danta tamaidashi marar kunya madukin mata.
gabaki daya tama hana mrs haseena cewa wani abu tahau bori tafita daukar zafi tadauki lefin adnan duka ta maida shi akan layla, tace sam ba haka danta yake ba komi dayake faruwa dasu lefin laylah ne
wann lamarin ba karamin ciwo yay ma mrs Haseena ba, dan koda tadawo da layla gidanta suna jinyar jikinta ko bacci bata samun yinshi tsabar damuwa, gashi jikin laylan yabi ya lalace da bruises, da wasu irin kalar tabon duka, wanda badon tana samun lafiyayyen abinci ba da halama bazata ganu ba.
izuwa yanxu babu irin neman taimakon malamai da bata shigayi ba amma duk dai babu wani canji kamar ana zubawa rariya ruwane kasa kuma na shanyewa.
yanxu haka duk duniya babu wanda mr hasina takejin ta tsaneshi kamar adnan
shikuwa ko ajikinsa tun da ma nur firdaus tay blocking lambarsa ya kasa samun nitswa last week ya sashi jiki yaje kadunan ma ya nemi gidan kawunta amma hakanan akace mai bata qasar ba'a kuma san yaushe zata dawo ba.
shide gabki daya ya kasa iya cireta aransa wanda hakan ya dada zurfafashi ya fada harkan neman matan sosai.
haryau mrs haseena jira take taga yazo bikon layla koma ya kirasu awaya yaji ya jikinta amma sai shiru ga laylah kuwa tasha baqar azaban wahala dan har wanke mata ciki akayi...yau take cika sati biyu da wasu yan kwanaki agida, tana jin tafara warkewa nan da nan kuwa tasoma tunanin komawa gidan mijinta saidai tsoron gayama mrs haseena takeyi ganin yadda suka rabu baramm barammm da adnan da kuma irin mugun cin fuska da maganan banza da uwarsa ta gaya mata.
layla kuwa tun da taji tafara samun saukin nan sai taji kamar duk wann be darata ba da wann tunanin aranta tafara shirya kayanta ahankli tana boyewa
kullum a lissafe take tanata jira ace yau mrs haseena taje wani social campaing ta gama yankewa aranta cewa ranar zata gudu ta koma dakin mijinta dakanta dan bazata iya jiransa ko uwarsa su gane gaskiya suzo bikonta ba she just want to stay married to adnan, koba dan komiba saidan bataso tabar cikin familyn shehuri musmn yadda ake riritasu a bakin manya,tauraronsu na siyasa na baalain haskawa,suna kuma cin ganiyarsu da kuma yadda take tunanin kar yaa nur da duniya gabaki daya su mata dariya inta fito waje a matsayin bazaura.
a fannin nur kuwa tun Washe gari Da safe da suka dawo tunda tayi sallahn asubahi ta kasa mikewa daga kan gadon tsaban yadda takejin kanta not in the mood of everything yasa bata ma sauka kasa tay breakfast ba.
tunda sukadan yi good morning call da masoyinta javeed take kwance da wayarta a hannu tana murmushi wasu mayun romantic texts kawai suketa exchanging atsakanin su har wajejen karfe sha dayan rana bata tashi ba kawai dadin soyayyar javeed din ne yake cizonta ta kota ina.
rungume da pilow tayi lumui Tana juyi from end to end na gadon harsanda tagaji da hira da shi snn ta sauko tay wanka, Wani kwalliya tazauna ta tsala ma fuskanta kafin tashirya cikin wata pink dry lace ta sauka kasa duba su hajia.m
tana zuwa sashen hajya sa'a ta samesu a falo zaune tareda hajya bilkin suna ta famar tattaunawa akan razia sedai bataji me suke magana akai takamame ba dake suna jin sallamartan sukayi shiru suka dan wanye.
rusunawa tay cikin ladabi ta gaishe su kamar kullum de haka suka sakata taci abinci isasshe snn suka korata daki dan ta huta da tunanin ko gajiya ne yahanata saukowa tundazu shiyasa ma basu dameta ba.
haka yanayinsu ya kasance agidan, tun noor tana dauke kai akan strange meeting dinsun har ta fara lura cewa da akwai wata matsala da basu son su sakata aciki wanda gani take kamar ya shafi razia sosai.
tun daren ranan abun yafara damunta ta fara neman raziar a waya don sugaisa saita tambayeta sai kawai taji wayarta a akashe abun de ya bata mugun mamaki saboda tasan razia bata kashe wayarta duk rintsi amma sai bata sakakomi aranta
ba.
