← Book details Takari Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 91 OF 139

Sashe 91

Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read

Kulawa ta musan man nake samu so saidaga sheriff tare da sauran yan uwan shi,
A haka na fara rubuta jerabawa na karatune sosai babu kama hannun yaro,babban burina shine in sama sakw na results mai kyau dan in amfana da abina nsn gaba,
Kusan ko yaushe, ina samun sakon cards da kuma gaisuwa da fatan alheri daga Sheriff,
Saida mukayi first exam din mu sheriff ya ce ma ummi yana son ya kaini kasashen waje s diba lafiyar jikina dakyau da na baby shi,
Jin haka yasa sam bakawo komai ba a,raina jin danayi cewa zamu tafi ganin likitane,
Amma sai nake cewa Salimat yanzu duk irin kokarin da likitocin saudiya sukayi akaina za,ace kuma sai ankaini wani guri,
Nace mata nidai gaskiya nafi gamsuwa da aikin su tunda su, yan uwa nane musulumai
Wa yan can ko kafirai ne wa yanda ba sa kaunar cigaban musulumai sam,
Salimat tace ai saikiyi shin dake da baby da baby duk mallakan shi ne kuma kudin shine zai kashe bana ki ba iyakar ki, zama ajirgi yar uwa,
Dole haka na Salimat ta shirya min kayana a yar karamar kit muka tashi zuwa Riyadh da marance saboda tafiyan dare zamuyi zuwa kasar paris ,,
Tun a madina da mukayi sallama da su salim da sukayo muna rakiya,
Nafara ganin canji ga sheriff,
Sai a wanan tafiyar nasan cewa ashe dama ban san kowaye sheriff Ahmad lawal ba,
Saboda ya canza min ga sheriff din da nasani ya koma ma min wani can da ban,
Wata irin mahaukaciyar soyayya yake nuna min wanda bantaba sanin cewa akwai shi ba har za,a iya yiwa mace shi ba,
Tunda muka kasance a guri guda koyaushe kusan sheriff ya man,ne a jikina
A marci kawai yake ta faman kwasa abinshi, al,amarin yaki barinsa balle, yaji na gundure shi,
Sai kuma wani sabon shagwaba yazo min wanda ni sam ban ma san cewa ina yi ba sai fama langabewa nakeyi
Wanda iyakar gaskiyana ke nan saboda ban saba irin haka tare da namiji ba,
Sheriff yakoma min kanar wani wawa saboda yawan like min dayake har takai yadan daina fita wurin harkokin sa sosai, koda yaushe yana like da ni
Saida fadima taga abin banawasa bane ya sa taimai maganar abinda yakawo ta
Murmushi ya yi yajanyo ta zuwa jikin shi yace mata haba Fatima aikwai wani likitan da yafi iya,awone a yanzu,
Kiya addu,a kawai Allah ya sauke ki lafiya ki haiho mi baby mai kama da ke ,
Kunya ta kamata, ta kwantas da kanta sosai a kirjin shi,
Cike da shagwaba tace to amma aini ce min kayi zan zo a kara diba lafiyata ne so sai,
Ya ce in bada ke Fatima kina ganin cewa akwai wanda zai auna ki da kyau bayan ni,
Ya dan kara janyo ta kadan yace kidan kara daurewa nan da wani sati zamu koma gida insha Allah,
Danbuga kafar ta takamayi alamar ita bata yarda ba wayo kawai yake mata,
Yadan lunshe ido yace fadima bakya jin dadin kasan cewa atare da ni ne koko ya, ya ne a,
Tace ni kawai dai gida nake son komawa gurin su Amal,
Yasan cewa ba laifinta bane, don bawai ta saba dashi bane irin haka yasan cewa dama sai a hankali,
Saboda duk yadda yaso ta cire kunyan shi fadimar ta kasa hakan,
Satin su biyu cif a paris suka wuce kasar italy daga italy suka wuce dubai,
A ranan fadima ta godewa Allah da yai mata wanan baiwar da daukaka a,rayuwan ta,
Ina rungumay a jikin shi ,don haka yake min duk inda zamu indan har tare zamu fita,
Ajikin shi zan man,ne har inda zamu ba zai sake ni ba,
Wasu makullaiya ya miko min yace min makullaiyan moticin kune wanan keda su,
