Sashe 96
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
A kwance take abinta saman gado tayi wani shamay shamay da ita tana ta kwasan barcin ta a hankalin,ta kwance,
Daskarewa yayi wuri guda yana mata kallon takaici da tsana,
Mace kamarta ace,bata ina kwanciyan cikin kimtsi ba, ko na tsuwa,
Wanan ai sha shan ci ne,
Kwace take tana saye da yar doguwar, riga, kusan duk rabin cinyarta a waje yake, tim,,
Saida ya gyara tsayi yadan lalubo natsuwar shi saboda takaici da haushin ta da yake ji,a lokacin,
Gurin gado ya nufa rai a bace, don yasan cewa ko sallah batayi ba a lokacin,
Labule dakin yadan daga sai hasken rana yadan baiyana,
Dan bubuga mata kafa yayi tai wani irin mika, tadan bude ido da niyar yiwa mai shi masifa,
Sai sukayi ido biyu da sheriff, dake tsaye fuska tamau, a gaban ta,
Harara ya dankara mata yace mata kinyi sallama dai kuwa,
Takara yin mika tace yanzu nake batun tashi in yi fa,
Yakara tsayawa saitin kanta yace may kike yi a dakin Fatima kuma,, cikin wani irin dakiya yai mata magana,,
Ban fahince kaba Ahmad ,
A ina kake son in sauka dama
Cikin mamaki yace mata duk gidan nan ba wani daki ne sai wanan da Fatima take aciki,
Daga kwance tai wani gyara kwanciyar ta tace ina, wanan shine dakin ka,
Kuma aciki na sauka,
Shout up my friend, baki da ko kunya da zaki fadi wanan maganar,
Itama dai wani mikewa tayi zaune, tace,
Ta dankara mai wata muguwar harara, tace ban fahici hausar ka ba ada amma yanzu nagane nufin ka sosai
To bari kaji, niba wulakantancciya ba ce, balle ka wulakantani ka kaini masaukin baki kace in sauka a ciki,
Ya buga mata tsawa da bai taba mata irin shi ba sai yau yace,
Ke dan Allah ki yi min shiru, in ba haka ba, yanzu ki san ko waye Ahmad,
Tayi murmushi ta mike tsaye daga zaunen da take,
Tazo gaban shi, gab da shi ta tsaye da kyau a gaban shi tace , au tau,
Ashe da ban san kowaye Ahmad ba zaune nake da kai kawai,
Tayi wani irin murmushi mai nuna takaici,
Ai,Saika gwada min ko kai waye yau in gani tunda na shiga dakin yar kwailar matarka saboda ita saika dake ni ko,,,
Tana wani jijiga jiki da kafa,
Kafini sanin ko wacece Aziza,kuma kasan kadan daga cikin aiki iskancina ya damay naku ya shanye,
Ahmad ni bani kwadayin dukiyar ka kai kawai nake so,
Wani malalacin kallo yai mata a lokacin da tace ita bata da mu da dukiyan shi,
Batasan cewa CCTV ya tona mata asiri ba ko,
Taci gaba da fadin akan wanan yar kwailar baka isa ka wulakantani ba,don kaga ina sonka har za kai min wulakanci a kan wata,mace,
Yau ran yan maza ya baci so sai, gashi ba halin shi bane bugun mace ko zagi,
Kafin yadauki wani mataki maman Umar tashigo daki don dafa mata ruwan zafi
Ganin da tayi Aziza natawa sheriff masifa kamar zata dake shi, ta juyo zuwa gurin su da sauri
Kafin tai magana sai ya juya yabar dakin rai a bace,
Dakin da nake yakoma yana shiga ya iske har na wuce ko,
Ya samuri ya dade a tsaye yadan dafa bango, ya na ta tunane,
Idanu shi sun juye sun yi ja jarir tunda yake baitaba tozarta irin yau ba,
Wai matar da yake aure ce hakana kamar zata dake shi,
Inda ace shi mai dukar mace ce bugu daya zaimata sai an zuba mata ruwa,,,
Itako Aziza yana fita dakin idon ta yakade, yai jawur, ta dinga tuna ko ita wace da har za,ai mata wulakanci akan fadima,
May fadima ke nufi da itane a rayuwa yadda take son Ahmàd ace yau, shida kan shi har zai mata wulakanci akan yar aikin matar shi,
Wasu hawaye suka zubu mata na bakin ciki ta fada saman kado ta shiga rusa wani irin kuka,
