Sashe 115
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
Idon sheriff na ga cikin jiki na kyam don ya tabbatar
Cikin ya wani turo wa kamar wacce zata hai hu a lokacin
Duk na rasa inda zan sa kaina a wanan lokacin nauyi da kunyar bakin mu duk ya cika min ido,
Zaune nake a gefe guda duk zullumi ya cika min ciki, sai tuna ne nakeyi ya akayi suka san garin mu har suka zo,
Ganin da nayi hankalinsu na gurin masu zuwa sokoto, ana muhawaran ko wasu su tsaya nan garin ne,
Sai na mike tsaye a hankali,nadan sulala na shige cikin dakin mu,
Sheriff da duk wani tako nawa ya ga idon shi yana lura da ni,
Ganin da yayi na shige cikin dakin innar mu yasa shi,
Biyo bayana ganin mutum nayi kawai a cikin dakin
Kokarin rike ni yayi alokacin ,
Iya karfi na nasa nadan ture shi baya kadan , murmushi yadan yi min kawai
Ya ce min fadima nan fa gidan mu ne banga abinda zaisa ki kokarin hana min abin da ya halat a,kaina ba,
Ina son inji lafiyar ki ,ina son kuma inji dan dumin baby na da kika hana min ji,
Ya fadi hakan cikin muryan da dole ya ba mutum tausayi a lokacin,
Kaina nadan dukar kasa saboda na kasa hada ido da sheriff sam, duk yadda yasa mu hada ido da shi na kasa,
Ganin da yayi ba zan saurare shi ba
Yasa ya kara tausa muryan shi kasa,kasa yace min
Fadima fushin ki a gare ni yanzu tankar wani barazana ce mai kokarin rushe duk wani tubalin da zuciya ta ta gina akan ki,
Fatima banyarda da zuciya ta ba da farko sai lokacin da ki ka bar saudiya, batare da sani na ba ko wani nawa,
A lokacin nasan cewa son ki da kaunar da bi,un ki sun min illa acikin rayuwa ta,.
Fatima kin taimaki rayuwa ta fiye da duk yadda zan fada maki,
Dan zaman rayuwar da nayi da ke yasa na fahinci wasu abubuwar a zaman duniya,
Wanda ada sam ban dauke su wani abu ba can mai muhin manci a,rayuwar mutum,
Kin sadaukar da rayuwar ki akaina, kin kuma bada duk wani lokaci naki akaina,
Alkawarin da nayi a kan mace, a,da
A,yanzu duk na jaye shi araina saboda ke nagane cewa mata suna suka tara,
Fatima ki sani duk wani abinda da namiji zai bukata a gun mace kin tara su a yanzu kyau ,hali, ilimi,
Duk Allah ya baki su a lokaci guda , taya,ya kike ganin zanyi sakaci da kuma sa,ar da Allah yabani akan ki ya wuce a banza,
Yazama wajibi a gare ni duk inda kika shiga cikin wanan duniyar in bideki ,
Banyi aune ba saiga namijin duniya kamar sheriff mai jin kan sa wanda yasha gwagwal maya da larabawa kala,kala da turawa har ma yan china,
Mutum mai ji da kansa ya zube min a gabana gwiwa biyu, biyu,
Yana kuka a gaban yar karamar yariya kuma cikin dakin uwa ta, a cikin ginan laka,
Ban san lokacin da na mike tsaye da sauri na tallabo shi tsaye ba
Saboda sanin dani kowaye sheriff da kuma sanin darajan shi a idon al,uma,
Ban san lokacin da na kankame shi ba ina mai kuka cikin sauti mai ban tausayi nace mai ,
Daraja ta da kimata bai kai har ya rusun na min ba kada ya manta da cewa ni ce fadimar nan yar aikin gidan shi har yau,
Hannu yasa kafin in fadi wani kalma ya toshe min baki na yace daraja na da kima na tun farko yafi karfi yar aki a gare shi,
A yar uwa yadauke ni, ba yar aiki ba ko da can,