washe gari ma haka ta sake kira shiru still kuma tazo dinning da safe ta same su hajya suna familycoference call da kawunta, taji kamar ma hayaniya sukeyi da kawun tan
sunajin motsinta kuma sai suka zanca hirar gabaki daya.
itadai batace komi ba dake ko kadan basu basu sauya mata fuska saidai ko daga yanayin hjy saa zaka gane da akwai babban matsala dake cinsu akasa kasa agida
haka abun yayi ta damun nur aranta amma sai tay kamar bata san me yake faruwa ba,yanxu duk rashin samun razia a waya shiyafi komi daga mata hankli.
dan kowani rana sai taga sabuwar tashin hankli a fuskar hajy sa'a...
yau jumu'a bayan sun kammala breakfast dinsu lafya lfya marmaza nur ta mike tabarsu anan takoma dakinta taje tafara kirar molly awaya, sosai gaban ta ya fadi jin lambar mollyn ma akashe, ta kira frankie shikuma yace mata yana aiki basu ma samu dama sunyi wata magana ba,
toh koda ta kira muna itace take gaya mata ai tun kwana biyar da ya wuce razia suka gama rubuta final exams dinsu toh hala basu son su dawo gida ne yasaka suka kashe wayoyinsu.
this makes alot of sense to her tuna cewa taji raziar ranar awaya tana cewa bazata dawo nigeria akan lokaci ba amma kuma still saita gargadeta kar ta gayawa kowa kode wann shine matsalar da hajya saa take damuwa akai??.
sosai kanta ya daure tarasa asali menene yake faruwa, cikin sauke nannauyar ajiyar zuciya ta mike kenan zata fita tajeta wajen hajiya sai wayarta yay karar shigowar sako..
tana dagawa taga notification da heart emoji cikin nitsuwa ta koma tazauna tana dan murmushi ta bude
taga ya rubuta" baby gal i am picking u up tmrw for golf and formalities a karshen text din taga dress code da kuma time.
[30/04, 21:18] BLUE💙: EPISODE...22🦋
Ajiyar zuciya ta sauke dacan kamar zatay replying dinsa atake sai tafasa dan duk dadin soyayyar dake janta she knws men dont value women dat are too available for them, hakan yasa takan dan matse son dominta kama ajinta
bata amsa ba kawai ta aje wayar gallantly akan gado tafita cikin nitsuwa tayo hanyar dakin hajiya sa'a.
,...they just stay like that rungume ajikinshi ya manneta sosaiiiiii heart to heart, soul to soul, duk wani motsin nunfashinsu da bugun zuciyarsu sunajinshi a abayyane....
ahaka suka tsaya har saida sukagaji da jin bugun zuciyar juna sann ya cije ya saketa yajawo hadadden beige shirt dinsa ya saka ajikinshi snn ta karaso ta gabansa calmy tafara tayashi saka buttons din rigar
karamin kiss ya dora mata a saman goshin ta bayan tagama suna hade idanunsa waje guda yariko lallausr hannunta yadora bisa chest dinsh snn yace
..."nayi miki alkwari nan ba da jimawa ba u will be mine and i wll be urs...ina dai zaki zauna dani har sai mun mutu atare?
dan murmushi tay ta gyada masa kai snn tace 'i cant wait...
daga haka yasaketa snn ya karasa gama shirinsa tsaf tsaf tana zaune kusa daf dashi
breakfast dinsu nayau
a private jet dinshin suka yishi, wata iriyar nannaniyar soyayya me kama rai da shiga bargon jiki suke nuna ma juna har saida taga kamar 6hrs din da sukayi a hanya yayi musu kadan, sun bar wajen tun 10, sun iso nigeria da yamma wajajen karfe biyar.
Duk da ma munan ta dawo tana jiranta amma ba shi yahana securitys dinsa suka rakosu har gida ba
Duk salon iya shan ciki da tsokanar muna amma haka tay ta bari dan gabaki dayane Hanklin nur baya jikin ta dan tun daga aiport din har ta iso gida text-chating sukeyi dashi dan bazata iya cewa taji wasu abubuwan da muna ta dinga mata hira akai ahanya ba.