Nafisata saboda nasan cewa saudiya basa barin mata su tuka mota yasa za a wuce maki da shi Nigeria
Idan kintafi can zaki dinga amfani da ita,
Murna zanyi ko farin ciki, sai kawai naji baki na yana zuba godiya,
Yace mu a,a ni ban son godiya kinfi kowa sani,
So nake kawai ki so fiye da komai da kike so aduniya sai kuma sai zuria masu albarka da zaki dinga bullo min,
Daga karshe in kasance namijin dayafi kowa dace da gyaran wurin gado,
Murmushi na danyi nace mai insha Allah zan kwatanta,.
Murshi yayi kawai a ran shi yace badai wayau ba Fatima,
Sosai wanan karon ya matse ya ce min Fatima banda wani guri yanzu a rayuwana da ya wuce in samu zuri,a masu albarka indan kikai min haka nagode Fatima,,,
Wanan maganar da yayi ta karshe yasa yabani tausayi sosai ban san lokacin da na shige cikin jikin shi ba sosai,
Ji nayi ya nemo bakina ya man,ne da nashi, wuri daya, can wata duniyar na tsinci kaina irin duniyar mai nuna kalar kore shar,
Wanda kesa ka manta da kowa da komai naka,
Fatima sai godiya take ga Allah ubangiji subahanahu wata,ala da wanan baiwar da yai mata lokaci guda,
Matsalarta guda yanzu shine mahaifiyar ta da yan uwanta su ne matsalar dake da mun ta,
Idan ta tuna kowani irin hali suke ciki yanzu sai hankalinta yatashi so sai,
Don haka ko yau da ta tuno da su sai ta tsinci kanta da rashin walwala.
Da jin komai na duniyar yafita mata a rai gaba daya,
Lokacin Sheriff da yafita zuwa maikatar su na Abu Abdallah ya shigo masaukin nasu,
Hannun shi rike da yar briefcase din shi dake dauke da laptop dinshi da sauran takardun su,.
Ganin da yai mata cikin irin wanan yanayin yasa ya nufe ta da sauri yana mai aje yar case din shi saman kujera,
A gabanta ya durkusa ya dan kamo hannun ta ya ce may yafaru ne fatima,
May ye matalar ki fada min pls,
Duk sai tambayar yakara ruda ta, nan da nan idon ta ya dan ciciko da hawaye,
Sai hankalin Sheriff yakara tashi,
Yace haba fatima kada kimin haka pls ki fada min damuwar har in akwai
Farin cikin ki shine nawa fatima, don ke ce kusan duk wani kwanciyar hankalina,
A hankali nadan zamay daga rikin da yai min na ce,
Ina tuna maifiyatace da yan uwa na, saboda ban san irin halin da suke ciki ba acan,
Ba karamin dukar zuciyar shi wanan zancen yayi ba saboda yasan cewa gaskiya fatima ke yi,
Shi yakamata ya fara tuna wa da hakan tun kafin ta fara magana
Amma sai abubuwa suka sha mai kai har ya shafa da zan cen,
Ki kwantar da hankalinki Fatima idan har Allah ya sauke ki lafiya dole muje su gan ki da akwai shirin da nakeyi gamay da hakan,
Hakadai yai ta mata dadin baki har ta hakkura tadan kara sake jikinta shiko yai ta kwasar garan shi,

Ba karamin sayayya Sheriff yai min ba din kayane irin na matan manya na alfarma ya saya min
Suturu ne masu tsadan gaske ya saya min, irin kayan matan larabawa tsakiya ma su tsadan gaske,
Wasun su suna hade da alkyaba mai hade da hula,
Sai dogayen riguna different design masu kyau da daukar ido kowani da abin lailayan jikin shi,.su takalma da jakkuna kala kala,
Ita da kanta tace mai kayan sun isa haka,
Saboda cika mata ido da sukayi, ga kayan baby unicef da ya saya suma masu tsadan gaske,
Murmushi yayi da tace mai kayan sun isa hakana yace fatima shigar ki ta alfarma cikin suturu ne mutunci na banda wani buri arayuwa na banda in kyautatawa iyalina da yan uwana,,,,,,,

🐎ZEEE MAKAWA🐎
✈✈✈ *TAKARI*✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
7⃣5⃣
BY
🐎 *ZAINAB* *IDRIS* *MAKAWA* 🐎
🐎 *HUGUMA* *GROUP* 🐎

Almost true life story,,,,,
Chapter 91 · 0% Book details