Sashe 147
Nur Firdaus Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
saidai dake basuda wata kwarayryar top international muslim model da zata zame musu kamar show stopper yasa kasuwa yake baya baya dake dama arab fashion world is sumhow limited to muslims or only arab elites and royalties of middle east and other muslim countries.
abaya da gowns da matan musulmai ke sawan ba abu bane da duk duniya suke da intrest akai sosai
tun razia bata san da ashraf abdallab ba shi ba yasan da ita, shine dakansa ya kuma kawo tallarta wa mahaifyarsa har saida ta amince masa ya saka aka kirata tazo duk dama bata san shine yay duk wann ba dan baima mata kama da me saukin kai ba.
tun haduwarsu bai taba mata dariya ko murmushi ba sai zafi da yake hada mata takota ina...
razia duk ta dauka waidan sabida kyansa da gatarsa da kuma kalar kudinsa yake wakalantata bata san bakaramin sonta yakeji aransa ba
kwananta biyu a dubai tana zuwa auditioning a karkashin ashraf a rana na ukun ne ya dauketa aiki batare da yabata abunda take so ba ya bata role din stylist, ita zata dinga zabar kalar make up din da za'a na yiwa model dinsu da kuma styling din, da kuma yadda xasuna fitowa dashi..
bata wani damu ba bcos the pay is very good saidai koda ta rokesa zataje dauko kayanta a UK sam ya hanata yace bazata je koina ba... later later in d day kuma taga ya aiko da wani assistant dinsa hotel din datake zama da bank golden card dinsa aka kaita shoping ta saya duk kayakkin datake so.
ita duk ta dauka duk wai formalities na aikin kamfanin ne batasan da kudinsa ake mata komi ba.
hakama yasaka aka bata daya daga cikin gidajensa fully serene and furnished komi ma raguwa ya zamo mata kamar sabo
kowa awajen aikin na sonta sabida ilimi da wayewata amma ko kadan ashraf baya sake mata fuska haka dai ta fara sabon rayuwarta anan
**** yau ya kasance rana na karshe da aka bawa javeed domin tattaro na shi shaidun dan gobe da sassafe mother hauwa daknta tace musu zatazo dan javeed ya gabatar da shaidar agabanta sai kuma su masa aure da simran in komi ya tabbata.
basu san hakan ko gaskiya bane amma labarin da su anty suad suke yayatawa kenan dan alhaj attah shi ko kirar mother hauwan ma baiyi ba dan baison yadda suad take zarginsa akan cewa shine ya lalata tarbiyan javeed da yake yawan sakaltashi ana masa alfarma fiyeda kowa
yau dake rana na karshe ne shirin biki da simran takey har ya wuce misali inda hankali zai dauka
tsabar zumudi sai duk tahau rabe rabe da kyauta da kayanta da su jewries dinta tafara zagawa tana tsorata wokers din gidan tana cemusu daga gobe kowa zaigane kurensa a hannunta musmmn ma naima da janet datafi tsana
javeed baya gidan tun safe nur kuma tay wankan sallah dake tunda ta samu bacci jiya tafarka taga jini ya dauke mata kawai sai tay wanka ta debi damuwar komi ta aje agefe dan har ta gaji da tunani.
koda na'ima ta kawo mata batun su anty suad akan tattara mata kaya tace mata tabari kawai ita bata bukatar kayansu nata kawai zata maida mata su ajakarta guda daya datazo da shi.
kansu naiman a kulle yake dake basu san asalin kan batun dake faruwa ba, amma daga yanayin da suke ganin javeed da nur sunsan wani babban matsala ne kawai akasamu tsakaninsu
dacan kamar zata tattara kayan sai kuma ta barsu ta fita taje ta samu chef faiza ta karbo ma nur wani irin tsumi me masifar kyau da akay da saiwar itacuwa, kayan qamshi, ruwan rake, goron tula da zuma, mazarkwaila.
hakanan nur ta wuni tana shansa dan chef faiza tace mata ai zai wanke mata mararta tunda ma jiya ta gama fidda dattin period wann ruwan tsumin nur ta wuni tana sha sabida yana da masifar dadi yadda sukayishi da original herbs kuma basu cika mai zaki sosai ba
sai can da yamma data gama naima ta kawo mata hadin fresh water melon fruits da apple da glass in madarar da sukayi masa hadi sosai shima ta sha har ta samu isassehn bacci da tunanin gobe zata rabu da javeed dinta na har abada kodama zai huta da fitinar data jawo masa kwana biyun nan.
