Sashe 168
Nur Firdaus Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
mrs haseena tana mata wani irin kallo tsana tace ohh shi mijin naki nema yace kizo ba ra'ayinki ba kenan..hmm, cixa labbarta tay alaman wnn furucin yay mata zafi bana kadan ba dan tafi so ace nadama da danasani ne kawai ya dawo da nur firdaus gidanta.
cikin gyada kai tace wani hidimar aurene bayan wanda kika kirani a kaduna? ohh ohhh dama can auren xobe yamiki ne, koko auren kudi cos i can see frm ur dress dat ure now a wealthy woman wearing catiers and limited designer dress woww hhmmm
bakin ta atabe tafara kallon nur din tunda daga shoes dinta and belive u mean taga jerarrun diamonds din jikin abayan sarai amma kwakwlrta bazai iya daukar gaskiyar ba sai kawai tay pretending kamar bata gani ba
in total disbelieve tace ohh nagane, so, Abbakar ya bada ke wa tsoho saida kika gama baudewarki agidan tsohon hala ma kasheshi kikay ya mutu shine yanxu kika samo wani saurayi na yin burga za'ayi na musuluncin dashi ko?
nur na budan baki zata amsa javeed yay saurin amshe maganan muryansa very stiifff but calm yakalle mrs haseena yace ma'am, are u listening to her at all?
juyowa tay kansa a mugun zafafe tace yes mr man,nafika fahimtar maganar dake fita abakin yar cikina dana haifa kai ne dai wawa shashashar da baka santa ba amma ni nan nasanta, babban munafuka ce, muguwa..she might deceive u but she cant deceive me
da sauri Nur ta kalli idanun javeed da marairacewa dan already idanunsan ya sauya kala yay jaaaa tariga ta san kuma baida hakuri sosai
Dada matsowa jikinshi tay ta dan dafashi suna masu kallon juna da muryan lallami me cike da shagwaba tace mine, can you let me speak to her alone?..
fuskarsa a mugun dore yake mata kallon bazai motsa yaje ko ina ba. yanayinta kamarna wacce xatay mishi kuka tace mishi Dan Allah..please..Honey.
da kyar ya saussauto saida ya kalli mrs haseenan da wani irin mugun ido snn yace okay..sai ya juya cikin nitsuwa ya dan fita ya tsaya a daf da kofar falon inda baijinsu sosai yay shiru dan zucyrsa bakaramin tafasa yake ba cos no one has dared to call his wife evil names this much agabansa har kuma yay shiru.
Javeed na ficewa mrs haseena ta dawo daga cikin mamakin data shiga ciki, da har ta bude baki zatay magana cikin katseta da daurarren fuska nur tace ya isa haka haba mummy after all these years yanzu baki da wata kalma mekyau da zaki iya fassara ni dashi sai muguwa ko munafuka har agaban mijina??
,..all ive ever asked was what have i ever done dat is so wrong da kikemin irin wann tsanar, mummy in baki kaunata har haka toh meyasa kika shayar dani har na rayu..why didnt u just kill me bfr i was even born..
wani irin zafi maganan ya mata dan atake idonta ya tara hawaye a mugun zafafe tace firdaus wani kike gaya ma haka? hmm lallai wuyarki yay kauri.. ohhh i wished..i wish u die bfr u were born sabida komi da kikaxo dashi duniyan nan is pain, shame, and lossses with everything badd...kinji ni?Nur firdaus babu abunda baki min ba,akanki na rasa yarda da soyayyar miji na harouna, kece kika jawo min abun kunya da magana agarin nan nur fidauss, na tabbata yanzu hanklinki ya kwanta tunda sharrin ki yay aiki akan mijina sadaat yarasa ransa baya duniyan nan, kin tattara ni kin jefani acikin zaman makoki yanxu sai kizuba ruwa akasa kisha da ke da ubankin..wanda baku da wani babban buri a duniya face kuga political careerta ya mutu..