Shigowar mariya dakin yasa mu ka dan jaye jiki a na juna badon naso ba ni ma,,
Cikin ya wani turo wa kamar wacce zata hai hu a lokacin
Duk na rasa inda zan sa kaina a wanan lokacin nauyi da kunyar bakin mu duk ya cika min ido,
Zaune nake a gefe guda duk zullumi ya cika min ciki, sai tuna ne nakeyi ya akayi suka san garin mu har suka zo,
Ganin da nayi hankalinsu na gurin masu zuwa sokoto, ana muhawaran ko wasu su tsaya nan garin ne,
Sai na mike tsaye a hankali,nadan sulala na shige cikin dakin mu,
Sheriff da duk wani tako nawa ya ga idon shi yana lura da ni,
Ganin da yayi na shige cikin dakin innar mu yasa shi,
Biyo bayana ganin mutum nayi kawai a cikin dakin
Kokarin rike ni yayi alokacin ,
Iya karfi na nasa nadan ture shi baya kadan , murmushi yadan yi min kawai
Ya ce min fadima nan fa gidan mu ne banga abinda zaisa ki kokarin hana min abin da ya halat a,kaina ba,
Ina son inji lafiyar ki ,ina son kuma inji dan dumin baby na da kika hana min ji,
Ya fadi hakan cikin muryan da dole ya ba mutum tausayi a lokacin,
Kaina nadan dukar kasa saboda na kasa hada ido da sheriff sam, duk yadda yasa mu hada ido da shi na kasa,
Ganin da yayi ba zan saurare shi ba
Yasa ya kara tausa muryan shi kasa,kasa yace min
Fadima fushin ki a gare ni yanzu tankar wani barazana ce mai kokarin rushe duk wani tubalin da zuciya ta ta gina akan ki,
Fatima banyarda da zuciya ta ba da farko sai lokacin da ki ka bar saudiya, batare da sani na ba ko wani nawa,
A lokacin nasan cewa son ki da kaunar da bi,un ki sun min illa acikin rayuwa ta,.
Fatima kin taimaki rayuwa ta fiye da duk yadda zan fada maki,
Dan zaman rayuwar da nayi da ke yasa na fahinci wasu abubuwar a zaman duniya,
Wanda ada sam ban dauke su wani abu ba can mai muhin manci a,rayuwar mutum,
Kin sadaukar da rayuwar ki akaina, kin kuma bada duk wani lokaci naki akaina,
Alkawarin da nayi a kan mace, a,da
A,yanzu duk na jaye shi araina saboda ke nagane cewa mata suna suka tara,
Fatima ki sani duk wani abinda da namiji zai bukata a gun mace kin tara su a yanzu kyau ,hali, ilimi,
Duk Allah ya baki su a lokaci guda , taya,ya kike ganin zanyi sakaci da kuma sa,ar da Allah yabani akan ki ya wuce a banza,
Yazama wajibi a gare ni duk inda kika shiga cikin wanan duniyar in bideki ,
Banyi aune ba saiga namijin duniya kamar sheriff mai jin kan sa wanda yasha gwagwal maya da larabawa kala,kala da turawa har ma yan china,
Mutum mai ji da kansa ya zube min a gabana gwiwa biyu, biyu,
Yana kuka a gaban yar karamar yariya kuma cikin dakin uwa ta, a cikin ginan laka,
Ban san lokacin da na mike tsaye da sauri na tallabo shi tsaye ba
Saboda sanin dani kowaye sheriff da kuma sanin darajan shi a idon al,uma,
Ban san lokacin da na kankame shi ba ina mai kuka cikin sauti mai ban tausayi nace mai ,
Daraja ta da kimata bai kai har ya rusun na min ba kada ya manta da cewa ni ce fadimar nan yar aikin gidan shi har yau,
Hannu yasa kafin in fadi wani kalma ya toshe min baki na yace daraja na da kima na tun farko yafi karfi yar aki a gare shi,
A yar uwa yadauke ni, ba yar aiki ba ko da can,
Shigowar mariya dakin yasa mu ka dan jaye jiki a na juna badon naso ba ni ma,,