Sashe 46
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yanafita Amal da rakashi da kallo tace wanan shegiyar sai nayi maganin ta don naga bata da mutunci sam wlh,
Ranan nan mu uku, muka kwana mun sa Aisha tsakiyar mu,
Washe gari da ciwon kai na tashi sosai saboda kukan da nasha yin nin jiya din,
Nice kullun mai kokarin tashi don inga an yi duk wani aiki da yakamata ayi da safen,
Jinda kowa yayi shiru yau gidan ba motsi na ba a,lamana sam
Yasa wasu daga cikin yan gidan namu fito,
Ciki harda Amal da Salim ,
Don Amal tun asuba ta koma dakinta ta kara gyara kwanciyar ta,
A falo Salim ya tsaya ganin cewa rana yadan yi saboda zuwan mu asibiti wurin ummi, gashi almost to time,
Amal ce takware da nake ciki yadda ta gani cikin bargon yadan bata tsoro,
Kwance nake ina rawan sanyi, ga wahaye tab ga ido na
Aisha na gefe na zaune tana kallo na ina jin lokacin da ta tashi tana ta dan jijigani cikin bargon
Tana cikin hakane sai ga Amal Allah ya kawo muna don ban iya dagawa sam wlh,,
Da sauri taje ta kira Sheriff wanda suka hadu yana shirin saukowa kasa ,, Dakin da nake suka nufa duk kan su hankali ta she,
Yana kallo na a yasan cewa har da fever ya kamani,
Ina nan dunkule sai kuma naji amai na shirin kamani,,
Da sauri suka taimaka min zuwa wurin mota, sai makyarkytan sanyi nakeyi,
Ina dunkulewa,wuri guda
Muna isa asibiti aka wurin doctor kamal abokin shi ya kai mu,
Ina ji lokacin da sheriff ke ma doctor bayanin komai tamkar nice ke bayani,
Bayan an rubuta magani ya kasan ce har da allura za ai min guda,
Aiko nan muka kwashe ta da nurse din don naki bari taimin Allura sam
Sheriff yasa Amal ta rike ni gam ina ta tsala ihu ina fadin Anna tazza habb
Suna waje suna ji na dagashi har Salim din murmushi suke yi suna min dariya,
Ina fitowa ina dan share hawaye na,muka hada ido da Salim da shi ,sai duk suka kwashe da dariya,
Hararan Salim din nadan yi tare da turo baki alamar jin haushin su,,,
Gida aka dawo dani saboda yau badamar zuwa asibitin da ummi ta ke nima ina fama da kaina,,,,
Barci mai nauyi ya dau ke ni bani na farka ba sai daidai lokacin sallah azahar
Duk da nauyin da jikina yai min bai hana ni tashi zuwa don inyi sallah ba
Abinda nagani yasani mamaki so sai don koda ake ma doctor bayanin abin da yasamay ni ban. dago cewa sing of period sheriff ke bayani ba don yanzu nadan rage yawan ciwon mara kadan bakamar da ba,
Don duk wani abu mai zaki na rage shan shi yanzu saboda irin wahalan da nakeyi,
Jiki ba kwari nadawo nakara nadewa saman gado, ,,,,,
Allah ya sa na dan ji saukin jiki na so sai har ina dan yin aiyukana na cikin gida
Yau ne muke sa ranan za,a sallamo ummi daga asibiti
Saboda samun saukin da tayi sosai jikin ta ya komal normal tasa mu lafiya,
Duk wanda ke gidan yazo taron ummi da dawo, anayi mata barka da arziki ,,,,,
Zaune kowa yake a falon anata nuna farin ciki muko sai zirga zirgan hada masu abincin lunching mukeyi don bayan azahar ne suka dawo gidan
Nafisa ce zance kusan karshen zuwa tariyan ummin wace tafito cikin kasaita da isa,
Batare da ko wani dar ba tasamu daya daga cikin kujerun ta zauna,
Sanan takewa ummin gaisuwa,
