Sashe 52
A Jini Take Izzata Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
___Duk da kuma duhun hakan be hana shi sauke lumsassun idanunsa a kan Lulun ba duk da yanzun ba ya iya ganinta sosai. A hankali sanyin da ke cigaba da ratsa cikin ɗakin ya shiga ratsa kowacce gaɓa ta jikinsa tamkar wanda zazzaɓi ke shirin rufewa. Cikin sakannin da basu fi a ƙirgasu ba ya ji da gasken sanyin na neman yi masa illah. Gefe ɗaya kuma kamar wani abu memakon gajiyar da ya shigo da ita ta tafi. Se ji ya yi tana ƙaruwa, ga kuma kasalar dake sake rufe shi. A hankali ya laluba hannunsa ya ɗauki wayarsa dake ajje ya kunna fitila ya sake ajjeta inda ya ɗauketa. Da wannan hasken ya yi amfani da shi ya ɗauki ƙaramin bargon dake ajje a ƙasa wanda be lura da shi ba ɗazun. Babu ɓata lokaci ya lulluɓe jikinsa da shi saboda ko ze dena jin sanyin dake ratsa shi. Wanda ko ba a faɗa masa ba ya san zazzaɓi ke neman rufe shi. Ya ɗan gyara zamansa ba tare da ya sake kallan inda Lulu take ba ya lumshe idanunsa ko bacci ze samu ya ɗauke shi. Se dai tamkar wanda ake ja se ya ji sam ya kasa barin idanun nasa a rufe. Ya ɗan sake buɗe idanun nasa ya saci kallan Lulu da zuwa yanzun ta sake bajewa saboda yanda iska ke kaɗata ta ko ina. Baccinta take hankali kwance da alama baccin na kai mata. Nutsatstsen numfashinta na sauka a nutse kamar wadda ke tsara fitarsa da kanta. Yanda zuciyarsa ta ɗan sake bugawa da ƙarfi ne ya sanya shi sake lumshe idanunsa sannan ya buɗe su a lokaci guda. A nutse ya kai hannunsa kan tattausan hannunta ya riƙe shi cikin nasa hannun. Kamar hakan kawai ze yi se kuma ya saka ɗaya hannun nasa ya ɗagota gaba ɗayanta se dai cikin takatsantsan be yi wata wata ba ya ɗorata a kan ƙirjinsa. Be kuma yi ƙasa a gwiwa ba wajen ɗaukar bargon ya lulluɓe rabin jikinsu da shi. A nutse ya sake yin amfani da hannunsa wajen shigar da ita cikin jikinsa ya rungume ta da dukka hannayensa. Wata ƙatuwar ajiyar zuciya ya sauke sanda ya jita cikin jikin nasa. Cikin lokaci ƙanƙani wasu sababbin al'amura da ya soma ji a kanta kwanakin nan suka cigaba da ta'azzara. Yanda take sauke numfashi a nutse a kuma kan ƙirjinsa ya sanya duk wani numfashi da za ta fitar se ya ji tamkar da zuciyarsa take ƙoƙarin tafiya. Sake ƙanƙameta ya yi jin da ya yi jikinta da sanyi ba kamar nashi ba da ke ɗauke da zafin zazzaɓi. Duk ba ta san abin da ke faruwa ba saboda nannauyan baccin nan da ya ɗauketa. Har kuma yanzun be saketa ba. A haka ya gyara musu kwanciya duk da yanda gaba ɗaya jikinsa ya sake yin sanyi. Wata sabuwar kasala ta rufe shi. Be kula da hakan ba se gyara mata kwanciyar da ya yi cikin takatsantsan. Dan ba ya so ta tashi ballantana ta hana kanta kwanciya a kan gadon. Duk da haka se ya kasa ko da lumshe idanu ne ballantana ya yi baccin. Be yi tunanin kasancewarta a jikinsa ze hana shi bacci ba. Ya ɗauka idan ya ji ta kusa da shi ze yi bacci ne cikin nutsuwa. Se kuma ga shi hakan ya citira. Cikin sarewa da lamarin ya dubi cute baby face ɗinta lokacin da take cigaba da sauke numfashi a kan dokin wuyansa. Ya ɗan ɗauke kai yana sake kokawa da zuciyarsa, se dai ita kam hankalinta kwance ta cigaba da sauke masa numfashi a kan wuyansa. Bugun da zuciyarsa ta shiga yi ne wanda ya wuce misali shi ne ya sanya shi jan wani dogon numfashi. Ya ɗauka ze iya cigaba da daurewa. Se dai ina ya kasa. Dan haka cikin ƙanƙanin lokaci ya birkitata gefe. Ba tare da ɓata lokaci ba ya haɗe bakinsu waje ɗaya. Ya shiga kissing nata a zafafe cike da shauƙi. Cikin nauyin bacci, ta ji wani sabon al'amari. Dan haka cikin sauri ta buɗe idanunta dan ganin abin da ke faruwa. Tun kafin ta ida buɗe idanun nata ta fahimci abin da ke faruwa. Dan haka a tsorace ta buɗe bakinta dan yin ihu ko dan a taimaka mata. Ko kuma shi ɗin ya taimaka ya saketa. Se dai ta ma manta bakin nata na cikin nasa ne. Ta yanda ko da me za ta yi kuwa babu wata wanda ze jita. Yanayin yanda yake kissing ɗin nata ne ya saka mata tsoro. Cikin zafin nama ta shiga jan jikinta dan ta fuzge bakinta amma ta kasa. Se kawai ta shiga zubar da hawaye kamar an kunna famfo. Ta shiga rera kukan da babu sauti lokaci ɗaya tana kai masa duka ko dan ya saketa. Se da ya gaji dan kansa sannan ya soma ƙoƙarin cika bakin nata bayan ya tabbatar ya riƙeta gam a cikin jikinsa. Tana jin ya cika mata bakin nata da take ji idan be yage ba toh ya tsinke. Se ta tashi a zabure dan dira daga kan gadon. Da sauri ya janyota se ga ta ya yi mata kyakkyawan masauki a cikin jikinsa. Kawai se ta fashe da kuka cikin muryarta dake rawa ta buɗe baki tace
"Don Allah ka sake ni.. Ka sake ni ni.." Numfashi ya ajje. Shi se yake ji ma kamar maganar da ta yi ƙara masa ƙaimi ta yi.