yau kowa yana sashensa anata budurin nur zata bar musu gidan mufasa washe gari da sassafe
lady sid da hajy xubaida atake suka dawo kamar kawaye dan damuwar hjy xubaida baifi ta cuccusa maganan auren simran a bakin su dan taji nawane zasu bada sadaki da sauran yan formalities na kudi da mufasa sukeyii dan yanxu haka ita kudin ne babban damuwarta so take sai komi ya lafa bayan auren ta tada makirci ayi ma simran babban hidimar aure dan tasan ahalin mufasas suna iya azurtaka da billions of naira a rana daya.
hajy zubaida tana harkan hasashen kudi while simran din tana can dakinta tanata rabe rabe kayanta masu tsada tanata shirin tarban kayan aurenta da super expensive express designers sukace mata zai iso yau da yamma liss wajajen bayan isha'i.
zumudi akan zumudi duk ta kasa nitsuwa nan tahau tura ma javeed text yafi dau goma tana cemai ai destinynsu na kasancewa ma aurata dayake gujewa ne yaje ya auro nur firdaus shine ya dawo kuma in sha Allah itace matarsa snn babu mai rabasu har abada.
[11/06, 16:39] BLUE💙: Arewabook@surayyahms
javeed bai taba kula sakontan ba amma duk yana karantawa yay tsaki, sai can da yamma ana daf za'a kira sallahn magrib lokacin duk matayen gidan sun sha wanka an fito falo suna dan raha akan maganar sabida kowa yasan gobe warhaka nur firdaus din da suka tsana zata walakanta agaban kowa snn zaa koreta korar kare.
ana hirar sai washe baki simran takeyi dan sosai tatara dumbin walakanci da bakaken maganganun da zata gaya ma nur din gobe da safe in komi na auren su ya kammalu dan kusan bata san meya ma tafi zumudin gani ba, aurenta da javeed din ne koko kalar walakancin da ta shiryasu zata ma nur firdaus gashi agaban kowa komi zai faru wani dan uban farin ciki takeji aranta bana kadan ba
ata fannin nur kuwa bata wani jima da fitowa waje dan shan iska ba aka aiko wai anty suad din tana kirarta a falon, dama can wani riga da skirt tasaka na atamfarta golden colour ta yafa mayafi madaidaci nan ta fito zuciyarta na bugawa dan duk sanda taji kirar anty suad tasan baqaqen maganane da walaknci zai biyo baya..
ta wulga kasan main falon kenan javeed ya hangota, ido kawai yay ma janet ta shigar masa da wasu manya mayan romantic gift bags da yaxo dasu, ya tsaya yanata kallon nur din tana tafiya kanta kasa duk sai yaji tausayinta ya kamasa sosai. dan wani bin yana ganin kamar harda lefinsa dabai tsaya yadda ya kamata ya ga menene ke kumshe acikin rayuwarta na abujan so deeply ba bayan sultan yasha bashi shawarar yayi hakan amma yaki sam ya duba toh gashi nur dinshi is now facing the consequences of his error.