Daga haka mikewa kaiwai t ta koma dakin ta tana tafiya tana wani juya kwan kwaso, ta da karfin dole,
Ido kowa dake falon yabita da shi da mamaki irin hali ta na ko in kula da takewa ummi
Mudai ba musan cewa ita din yar uwar hjy mama bace balle mu fasara zance da wani manufa
Iya kadai muna ganin rashin tarbiyanta da kuma nuna wulakanci ga kowa,
Muryan Amal ce ke fadin dama hjy tsohuwa ta fadi gashi ko ya bayyana
Jinin su hjy mams ba jinin alheri bane tasan cewa wahala kawai aka hada yayan su dashi,,
A cewar ta wanan aida ta samu wuri da tafi hjy mama iya sheri,
Dadin abin yayan su ne bai bata wuri ba,,,
Ummi ce ta kwabe Amal din da fadin ta dai sa ido ga abinda bai shafe ta ba,
Sheriff na jin duk abinda Amal ke fadi dakuma kwabeta da ummi tayi baice komai,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
24/10/2017, 1:50:14 PM: Maman Safwan: ✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
5⃣2⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
Almost true life story
🎁 *NASIBI* *WRITERS ASOCIATION*🎁
N 🎁 W 🎁 A
Dawowan Ummi gida da kwana biyu muka lunch zuwa sabongidan gaba daya gidan har hjy mu,
Saidai gaskiya wanan gidan yafi karfin wan,can tsoho gidan sosai gida wanda bazan tsaya maku bayanin shi ba, don girman shi,
Haka kuma naji yana waya akan wani gida daya saye a Abuja Nigeria inda naji yana cewa zaizo yagani kwanan nan,
Allah ya nufa da ummi za ai wanan shagalin komawar,
A ciki muka fara azumin watan Ramadan company su yafara aiki sosai a kasar wanda Allah ya basu nasaran samun kwastamas ta ko ina afadin kasar
Abinci sosai ake yi na bada karama wata katuwar mota ce ake wa loading abincin buda baki mai dadi, akai bakin haram aje anabadawa hade da abin sha ruwa da lemon kwanko da dabino,
Wani irin shakuwa da aminci mukeyi tsakanin nida Amal da salim,
Kusan ko yaushe idan ba aiki nakeyi ba zaka samay mu tare,
Muna hira ina koya mata larabci ko kuma muna karatun novel na hausa da tazo da shi,
Ummi na jin dadin zama dani kamar yadda nake nin dadin zama dasu.
Shehi yaso ya koma gida amma Sheriff ya hana acewan sheriff din ya tsaya yayi umurah tukun sanan ya tafi,
Inda ya aika wa sauran iyalan she da abin azumi batare da sanin shehi din ba,
Bashir yaba yakai masu duk yan uwa nagari Auno din sun samu wanan kyautar daga dansu jikan su Ahmad,wanda suke kira da baba karami,
Sai bayan kwana biyu iyalan malam Shehi,suka kira Shehi din a waya suna mai godyan kudin da yaturo masu,
Cikin mamaki shehin yace masu gaskiya bashi bane,
Saida uwargidan shehi tace bashir ne yakawo masu shine Shehi yagane cewa Ahmad ne ya masu aike,
Da safe Sheriff zaiyi tafiya zuwa yamal ,
Da sallama yashiga bangare da su ummi suke inda ya samay su zaune suna lazimi ,
Ya gaishe su cikin girmamawa da ladabi, ya juya gurin ummi yana tambayar ta lafiyan jikin ta,
Muryan shehi ce ta katse mai maganar da yakeyi da ummi din
Dai lokacin nagama hadawa ummi abincin da zatayi break tasha maganin ta,
Kasancewa rashin lafiyan ta baibari tayi azumi,
Likitoci sun hanna ta yin azumi saboda ulcer fa yai mata yawa, da ita da hjy mu ce basu azumi tare nake shiga kitchen in hada masu abinci.