cikin kara fashewa da kuka me tattare da fushi tace toh nurrr gashinan,yau ina zaune a gida kin lalata rayuwarki bai isheki ba, kin bi rayuwar yar uwarki layla kin lalata shi..it is bcos of you..you..you.. nur fidaus layla bata cikin farinciki agidan dan aurenta tun ranar da aka kaita har rana me kama ta yau tana cikin ukuba da bala'i ne a hannun yaron nan..muguwa kawai azzaluma kin hada baki da adnan zai kashe yar uwarki tsabar baki da imani
Nur tay shiru tanata kallonta with i dont care mood bata ko amsata ba...ita kuwa ta cigaba da raki tana zage zage
ohhh Allah, nur ur'e soo wicked, u played us soo well..cos we all know dat adnan was neva like that, he was a good boy until you poisoned him and left yanxu ko maganar uwarsa baiji, sabida kinriga kin asirce shi kina binshi kina bashi jikinki kin gama dashi kin masa hudubar shaidan kina so ya kashe yar uwarki layla toh Allah sai ya isa mata, Allah zai saka mata,...this was ur revenge on us huhhh? baso kike kisan laifinki awajena a duniyan nan ba toh gashi nan nagaya miki..you and this your fake husband shud fuck out of my house ryt now duk bana son ganinku bazan zo aurenki ba, babu wani albarkan da zan saka miki kijecan kabarin ubanki dayake daure miki gindin kina rusa mana rayuwarmu da makircinki duk yadda kikaga dama shidin yataso daga duniyar mutattu yasaka miki albarkar aure. nonsense!
Nur tay saurin share hawayenta da tuntuni ya kufce mata yanata xuba cike da taurin zuciya da fushi tace.
"i neva wanted to ever step my foot here, shi ya nace zaizo yaganki and this is how u get to behave..yaune rana na farko kuma nakarshe da zaki kara ganin fuskar mijina bare harma kigaya masa maganan dakikaga dama agabana...nd ure getting it all wrong, dont flatter urself too much mummy.. ni banzo nan dan neman wani abu a wajenki ba, haryau bana nadamar rabuwa dake, bana jin Allah zai kawomin wann ranan da zanji ina sha'awar zama a karkashinki. snn bana bukatar albarkanki arayuwata dama can baki taba sakamin ba,kuma zaki iya cigaba da blaming inaa for every little thing that went wrong in ur own life i dont care..
layla yar uwata ce nasani, kuma nasan duk halin datakeciki da aurenta ayanzu kece kika sakata aciki, but of course u can also blame me for that too tunda dama nice bolar shararki
..duk dama kin kwace adnan kin bata ta aura bt u cant stand the consequeces of ur own selfish decisions witout involving me, u rather accuse me for every bad thing in u did to ur life and take responbilty for nothing
Amma karki damu gaskiya na nan fitowa bada jimawa ba, And a day will come soon da zaki san cewa komi da kike zargina da shi akan mijinki da yarki layla dake kanki kuskurenki ne kuma zakiyi admiting hakan but then it wud be too late for you to cry..
i did not hate u, but i wll neva want to have anything to do with you in my life. ki aje wanm maganan aranki karki manta da hakan musmn aranar dakika ji kamar zaki yi kuskuren nemana.
Jikin mrs haseena na rawa rawa cikin jin tsananin zafin wann furuci hawayenta na zuba a zafafe ta hargitso zata wanka ma nur din mari.
Nur tay mata wani irin ihu me mugun tattare da fusata ranta abace take cewa Dont even dare think about it...
atake mrs haseena taja baya araxane bakinta harna rawa tahau ihu tana cewa Nur mani kike dakawa tsawa dan ubanki? ko kinki ko kinso ni uwarki ce, inkika cigaba da zagina kuma sai na miki shegen dukan da yaci uban wanda namiji kafin ki bar gidan nan and dont u ever talk to me like that or else
.....bata karasa rufe baki ba javeed da ya turo kofar cikin sauri dan har waje yaji ihun mrs haseenan lkcin tana cewa zata dakar mai mata cikin katseta yace...else what???
kasa amsa shi mrs hasena tay taja bakinta tay shiru ganin irin daurarren fuskar da ya shigo dashi
da sauri Nur tazo jikin shi muryanta a shake da kuka tace i felt it, dis is a terible mistake we shudnt have come nikam mutafi lets go.. ryt now...
javeed yanata kallon mrs haseena dake hargagi tana hawaye yanata jira yaga ko zata kara cewa nur wani abu sai kuma yaga tay shiru har nur ta gama share hawayenta ganin bai motsa ba kawai sai ta fice a gidan tabarshi cikin fushi.