dacan kamar zai wuce ciki dan agajiye yake dake tun safe ne baya gidan sabida yagaji da jin hayaniya gashi yanata tsammanin feed backs tako ta'ina amma ko daya bai shigo hannunsa ba tukuna tsayawa yay yanata kallonta tana tafiya ahankli har ta sauka kasa bada son ransa ba amma sanin cewa bazai wuce anty suad ke nementa ya saka shima ya yanke hukuncin biyota abaya
nur tay sallama a falon duk suka tsura mata ido basu amsa ta ba kusan tsakiyarsu suka sakota anty suad tazage tafara gaggasa mata bakaken maganganu masu zafi a tunaninta gobe bata da lkcin zaginta haka nan agaban mother hauwa dan tasan mother hauwa tana da dattako da kamiya bazata amince ayi hayaniya ko wani abun zubda kima irin haka agabanta ba
javeed na saman stair daf abayansu yana ji yadda suka zazzage matarsa tare da gaya mata cewa gobe gobe idan suka gama tona mata asiri agaban kowa zasu replacing inta arayuwar javeed da simran bazama sujira ba snn koda an wanketa da batun rape it wll mean nothing dan ahalinsu basu hada aure da wacce wani namiiji ya shigeta bada aure ba kuma harma tay cikin shege ta xubar
duk kalolin cin fuska da zagin da ake mata bata taba jin wanda ya mata ciwo kamar wann ba, wanda bata san ko batun auren sa da simran din bane ko tsananin kishi ya saka ta fara kuka agabansu batare da ta shirya ba
tana juyawa zata bar wajen taga javeed na tsaye yana kallonsu yadda taga suka hade ido dashi tasan yaji komi amma tunda har bai karbi bakinta ba kenan tabbas hala gaskiya su anty suad suke fada
kuka ta kara fashewa da shi ta haura sama idanunta a rufe da tsananin kishi tabi bayansa hankli tashe childisly kishi yabi ya rufe mata ido tahau tambayarsa ko wai dagaske ne zai aure simran din a gobe
dacan baiy niyyar kulata ba saida ya kai bakin kofar dakinsa snn ya juyo ya kalleta
their had a slight finch of hot argument akan simran din yace mata ai itace ta jawo komi he dint plan dis,itace ta jawo masa wann matsalar dats going to cost him to loose her goben..
kawai yana mata masifar ne dan ya kara motsa borin kishinta akansa amma bawai har ransa ba..
dan har numfashinta shakewa yake intana masa bori sosai akan simran din he actually enjoy watching her get soo mad and jealous akansa dan kwata kwata bata sanin ababen shirman da take furtawa.
hakanan yaki yabarta tay wani magana me yawa akan lamarin sun har ya rabu da ita ya shiga dakinsa ya rufe kofar yabarta awajen a tsaye tanata kuka tana masa bori..
and since then she was dead worried akan maganan wai zai aure simran gobe duk ta kasa nitsuwa haka harta dawo sashenta dakyar tay sallahn magrib da isha tun da tagama sallahn kuka kawai takeyi kanta a kife akan sallaya dan batasan wani irin ciwo takeji aranta na batun auren nan ba.
abaya da gowns da matan musulmai ke sawan ba abu bane da duk duniya suke da intrest akai sosai
tun razia bata san da ashraf abdallab ba shi ba yasan da ita, shine dakansa ya kuma kawo tallarta wa mahaifyarsa har saida ta amince masa ya saka aka kirata tazo duk dama bata san shine yay duk wann ba dan baima mata kama da me saukin kai ba.
tun haduwarsu bai taba mata dariya ko murmushi ba sai zafi da yake hada mata takota ina...
razia duk ta dauka waidan sabida kyansa da gatarsa da kuma kalar kudinsa yake wakalantata bata san bakaramin sonta yakeji aransa ba
kwananta biyu a dubai tana zuwa auditioning a karkashin ashraf a rana na ukun ne ya dauketa aiki batare da yabata abunda take so ba ya bata role din stylist, ita zata dinga zabar kalar make up din da za'a na yiwa model dinsu da kuma styling din, da kuma yadda xasuna fitowa dashi..
bata wani damu ba bcos the pay is very good saidai koda ta rokesa zataje dauko kayanta a UK sam ya hanata yace bazata je koina ba... later later in d day kuma taga ya aiko da wani assistant dinsa hotel din datake zama da bank golden card dinsa aka kaita shoping ta saya duk kayakkin datake so.
ita duk ta dauka duk wai formalities na aikin kamfanin ne batasan da kudinsa ake mata komi ba.
hakama yasaka aka bata daya daga cikin gidajensa fully serene and furnished komi ma raguwa ya zamo mata kamar sabo
kowa awajen aikin na sonta sabida ilimi da wayewata amma ko kadan ashraf baya sake mata fuska haka dai ta fara sabon rayuwarta anan
**** yau ya kasance rana na karshe da aka bawa javeed domin tattaro na shi shaidun dan gobe da sassafe mother hauwa daknta tace musu zatazo dan javeed ya gabatar da shaidar agabanta sai kuma su masa aure da simran in komi ya tabbata.