Shehin yace hakika Ahmad kakai yadda ake duk wani mumini yakai ,
Musan man wurin kyautata wa yan uwa,
Kayi koyi da yadda hadisin mazon rahama yazo muna,
Akan idan zamu yi alheri muyi shi batare da hannu hagun mu yasan hannun daman mu yabayar da alheri ba,
Banda abinda zance sai dai in kara gode ma bisa ga alherin da kaiwa iyali har mada yan uwana,
Hakika da kai da mahaifiyar ka ku alheri ne gare ni,
Fatana gare ka shine Allah yabaka zuri,a masu albarka wa yanda zasu gado halin ka,
Saidai gaskiya wani hanzari ba gudu ba shine,
Sai shehi din yadan yi shiru kadan kamar kalman da taye son furtawa tana da nauyi,
Lokacin kuma nagama hada ma ummi abinci a gabanta,
Namike da niyar barin dakin sai naji muryan ummi nace min dan tsaya in bude mata drink din dana aje mata,
Kallona sheriff din yayi shima ahankali yakali kwankon lemon da ke gaban ummi,
Shehi yacigaba da fadin gaskiya kana bukatar kara iyali Ahmad,
Ahmad din da kanshi ke duke saida yadan daga yakali shehi din,
Shehi yakada mai kai alamar kware kuwa, saboda nan gaba akwai matsala inhar bakayi hakan ba,
Kai baba shehi kenan wanan din ma yayana iya da ita balle inkara jajibo wa kaina wani ma tsala,
Murmushi shehi din yakara yi yace zakayi ne Ahamad ko ba shiri idan har lokacin karawan yayi,
Da haka sukayi sallama yatafi yamal diba wani company tatar mai mallakin gwaunatin kasar saudiya da ya samu matsala ya tsaya
Zaije yada da sauran abokan aikin shi su tafi,
Muna ganin Sheriff yai tafiya ,muka yi shawaran zuwa zaga gari,
Nida su Amal naima driver da nake fita dashi sayayya magana akan zai kai mu unguwa, washe gari,
Sai da zamu fita nake fada wa ummi cewa zamu dan fita don suga gari,
Tace muna kada mu dade saboda ba sanin garin mukayi ba,
Dariya kawai nayi don nasan guri guda gudane ban sani ba,indai har idon garine,
Don ba inda bamuje yawon bara ba, a garin,
Cikin shirin mu ta alfar ma muka fito inda koni shigar tawa tabani sha,awa sosai,
Wata doguwar rigace ta larabawan Jordan nasa,ban taba sa waba,,, Rigar nafisa ce dayaje Dubai kwanaki yasayo mata ,
Tun nan inda yaba ta tajefo min tace batasa irin shi ita,
Itama Amal shigarta yai mata kyau sosai
Mun hade da Salim a gurin mota, har mun zauna driver zai tada mota sai ga nafisa da saurinta,
Wai mu fito zata fitane itama,
Nidai ina baya ina jin su har ina shirin balle murfin mota in fita Amal ta hana ni
Salim dake ta gaban mota ne yace mata sai kiyi hakkuri idan mun dawo kyatafi,
Yace ma driver ya mota mu wuce muna jinta tana ta haushi kamar wata tababiya
Har mukabar gidan suna mata dariya kamar mahaukaciya,
Ranan nan mu uku, muka kwana mun sa Aisha tsakiyar mu,
Washe gari da ciwon kai na tashi sosai saboda kukan da nasha yin nin jiya din,
Nice kullun mai kokarin tashi don inga an yi duk wani aiki da yakamata ayi da safen,
Jinda kowa yayi shiru yau gidan ba motsi na ba a,lamana sam
Yasa wasu daga cikin yan gidan namu fito,
Ciki harda Amal da Salim ,
Don Amal tun asuba ta koma dakinta ta kara gyara kwanciyar ta,
A falo Salim ya tsaya ganin cewa rana yadan yi saboda zuwan mu asibiti wurin ummi, gashi almost to time,
Amal ce takware da nake ciki yadda ta gani cikin bargon yadan bata tsoro,
Kwance nake ina rawan sanyi, ga wahaye tab ga ido na
Aisha na gefe na zaune tana kallo na ina jin lokacin da ta tashi tana ta dan jijigani cikin bargon
Tana cikin hakane sai ga Amal Allah ya kawo muna don ban iya dagawa sam wlh,,
Da sauri taje ta kira Sheriff wanda suka hadu yana shirin saukowa kasa ,, Dakin da nake suka nufa duk kan su hankali ta she,
Yana kallo na a yasan cewa har da fever ya kamani,
Ina nan dunkule sai kuma naji amai na shirin kamani,,
Da sauri suka taimaka min zuwa wurin mota, sai makyarkytan sanyi nakeyi,
Ina dunkulewa,wuri guda
Muna isa asibiti aka wurin doctor kamal abokin shi ya kai mu,