"Zan haƙura Afaaf.. Amma ke ma ki yi haƙuri.." ya ba ta amsar kamar me raɗa. Ba ta fahimci abin da yake nufi ba dan ita dai burinta ya saketa. Hakan ne ya sanyata saurin faɗin
"Na haƙura don Allah ka sake ni.." Ta faɗa tana girgiza kanta gwanin ban tausayi. Ilahirin jikinta har ya ɗauki rawa kamar mazari. Da ƙyar ya iya buɗe baki yace
"Ki yi baccinki.." Da sauri ta sake girgiza kai tana niyyar soma magana yace
"Shhhh... Kar ki ce komai ki yi bacci nace." Gaba ɗaya ta gama ruɗewa, dan ita se ta ji ma muryar kamar ba tasa ba. Burinta kawai ya saketa. Se dai shi kam sam ba shi da alamar yin hakan. Hannunta na kan bakinta da ta kasa saki tun ɗazun. Wanda take jinsa ya mata wani iri kamar ba nata ba. Se ta yi shirun kawai. Se dai daga zarar ta tuna abin da ya mata yanzun se ta ji wasu hawaye sun zubo a kan kuncinta. A tsorace take yanzun matuƙa, hakan ne ya sanya memakon numfashinta dake fita a hankali, yanzun da sauri yake fita kamar wadda ta yi tsere. Duk ta kasa kwanciya haka kawai, se mutsu mutsu take yi, ko za ta iya samun dama ta kufce daga jikinsa. Se dai ba ta san hakan sake kunno shi take yi ba. Ya yi niyyar ya barta ko baccin ne ta ɗan sake yi se dai hakan ma ya gagara. Be san lokacin da ya gyarata ba ya shiga aika mata da wasu zafafan saƙonni waɗanda suka kusan sanya ƙwaƙwalwar Lulu fashewa. Tsoro, fargaba, bugun zuciyar da ya zarce na ƙa'ida fiye da zaton me zato. Gaba ɗaya Gwanin ya chanja mata, ya koma kamar ba shi ba, se ta koma ganinsa kamar wani mayunwacin zaki, ko kuma wani mugun abu dake neman hallakata. Tun tana ƙoƙarin ƙwace kanta ko kuma ta zame kanta, har dai ta lura hakan ba me yiwuwa ba ne. Karo na babu adadi ta fashe da wani marayan kuka me tsuma zuciyar me sauraro. Tana girgiza kanta idanunta a rufe waɗanda suka kasa buɗuwa saboda kukan da ta sha. Fuskarta gaba ɗaya ta yi caɓa caɓa da hawaye. Da ƙyar ta buɗe bakinta muryarta na wani irin karkarwa, a cunkushe gwanin ban tausayi tace
"Ka yi haƙuri don Allah ka ƙyale ni.. wallahi zan mutu.. don girman Allah ka ƙyale ni." Ta ƙare tana sake fashewa da wani sabon kukan. Lumsassun idanunsa ya buɗe da ƙyar ya zuba su a kan fuskar Lulun. Duk da yanda yake jinsa amma hakan be hana shi jin tausayinta ya kama shi ba. Ko ma mene ne ya san ita ɗin yarinya ce, dole ne ta tsorata. So ya zama dole ya bita a hankali cikin rarrashi. Dan shi kan shi tausayinta yake ji. Musamman idan ya ji yanda jikinta ke cigaba da rawa. Har wani zafi jikinta ya ɗauka. Ga farar fuskarta da ta cakuɗe ta yi wani irin jaajir. Se ya girgiza kai a nutse yace
"Ki yi haƙuri Afaaf.. Ki taimaka min kin ji?" Ya ƙare muryarsa da ƙyar take fita. Ita sam ba ma ta san me yake cewa ba, burinta kawai ya saketa. Se dai kwata kwata ta kasa ko da ƙwace hannunta ne daga jikinsa. Kamar wanda ba mutum ba ne ya riƙeta. Duk da yanda gaba ɗaya tausayinta ya rufe shi cikin ƙanƙanin lokaci, hakan ne ya sanya shi cigaba da rarrashinta duk da ya fahimci ba fahimta take yi ba. Se dai a daren Gwani be haƙura ba se da ya maida Lulu ta zama tashi gaba ɗayanta.