Koda tadawo gida already yamma yayi sosai samu tay duka matayen kawuntan har sun dawo gida.
hakanan tabisu one after the other da tsarabar data siyo musu ta gaggaishesu har cikin sashensu kowana murnan ganin ta duba da yadda ta karayin wani fresh sai tambayar labarin trip ake itade sama sama take amsasu hira kadan sukayi kafin ta koma room dinta
saidai tunda ta koma bata iyayin komi ba sai kwanciya da kuma tunani masu aiki ne suka kimtsa mata jakarta, nan ma taga ashe javeed ya riga ya zuba mata tumin kudade aciki batare da saninta ba duk sai tarasa mema zata nay dasu wani drawer na musammn ta bude ta hade duka cash din awajen takulle snn ta cigaba da tunanin sa.
ata dayan fannin kuwa rayuwar gidan adnan shehuri da matarsa layla bakaramin kara tabarbarewa ya ke karayi ba.
musmn ma da yanxu duka yafara zame ma layla tamkar ruwan sha dan wani bin in zai jibgeta haka zai jawota har palo daga ita sai pant ya wurgan da ita kai duk yadda taso taga ta zauna da shi lafya baya yuwa
atunaninta kome zai zo yawuce musu amma gani take kamar tsanar da adnan shehuri yake mata gaba gaba yakeyi akowani rana.
daga auren su izuwa yau sau biyu kenan yana kwabar mata ciki da duka, akaro na biyun ne Mrs haseena tagane cewa dukar yarta adnan yakeyi wanda ya jawo musu mummunan musayar yawu har yakaiga ya sallame laylan gida tunma bata warke ba
wani abun mamakin shine wai koda mrs Haseena takai korafin sa awajen hajya mairam shehuri atake atake matar tahade rai tabi bayan danta tace ai inma dukan laylan yakeyi duk ita ta jawo...mamaki duk sai yacika mrs haseena.
hjy mairam na kallon tsakar idon haseena tace mata yarta laylan ce bata da tarbiya kazama ce snn tazo tasauya mata danta tamaidashi marar kunya madukin mata.
gabaki daya tama hana mrs haseena cewa wani abu tahau bori tafita daukar zafi tadauki lefin adnan duka ta maida shi akan layla, tace sam ba haka danta yake ba komi dayake faruwa dasu lefin laylah ne
wann lamarin ba karamin ciwo yay ma mrs Haseena ba, dan koda tadawo da layla gidanta suna jinyar jikinta ko bacci bata samun yinshi tsabar damuwa, gashi jikin laylan yabi ya lalace da bruises, da wasu irin kalar tabon duka, wanda badon tana samun lafiyayyen abinci ba da halama bazata ganu ba.
izuwa yanxu babu irin neman taimakon malamai da bata shigayi ba amma duk dai babu wani canji kamar ana zubawa rariya ruwane kasa kuma na shanyewa.
yanxu haka duk duniya babu wanda mr hasina takejin ta tsaneshi kamar adnan
shikuwa ko ajikinsa tun da ma nur firdaus tay blocking lambarsa ya kasa samun nitswa last week ya sashi jiki yaje kadunan ma ya nemi gidan kawunta amma hakanan akace mai bata qasar ba'a kuma san yaushe zata dawo ba.
shide gabki daya ya kasa iya cireta aransa wanda hakan ya dada zurfafashi ya fada harkan neman matan sosai.
haryau mrs haseena jira take taga yazo bikon layla koma ya kirasu awaya yaji ya jikinta amma sai shiru ga laylah kuwa tasha baqar azaban wahala dan har wanke mata ciki akayi...yau take cika sati biyu da wasu yan kwanaki agida, tana jin tafara warkewa nan da nan kuwa tasoma tunanin komawa gidan mijinta saidai tsoron gayama mrs haseena takeyi ganin yadda suka rabu baramm barammm da adnan da kuma irin mugun cin fuska da maganan banza da uwarsa ta gaya mata.
layla kuwa tun da taji tafara samun saukin nan sai taji kamar duk wann be darata ba da wann tunanin aranta tafara shirya kayanta ahankli tana boyewa
kullum a lissafe take tanata jira ace yau mrs haseena taje wani social campaing ta gama yankewa aranta cewa ranar zata gudu ta koma dakin mijinta dakanta dan bazata iya jiransa ko uwarsa su gane gaskiya suzo bikonta ba she just want to stay married to adnan, koba dan komiba saidan bataso tabar cikin familyn shehuri musmn yadda ake riritasu a bakin manya,tauraronsu na siyasa na baalain haskawa,suna kuma cin ganiyarsu da kuma yadda take tunanin kar yaa nur da duniya gabaki daya su mata dariya inta fito waje a matsayin bazaura.