basu san hakan ko gaskiya bane amma labarin da su anty suad suke yayatawa kenan dan alhaj attah shi ko kirar mother hauwan ma baiyi ba dan baison yadda suad take zarginsa akan cewa shine ya lalata tarbiyan javeed da yake yawan sakaltashi ana masa alfarma fiyeda kowa
yau dake rana na karshe ne shirin biki da simran takey har ya wuce misali inda hankali zai dauka
tsabar zumudi sai duk tahau rabe rabe da kyauta da kayanta da su jewries dinta tafara zagawa tana tsorata wokers din gidan tana cemusu daga gobe kowa zaigane kurensa a hannunta musmmn ma naima da janet datafi tsana
javeed baya gidan tun safe nur kuma tay wankan sallah dake tunda ta samu bacci jiya tafarka taga jini ya dauke mata kawai sai tay wanka ta debi damuwar komi ta aje agefe dan har ta gaji da tunani.
koda na'ima ta kawo mata batun su anty suad akan tattara mata kaya tace mata tabari kawai ita bata bukatar kayansu nata kawai zata maida mata su ajakarta guda daya datazo da shi.
kansu naiman a kulle yake dake basu san asalin kan batun dake faruwa ba, amma daga yanayin da suke ganin javeed da nur sunsan wani babban matsala ne kawai akasamu tsakaninsu
dacan kamar zata tattara kayan sai kuma ta barsu ta fita taje ta samu chef faiza ta karbo ma nur wani irin tsumi me masifar kyau da akay da saiwar itacuwa, kayan qamshi, ruwan rake, goron tula da zuma, mazarkwaila.
hakanan nur ta wuni tana shansa dan chef faiza tace mata ai zai wanke mata mararta tunda ma jiya ta gama fidda dattin period wann ruwan tsumin nur ta wuni tana sha sabida yana da masifar dadi yadda sukayishi da original herbs kuma basu cika mai zaki sosai ba
sai can da yamma data gama naima ta kawo mata hadin fresh water melon fruits da apple da glass in madarar da sukayi masa hadi sosai shima ta sha har ta samu isassehn bacci da tunanin gobe zata rabu da javeed dinta na har abada kodama zai huta da fitinar data jawo masa kwana biyun nan.
yau kowa yana sashensa anata budurin nur zata bar musu gidan mufasa washe gari da sassafe
lady sid da hajy xubaida atake suka dawo kamar kawaye dan damuwar hjy xubaida baifi ta cuccusa maganan auren simran a bakin su dan taji nawane zasu bada sadaki da sauran yan formalities na kudi da mufasa sukeyii dan yanxu haka ita kudin ne babban damuwarta so take sai komi ya lafa bayan auren ta tada makirci ayi ma simran babban hidimar aure dan tasan ahalin mufasas suna iya azurtaka da billions of naira a rana daya.
hajy zubaida tana harkan hasashen kudi while simran din tana can dakinta tanata rabe rabe kayanta masu tsada tanata shirin tarban kayan aurenta da super expensive express designers sukace mata zai iso yau da yamma liss wajajen bayan isha'i.
zumudi akan zumudi duk ta kasa nitsuwa nan tahau tura ma javeed text yafi dau goma tana cemai ai destinynsu na kasancewa ma aurata dayake gujewa ne yaje ya auro nur firdaus shine ya dawo kuma in sha Allah itace matarsa snn babu mai rabasu har abada.
[11/06, 16:39] BLUE💙: Arewabook@surayyahms
javeed bai taba kula sakontan ba amma duk yana karantawa yay tsaki, sai can da yamma ana daf za'a kira sallahn magrib lokacin duk matayen gidan sun sha wanka an fito falo suna dan raha akan maganar sabida kowa yasan gobe warhaka nur firdaus din da suka tsana zata walakanta agaban kowa snn zaa koreta korar kare.