Ina ji lokacin da sheriff ke ma doctor bayanin komai tamkar nice ke bayani,
Bayan an rubuta magani ya kasan ce har da allura za ai min guda,
Aiko nan muka kwashe ta da nurse din don naki bari taimin Allura sam
Sheriff yasa Amal ta rike ni gam ina ta tsala ihu ina fadin Anna tazza habb
Suna waje suna ji na dagashi har Salim din murmushi suke yi suna min dariya,
Ina fitowa ina dan share hawaye na,muka hada ido da Salim da shi ,sai duk suka kwashe da dariya,
Hararan Salim din nadan yi tare da turo baki alamar jin haushin su,,,
Gida aka dawo dani saboda yau badamar zuwa asibitin da ummi ta ke nima ina fama da kaina,,,,
Barci mai nauyi ya dau ke ni bani na farka ba sai daidai lokacin sallah azahar
Duk da nauyin da jikina yai min bai hana ni tashi zuwa don inyi sallah ba
Abinda nagani yasani mamaki so sai don koda ake ma doctor bayanin abin da yasamay ni ban. dago cewa sing of period sheriff ke bayani ba don yanzu nadan rage yawan ciwon mara kadan bakamar da ba,
Don duk wani abu mai zaki na rage shan shi yanzu saboda irin wahalan da nakeyi,
Jiki ba kwari nadawo nakara nadewa saman gado, ,,,,,
Allah ya sa na dan ji saukin jiki na so sai har ina dan yin aiyukana na cikin gida
Yau ne muke sa ranan za,a sallamo ummi daga asibiti
Saboda samun saukin da tayi sosai jikin ta ya komal normal tasa mu lafiya,
Duk wanda ke gidan yazo taron ummi da dawo, anayi mata barka da arziki ,,,,,
Zaune kowa yake a falon anata nuna farin ciki muko sai zirga zirgan hada masu abincin lunching mukeyi don bayan azahar ne suka dawo gidan
Nafisa ce zance kusan karshen zuwa tariyan ummin wace tafito cikin kasaita da isa,
Batare da ko wani dar ba tasamu daya daga cikin kujerun ta zauna,
Sanan takewa ummin gaisuwa,
Daga haka mikewa kaiwai t ta koma dakin ta tana tafiya tana wani juya kwan kwaso, ta da karfin dole,
Ido kowa dake falon yabita da shi da mamaki irin hali ta na ko in kula da takewa ummi
Mudai ba musan cewa ita din yar uwar hjy mama bace balle mu fasara zance da wani manufa
Iya kadai muna ganin rashin tarbiyanta da kuma nuna wulakanci ga kowa,
Muryan Amal ce ke fadin dama hjy tsohuwa ta fadi gashi ko ya bayyana
Jinin su hjy mams ba jinin alheri bane tasan cewa wahala kawai aka hada yayan su dashi,,
A cewar ta wanan aida ta samu wuri da tafi hjy mama iya sheri,
Dadin abin yayan su ne bai bata wuri ba,,,
Ummi ce ta kwabe Amal din da fadin ta dai sa ido ga abinda bai shafe ta ba,
Sheriff na jin duk abinda Amal ke fadi dakuma kwabeta da ummi tayi baice komai,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
24/10/2017, 1:50:14 PM: Maman Safwan: ✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
5⃣2⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
Almost true life story
🎁 *NASIBI* *WRITERS ASOCIATION*🎁
N 🎁 W 🎁 A
Dawowan Ummi gida da kwana biyu muka lunch zuwa sabongidan gaba daya gidan har hjy mu,
Saidai gaskiya wanan gidan yafi karfin wan,can tsoho gidan sosai gida wanda bazan tsaya maku bayanin shi ba, don girman shi,
Haka kuma naji yana waya akan wani gida daya saye a Abuja Nigeria inda naji yana cewa zaizo yagani kwanan nan,
Allah ya nufa da ummi za ai wanan shagalin komawar,
A ciki muka fara azumin watan Ramadan company su yafara aiki sosai a kasar wanda Allah ya basu nasaran samun kwastamas ta ko ina afadin kasar
Abinci sosai ake yi na bada karama wata katuwar mota ce ake wa loading abincin buda baki mai dadi, akai bakin haram aje anabadawa hade da abin sha ruwa da lemon kwanko da dabino,
Wani irin shakuwa da aminci mukeyi tsakanin nida Amal da salim,
Kusan ko yaushe idan ba aiki nakeyi ba zaka samay mu tare,
Muna hira ina koya mata larabci ko kuma muna karatun novel na hausa da tazo da shi,
Ummi na jin dadin zama dani kamar yadda nake nin dadin zama dasu.