a fannin nur kuwa tun Washe gari Da safe da suka dawo tunda tayi sallahn asubahi ta kasa mikewa daga kan gadon tsaban yadda takejin kanta not in the mood of everything yasa bata ma sauka kasa tay breakfast ba.
tunda sukadan yi good morning call da masoyinta javeed take kwance da wayarta a hannu tana murmushi wasu mayun romantic texts kawai suketa exchanging atsakanin su har wajejen karfe sha dayan rana bata tashi ba kawai dadin soyayyar javeed din ne yake cizonta ta kota ina.
rungume da pilow tayi lumui Tana juyi from end to end na gadon harsanda tagaji da hira da shi snn ta sauko tay wanka, Wani kwalliya tazauna ta tsala ma fuskanta kafin tashirya cikin wata pink dry lace ta sauka kasa duba su hajia.m
tana zuwa sashen hajya sa'a ta samesu a falo zaune tareda hajya bilkin suna ta famar tattaunawa akan razia sedai bataji me suke magana akai takamame ba dake suna jin sallamartan sukayi shiru suka dan wanye.
rusunawa tay cikin ladabi ta gaishe su kamar kullum de haka suka sakata taci abinci isasshe snn suka korata daki dan ta huta da tunanin ko gajiya ne yahanata saukowa tundazu shiyasa ma basu dameta ba.
haka yanayinsu ya kasance agidan, tun noor tana dauke kai akan strange meeting dinsun har ta fara lura cewa da akwai wata matsala da basu son su sakata aciki wanda gani take kamar ya shafi razia sosai.
tun daren ranan abun yafara damunta ta fara neman raziar a waya don sugaisa saita tambayeta sai kawai taji wayarta a akashe abun de ya bata mugun mamaki saboda tasan razia bata kashe wayarta duk rintsi amma sai bata sakakomi aranta
ba.
washe gari ma haka ta sake kira shiru still kuma tazo dinning da safe ta same su hajya suna familycoference call da kawunta, taji kamar ma hayaniya sukeyi da kawun tan
sunajin motsinta kuma sai suka zanca hirar gabaki daya.
itadai batace komi ba dake ko kadan basu basu sauya mata fuska saidai ko daga yanayin hjy saa zaka gane da akwai babban matsala dake cinsu akasa kasa agida
haka abun yayi ta damun nur aranta amma sai tay kamar bata san me yake faruwa ba,yanxu duk rashin samun razia a waya shiyafi komi daga mata hankli.
dan kowani rana sai taga sabuwar tashin hankli a fuskar hajy sa'a...
yau jumu'a bayan sun kammala breakfast dinsu lafya lfya marmaza nur ta mike tabarsu anan takoma dakinta taje tafara kirar molly awaya, sosai gaban ta ya fadi jin lambar mollyn ma akashe, ta kira frankie shikuma yace mata yana aiki basu ma samu dama sunyi wata magana ba,
toh koda ta kira muna itace take gaya mata ai tun kwana biyar da ya wuce razia suka gama rubuta final exams dinsu toh hala basu son su dawo gida ne yasaka suka kashe wayoyinsu.
this makes alot of sense to her tuna cewa taji raziar ranar awaya tana cewa bazata dawo nigeria akan lokaci ba amma kuma still saita gargadeta kar ta gayawa kowa kode wann shine matsalar da hajya saa take damuwa akai??.
sosai kanta ya daure tarasa asali menene yake faruwa, cikin sauke nannauyar ajiyar zuciya ta mike kenan zata fita tajeta wajen hajiya sai wayarta yay karar shigowar sako..
tana dagawa taga notification da heart emoji cikin nitsuwa ta koma tazauna tana dan murmushi ta bude
taga ya rubuta" baby gal i am picking u up tmrw for golf and formalities a karshen text din taga dress code da kuma time.
[30/04, 21:18] BLUE💙: EPISODE...22🦋
Ajiyar zuciya ta sauke dacan kamar zatay replying dinsa atake sai tafasa dan duk dadin soyayyar dake janta she knws men dont value women dat are too available for them, hakan yasa takan dan matse son dominta kama ajinta
bata amsa ba kawai ta aje wayar gallantly akan gado tafita cikin nitsuwa tayo hanyar dakin hajiya sa'a.