Saida ta gaji ta mike don kanta, tace fadima sai na ga bayan ki kafin in bar kasan nan,
Gobe bazaki kara tsaya min agaba ba,,,
Daskarewa yayi wuri guda yana mata kallon takaici da tsana,
Mace kamarta ace,bata ina kwanciyan cikin kimtsi ba, ko na tsuwa,
Wanan ai sha shan ci ne,
Kwace take tana saye da yar doguwar, riga, kusan duk rabin cinyarta a waje yake, tim,,
Saida ya gyara tsayi yadan lalubo natsuwar shi saboda takaici da haushin ta da yake ji,a lokacin,
Gurin gado ya nufa rai a bace, don yasan cewa ko sallah batayi ba a lokacin,
Labule dakin yadan daga sai hasken rana yadan baiyana,
Dan bubuga mata kafa yayi tai wani irin mika, tadan bude ido da niyar yiwa mai shi masifa,
Sai sukayi ido biyu da sheriff, dake tsaye fuska tamau, a gaban ta,
Harara ya dankara mata yace mata kinyi sallama dai kuwa,
Takara yin mika tace yanzu nake batun tashi in yi fa,
Yakara tsayawa saitin kanta yace may kike yi a dakin Fatima kuma,, cikin wani irin dakiya yai mata magana,,
Ban fahince kaba Ahmad ,
A ina kake son in sauka dama
Cikin mamaki yace mata duk gidan nan ba wani daki ne sai wanan da Fatima take aciki,
Daga kwance tai wani gyara kwanciyar ta tace ina, wanan shine dakin ka,
Kuma aciki na sauka,
Shout up my friend, baki da ko kunya da zaki fadi wanan maganar,
Itama dai wani mikewa tayi zaune, tace,
Ta dankara mai wata muguwar harara, tace ban fahici hausar ka ba ada amma yanzu nagane nufin ka sosai
To bari kaji, niba wulakantancciya ba ce, balle ka wulakantani ka kaini masaukin baki kace in sauka a ciki,
Ya buga mata tsawa da bai taba mata irin shi ba sai yau yace,
Ke dan Allah ki yi min shiru, in ba haka ba, yanzu ki san ko waye Ahmad,
Tayi murmushi ta mike tsaye daga zaunen da take,
Tazo gaban shi, gab da shi ta tsaye da kyau a gaban shi tace , au tau,
Ashe da ban san kowaye Ahmad ba zaune nake da kai kawai,
Tayi wani irin murmushi mai nuna takaici,
Ai,Saika gwada min ko kai waye yau in gani tunda na shiga dakin yar kwailar matarka saboda ita saika dake ni ko,,,
Tana wani jijiga jiki da kafa,
Kafini sanin ko wacece Aziza,kuma kasan kadan daga cikin aiki iskancina ya damay naku ya shanye,
Ahmad ni bani kwadayin dukiyar ka kai kawai nake so,
Wani malalacin kallo yai mata a lokacin da tace ita bata da mu da dukiyan shi,
Batasan cewa CCTV ya tona mata asiri ba ko,
Taci gaba da fadin akan wanan yar kwailar baka isa ka wulakantani ba,don kaga ina sonka har za kai min wulakanci a kan wata,mace,
Yau ran yan maza ya baci so sai, gashi ba halin shi bane bugun mace ko zagi,
Kafin yadauki wani mataki maman Umar tashigo daki don dafa mata ruwan zafi
Ganin da tayi Aziza natawa sheriff masifa kamar zata dake shi, ta juyo zuwa gurin su da sauri
Kafin tai magana sai ya juya yabar dakin rai a bace,
Dakin da nake yakoma yana shiga ya iske har na wuce ko,
Ya samuri ya dade a tsaye yadan dafa bango, ya na ta tunane,
Idanu shi sun juye sun yi ja jarir tunda yake baitaba tozarta irin yau ba,
Wai matar da yake aure ce hakana kamar zata dake shi,
Inda ace shi mai dukar mace ce bugu daya zaimata sai an zuba mata ruwa,,,
Itako Aziza yana fita dakin idon ta yakade, yai jawur, ta dinga tuna ko ita wace da har za,ai mata wulakanci akan fadima,
May fadima ke nufi da itane a rayuwa yadda take son Ahmàd ace yau, shida kan shi har zai mata wulakanci akan yar aikin matar shi,
Wasu hawaye suka zubu mata na bakin ciki ta fada saman kado ta shiga rusa wani irin kuka,
Saida ta gaji ta mike don kanta, tace fadima sai na ga bayan ki kafin in bar kasan nan,
Gobe bazaki kara tsaya min agaba ba,,,