ana hirar sai washe baki simran takeyi dan sosai tatara dumbin walakanci da bakaken maganganun da zata gaya ma nur din gobe da safe in komi na auren su ya kammalu dan kusan bata san meya ma tafi zumudin gani ba, aurenta da javeed din ne koko kalar walakancin da ta shiryasu zata ma nur firdaus gashi agaban kowa komi zai faru wani dan uban farin ciki takeji aranta bana kadan ba
ata fannin nur kuwa bata wani jima da fitowa waje dan shan iska ba aka aiko wai anty suad din tana kirarta a falon, dama can wani riga da skirt tasaka na atamfarta golden colour ta yafa mayafi madaidaci nan ta fito zuciyarta na bugawa dan duk sanda taji kirar anty suad tasan baqaqen maganane da walaknci zai biyo baya..
ta wulga kasan main falon kenan javeed ya hangota, ido kawai yay ma janet ta shigar masa da wasu manya mayan romantic gift bags da yaxo dasu, ya tsaya yanata kallon nur din tana tafiya kanta kasa duk sai yaji tausayinta ya kamasa sosai. dan wani bin yana ganin kamar harda lefinsa dabai tsaya yadda ya kamata ya ga menene ke kumshe acikin rayuwarta na abujan so deeply ba bayan sultan yasha bashi shawarar yayi hakan amma yaki sam ya duba toh gashi nur dinshi is now facing the consequences of his error.
dacan kamar zai wuce ciki dan agajiye yake dake tun safe ne baya gidan sabida yagaji da jin hayaniya gashi yanata tsammanin feed backs tako ta'ina amma ko daya bai shigo hannunsa ba tukuna tsayawa yay yanata kallonta tana tafiya ahankli har ta sauka kasa bada son ransa ba amma sanin cewa bazai wuce anty suad ke nementa ya saka shima ya yanke hukuncin biyota abaya
nur tay sallama a falon duk suka tsura mata ido basu amsa ta ba kusan tsakiyarsu suka sakota anty suad tazage tafara gaggasa mata bakaken maganganu masu zafi a tunaninta gobe bata da lkcin zaginta haka nan agaban mother hauwa dan tasan mother hauwa tana da dattako da kamiya bazata amince ayi hayaniya ko wani abun zubda kima irin haka agabanta ba
javeed na saman stair daf abayansu yana ji yadda suka zazzage matarsa tare da gaya mata cewa gobe gobe idan suka gama tona mata asiri agaban kowa zasu replacing inta arayuwar javeed da simran bazama sujira ba snn koda an wanketa da batun rape it wll mean nothing dan ahalinsu basu hada aure da wacce wani namiiji ya shigeta bada aure ba kuma harma tay cikin shege ta xubar
duk kalolin cin fuska da zagin da ake mata bata taba jin wanda ya mata ciwo kamar wann ba, wanda bata san ko batun auren sa da simran din bane ko tsananin kishi ya saka ta fara kuka agabansu batare da ta shirya ba
tana juyawa zata bar wajen taga javeed na tsaye yana kallonsu yadda taga suka hade ido dashi tasan yaji komi amma tunda har bai karbi bakinta ba kenan tabbas hala gaskiya su anty suad suke fada
kuka ta kara fashewa da shi ta haura sama idanunta a rufe da tsananin kishi tabi bayansa hankli tashe childisly kishi yabi ya rufe mata ido tahau tambayarsa ko wai dagaske ne zai aure simran din a gobe
dacan baiy niyyar kulata ba saida ya kai bakin kofar dakinsa snn ya juyo ya kalleta
their had a slight finch of hot argument akan simran din yace mata ai itace ta jawo komi he dint plan dis,itace ta jawo masa wann matsalar dats going to cost him to loose her goben..
kawai yana mata masifar ne dan ya kara motsa borin kishinta akansa amma bawai har ransa ba..
dan har numfashinta shakewa yake intana masa bori sosai akan simran din he actually enjoy watching her get soo mad and jealous akansa dan kwata kwata bata sanin ababen shirman da take furtawa.
hakanan yaki yabarta tay wani magana me yawa akan lamarin sun har ya rabu da ita ya shiga dakinsa ya rufe kofar yabarta awajen a tsaye tanata kuka tana masa bori..
and since then she was dead worried akan maganan wai zai aure simran gobe duk ta kasa nitsuwa haka harta dawo sashenta dakyar tay sallahn magrib da isha tun da tagama sallahn kuka kawai takeyi kanta a kife akan sallaya dan batasan wani irin ciwo takeji aranta na batun auren nan ba.