"Don Allah ka sake ni.. Ka sake ni ni.." Numfashi ya ajje. Shi se yake ji ma kamar maganar da ta yi ƙara masa ƙaimi ta yi.
"Zan haƙura Afaaf.. Amma ke ma ki yi haƙuri.." ya ba ta amsar kamar me raɗa. Ba ta fahimci abin da yake nufi ba dan ita dai burinta ya saketa. Hakan ne ya sanyata saurin faɗin
"Na haƙura don Allah ka sake ni.." Ta faɗa tana girgiza kanta gwanin ban tausayi. Ilahirin jikinta har ya ɗauki rawa kamar mazari. Da ƙyar ya iya buɗe baki yace
"Ki yi baccinki.." Da sauri ta sake girgiza kai tana niyyar soma magana yace
"Shhhh... Kar ki ce komai ki yi bacci nace." Gaba ɗaya ta gama ruɗewa, dan ita se ta ji ma muryar kamar ba tasa ba. Burinta kawai ya saketa. Se dai shi kam sam ba shi da alamar yin hakan. Hannunta na kan bakinta da ta kasa saki tun ɗazun. Wanda take jinsa ya mata wani iri kamar ba nata ba. Se ta yi shirun kawai. Se dai daga zarar ta tuna abin da ya mata yanzun se ta ji wasu hawaye sun zubo a kan kuncinta. A tsorace take yanzun matuƙa, hakan ne ya sanya memakon numfashinta dake fita a hankali, yanzun da sauri yake fita kamar wadda ta yi tsere. Duk ta kasa kwanciya haka kawai, se mutsu mutsu take yi, ko za ta iya samun dama ta kufce daga jikinsa. Se dai ba ta san hakan sake kunno shi take yi ba. Ya yi niyyar ya barta ko baccin ne ta ɗan sake yi se dai hakan ma ya gagara. Be san lokacin da ya gyarata ba ya shiga aika mata da wasu zafafan saƙonni waɗanda suka kusan sanya ƙwaƙwalwar Lulu fashewa. Tsoro, fargaba, bugun zuciyar da ya zarce na ƙa'ida fiye da zaton me zato. Gaba ɗaya Gwanin ya chanja mata, ya koma kamar ba shi ba, se ta koma ganinsa kamar wani mayunwacin zaki, ko kuma wani mugun abu dake neman hallakata. Tun tana ƙoƙarin ƙwace kanta ko kuma ta zame kanta, har dai ta lura hakan ba me yiwuwa ba ne. Karo na babu adadi ta fashe da wani marayan kuka me tsuma zuciyar me sauraro. Tana girgiza kanta idanunta a rufe waɗanda suka kasa buɗuwa saboda kukan da ta sha. Fuskarta gaba ɗaya ta yi caɓa caɓa da hawaye. Da ƙyar ta buɗe bakinta muryarta na wani irin karkarwa, a cunkushe gwanin ban tausayi tace
"Ka yi haƙuri don Allah ka ƙyale ni.. wallahi zan mutu.. don girman Allah ka ƙyale ni." Ta ƙare tana sake fashewa da wani sabon kukan. Lumsassun idanunsa ya buɗe da ƙyar ya zuba su a kan fuskar Lulun. Duk da yanda yake jinsa amma hakan be hana shi jin tausayinta ya kama shi ba. Ko ma mene ne ya san ita ɗin yarinya ce, dole ne ta tsorata. So ya zama dole ya bita a hankali cikin rarrashi. Dan shi kan shi tausayinta yake ji. Musamman idan ya ji yanda jikinta ke cigaba da rawa. Har wani zafi jikinta ya ɗauka. Ga farar fuskarta da ta cakuɗe ta yi wani irin jaajir. Se ya girgiza kai a nutse yace
"Ki yi haƙuri Afaaf.. Ki taimaka min kin ji?" Ya ƙare muryarsa da ƙyar take fita. Ita sam ba ma ta san me yake cewa ba, burinta kawai ya saketa. Se dai kwata kwata ta kasa ko da ƙwace hannunta ne daga jikinsa. Kamar wanda ba mutum ba ne ya riƙeta. Duk da yanda gaba ɗaya tausayinta ya rufe shi cikin ƙanƙanin lokaci, hakan ne ya sanya shi cigaba da rarrashinta duk da ya fahimci ba fahimta take yi ba. Se dai a daren Gwani be haƙura ba se da ya maida Lulu ta zama tashi gaba ɗayanta.