Baice ma mrs haseenan komi ba shima ya juya ya bita ya samu mr aqeel har yabude mata motar tana zama aciki ta fashe da wani irin mtsnncin kuka.
yana karasowa ya shiga motar ya jawota jikinshi yanata aikin lallashinta duk dama baiji komi da suka fada ba amma he can feel dat nur is deeply hurting haka yadinga sassaita ta har saida tay shiru..
ruwan gora ya dauka agaban motar ya bata tasha snn ya aje goran baiy wata wata ba ya kalleta calmy snn yace babyna kijira ni anan ina zuwa kinji?
gyada masa kai kawai tay lokcin mind inta baiko kawo mata abunda zai iyayi ba har saida ya fita a motar taga ya kulleta ta ciki kirif inda bazata iya budewa ba.
gabanta na faduwa sosai take lekensa daga glass din motar
can taganshi yana ma mr aqeel magana mr aqeel din ya bude wata mota yaciro masa wani abu kamar tumin kudi a brown envelope yabashi yana karba taga yajuya aggaggauce ya koma cikin gidansun
wanda tundaga kofa ya saka envelope din a aljihun long coat dinsa snn yazare bindigar dake dayan aljihunsa yasaka ma bakin gun din silencer dede mrs haseena tadaga jug in shayinta kenan zatafara xubawa tasha koda ma zataji sanyi aranta dan maganan da nur ta gaya mata bakaramin ciwo yake mata har yanxu ba. har cikin zucyrta tasan tana cutar da nur but she just cant bring her self to see it
tana kaiwa kofin bakinta abazata taji tau tau tau anharba kofin ahanunta wani irin razana tay hakanan cup din ya watse into pieces tafasshen ruwan zafin dake ciki gabaki daya ya zuba mata ajiki cin haqqin wani ba abu me sauki bane shiyasa Allah be daukeshi akan mutum ko dabba ba dan haka bakida dalilin karanta littfina batare da biyan kudin karatu ba.
cikin gyada kai tace wani hidimar aurene bayan wanda kika kirani a kaduna? ohh ohhh dama can auren xobe yamiki ne, koko auren kudi cos i can see frm ur dress dat ure now a wealthy woman wearing catiers and limited designer dress woww hhmmm
bakin ta atabe tafara kallon nur din tunda daga shoes dinta and belive u mean taga jerarrun diamonds din jikin abayan sarai amma kwakwlrta bazai iya daukar gaskiyar ba sai kawai tay pretending kamar bata gani ba
in total disbelieve tace ohh nagane, so, Abbakar ya bada ke wa tsoho saida kika gama baudewarki agidan tsohon hala ma kasheshi kikay ya mutu shine yanxu kika samo wani saurayi na yin burga za'ayi na musuluncin dashi ko?
nur na budan baki zata amsa javeed yay saurin amshe maganan muryansa very stiifff but calm yakalle mrs haseena yace ma'am, are u listening to her at all?
juyowa tay kansa a mugun zafafe tace yes mr man,nafika fahimtar maganar dake fita abakin yar cikina dana haifa kai ne dai wawa shashashar da baka santa ba amma ni nan nasanta, babban munafuka ce, muguwa..she might deceive u but she cant deceive me
da sauri Nur ta kalli idanun javeed da marairacewa dan already idanunsan ya sauya kala yay jaaaa tariga ta san kuma baida hakuri sosai
Dada matsowa jikinshi tay ta dan dafashi suna masu kallon juna da muryan lallami me cike da shagwaba tace mine, can you let me speak to her alone?..
fuskarsa a mugun dore yake mata kallon bazai motsa yaje ko ina ba. yanayinta kamarna wacce xatay mishi kuka tace mishi Dan Allah..please..Honey.
da kyar ya saussauto saida ya kalli mrs haseenan da wani irin mugun ido snn yace okay..sai ya juya cikin nitsuwa ya dan fita ya tsaya a daf da kofar falon inda baijinsu sosai yay shiru dan zucyrsa bakaramin tafasa yake ba cos no one has dared to call his wife evil names this much agabansa har kuma yay shiru.
Javeed na ficewa mrs haseena ta dawo daga cikin mamakin data shiga ciki, da har ta bude baki zatay magana cikin katseta da daurarren fuska nur tace ya isa haka haba mummy after all these years yanzu baki da wata kalma mekyau da zaki iya fassara ni dashi sai muguwa ko munafuka har agaban mijina??
,..all ive ever asked was what have i ever done dat is so wrong da kikemin irin wann tsanar, mummy in baki kaunata har haka toh meyasa kika shayar dani har na rayu..why didnt u just kill me bfr i was even born..
wani irin zafi maganan ya mata dan atake idonta ya tara hawaye a mugun zafafe tace firdaus wani kike gaya ma haka? hmm lallai wuyarki yay kauri.. ohhh i wished..i wish u die bfr u were born sabida komi da kikaxo dashi duniyan nan is pain, shame, and lossses with everything badd...kinji ni?Nur firdaus babu abunda baki min ba,akanki na rasa yarda da soyayyar miji na harouna, kece kika jawo min abun kunya da magana agarin nan nur fidauss, na tabbata yanzu hanklinki ya kwanta tunda sharrin ki yay aiki akan mijina sadaat yarasa ransa baya duniyan nan, kin tattara ni kin jefani acikin zaman makoki yanxu sai kizuba ruwa akasa kisha da ke da ubankin..wanda baku da wani babban buri a duniya face kuga political careerta ya mutu..
cikin kara fashewa da kuka me tattare da fushi tace toh nurrr gashinan,yau ina zaune a gida kin lalata rayuwarki bai isheki ba, kin bi rayuwar yar uwarki layla kin lalata shi..it is bcos of you..you..you.. nur fidaus layla bata cikin farinciki agidan dan aurenta tun ranar da aka kaita har rana me kama ta yau tana cikin ukuba da bala'i ne a hannun yaron nan..muguwa kawai azzaluma kin hada baki da adnan zai kashe yar uwarki tsabar baki da imani
Nur tay shiru tanata kallonta with i dont care mood bata ko amsata ba...ita kuwa ta cigaba da raki tana zage zage
ohhh Allah, nur ur'e soo wicked, u played us soo well..cos we all know dat adnan was neva like that, he was a good boy until you poisoned him and left yanxu ko maganar uwarsa baiji, sabida kinriga kin asirce shi kina binshi kina bashi jikinki kin gama dashi kin masa hudubar shaidan kina so ya kashe yar uwarki layla toh Allah sai ya isa mata, Allah zai saka mata,...this was ur revenge on us huhhh? baso kike kisan laifinki awajena a duniyan nan ba toh gashi nan nagaya miki..you and this your fake husband shud fuck out of my house ryt now duk bana son ganinku bazan zo aurenki ba, babu wani albarkan da zan saka miki kijecan kabarin ubanki dayake daure miki gindin kina rusa mana rayuwarmu da makircinki duk yadda kikaga dama shidin yataso daga duniyar mutattu yasaka miki albarkar aure. nonsense!
Nur tay saurin share hawayenta da tuntuni ya kufce mata yanata xuba cike da taurin zuciya da fushi tace.
"i neva wanted to ever step my foot here, shi ya nace zaizo yaganki and this is how u get to behave..yaune rana na farko kuma nakarshe da zaki kara ganin fuskar mijina bare harma kigaya masa maganan dakikaga dama agabana...nd ure getting it all wrong, dont flatter urself too much mummy.. ni banzo nan dan neman wani abu a wajenki ba, haryau bana nadamar rabuwa dake, bana jin Allah zai kawomin wann ranan da zanji ina sha'awar zama a karkashinki. snn bana bukatar albarkanki arayuwata dama can baki taba sakamin ba,kuma zaki iya cigaba da blaming inaa for every little thing that went wrong in ur own life i dont care..
layla yar uwata ce nasani, kuma nasan duk halin datakeciki da aurenta ayanzu kece kika sakata aciki, but of course u can also blame me for that too tunda dama nice bolar shararki
..duk dama kin kwace adnan kin bata ta aura bt u cant stand the consequeces of ur own selfish decisions witout involving me, u rather accuse me for every bad thing in u did to ur life and take responbilty for nothing
Amma karki damu gaskiya na nan fitowa bada jimawa ba, And a day will come soon da zaki san cewa komi da kike zargina da shi akan mijinki da yarki layla dake kanki kuskurenki ne kuma zakiyi admiting hakan but then it wud be too late for you to cry..
i did not hate u, but i wll neva want to have anything to do with you in my life. ki aje wanm maganan aranki karki manta da hakan musmn aranar dakika ji kamar zaki yi kuskuren nemana.
Jikin mrs haseena na rawa rawa cikin jin tsananin zafin wann furuci hawayenta na zuba a zafafe ta hargitso zata wanka ma nur din mari.
Nur tay mata wani irin ihu me mugun tattare da fusata ranta abace take cewa Dont even dare think about it...
atake mrs haseena taja baya araxane bakinta harna rawa tahau ihu tana cewa Nur mani kike dakawa tsawa dan ubanki? ko kinki ko kinso ni uwarki ce, inkika cigaba da zagina kuma sai na miki shegen dukan da yaci uban wanda namiji kafin ki bar gidan nan and dont u ever talk to me like that or else
.....bata karasa rufe baki ba javeed da ya turo kofar cikin sauri dan har waje yaji ihun mrs haseenan lkcin tana cewa zata dakar mai mata cikin katseta yace...else what???
kasa amsa shi mrs hasena tay taja bakinta tay shiru ganin irin daurarren fuskar da ya shigo dashi
da sauri Nur tazo jikin shi muryanta a shake da kuka tace i felt it, dis is a terible mistake we shudnt have come nikam mutafi lets go.. ryt now...
javeed yanata kallon mrs haseena dake hargagi tana hawaye yanata jira yaga ko zata kara cewa nur wani abu sai kuma yaga tay shiru har nur ta gama share hawayenta ganin bai motsa ba kawai sai ta fice a gidan tabarshi cikin fushi.
Baice ma mrs haseenan komi ba shima ya juya ya bita ya samu mr aqeel har yabude mata motar tana zama aciki ta fashe da wani irin mtsnncin kuka.
yana karasowa ya shiga motar ya jawota jikinshi yanata aikin lallashinta duk dama baiji komi da suka fada ba amma he can feel dat nur is deeply hurting haka yadinga sassaita ta har saida tay shiru..
ruwan gora ya dauka agaban motar ya bata tasha snn ya aje goran baiy wata wata ba ya kalleta calmy snn yace babyna kijira ni anan ina zuwa kinji?
gyada masa kai kawai tay lokcin mind inta baiko kawo mata abunda zai iyayi ba har saida ya fita a motar taga ya kulleta ta ciki kirif inda bazata iya budewa ba.
gabanta na faduwa sosai take lekensa daga glass din motar
can taganshi yana ma mr aqeel magana mr aqeel din ya bude wata mota yaciro masa wani abu kamar tumin kudi a brown envelope yabashi yana karba taga yajuya aggaggauce ya koma cikin gidansun
wanda tundaga kofa ya saka envelope din a aljihun long coat dinsa snn yazare bindigar dake dayan aljihunsa yasaka ma bakin gun din silencer dede mrs haseena tadaga jug in shayinta kenan zatafara xubawa tasha koda ma zataji sanyi aranta dan maganan da nur ta gaya mata bakaramin ciwo yake mata har yanxu ba. har cikin zucyrta tasan tana cutar da nur but she just cant bring her self to see it
tana kaiwa kofin bakinta abazata taji tau tau tau anharba kofin ahanunta wani irin razana tay hakanan cup din ya watse into pieces tafasshen ruwan zafin dake ciki gabaki daya ya zuba mata ajiki cin haqqin wani ba abu me sauki bane shiyasa Allah be daukeshi akan mutum ko dabba ba dan haka bakida dalilin karanta littfina batare da biyan kudin karatu ba.