Shehi yaso ya koma gida amma Sheriff ya hana acewan sheriff din ya tsaya yayi umurah tukun sanan ya tafi,
Inda ya aika wa sauran iyalan she da abin azumi batare da sanin shehi din ba,
Bashir yaba yakai masu duk yan uwa nagari Auno din sun samu wanan kyautar daga dansu jikan su Ahmad,wanda suke kira da baba karami,
Sai bayan kwana biyu iyalan malam Shehi,suka kira Shehi din a waya suna mai godyan kudin da yaturo masu,
Cikin mamaki shehin yace masu gaskiya bashi bane,
Saida uwargidan shehi tace bashir ne yakawo masu shine Shehi yagane cewa Ahmad ne ya masu aike,
Da safe Sheriff zaiyi tafiya zuwa yamal ,
Da sallama yashiga bangare da su ummi suke inda ya samay su zaune suna lazimi ,
Ya gaishe su cikin girmamawa da ladabi, ya juya gurin ummi yana tambayar ta lafiyan jikin ta,
Muryan shehi ce ta katse mai maganar da yakeyi da ummi din
Dai lokacin nagama hadawa ummi abincin da zatayi break tasha maganin ta,
Kasancewa rashin lafiyan ta baibari tayi azumi,
Likitoci sun hanna ta yin azumi saboda ulcer fa yai mata yawa, da ita da hjy mu ce basu azumi tare nake shiga kitchen in hada masu abinci.
Shehin yace hakika Ahmad kakai yadda ake duk wani mumini yakai ,
Musan man wurin kyautata wa yan uwa,
Kayi koyi da yadda hadisin mazon rahama yazo muna,
Akan idan zamu yi alheri muyi shi batare da hannu hagun mu yasan hannun daman mu yabayar da alheri ba,
Banda abinda zance sai dai in kara gode ma bisa ga alherin da kaiwa iyali har mada yan uwana,
Hakika da kai da mahaifiyar ka ku alheri ne gare ni,
Fatana gare ka shine Allah yabaka zuri,a masu albarka wa yanda zasu gado halin ka,
Saidai gaskiya wani hanzari ba gudu ba shine,
Sai shehi din yadan yi shiru kadan kamar kalman da taye son furtawa tana da nauyi,
Lokacin kuma nagama hada ma ummi abinci a gabanta,
Namike da niyar barin dakin sai naji muryan ummi nace min dan tsaya in bude mata drink din dana aje mata,
Kallona sheriff din yayi shima ahankali yakali kwankon lemon da ke gaban ummi,
Shehi yacigaba da fadin gaskiya kana bukatar kara iyali Ahmad,
Ahmad din da kanshi ke duke saida yadan daga yakali shehi din,
Shehi yakada mai kai alamar kware kuwa, saboda nan gaba akwai matsala inhar bakayi hakan ba,
Kai baba shehi kenan wanan din ma yayana iya da ita balle inkara jajibo wa kaina wani ma tsala,
Murmushi shehi din yakara yi yace zakayi ne Ahamad ko ba shiri idan har lokacin karawan yayi,
Da haka sukayi sallama yatafi yamal diba wani company tatar mai mallakin gwaunatin kasar saudiya da ya samu matsala ya tsaya
Zaije yada da sauran abokan aikin shi su tafi,
Muna ganin Sheriff yai tafiya ,muka yi shawaran zuwa zaga gari,
Nida su Amal naima driver da nake fita dashi sayayya magana akan zai kai mu unguwa, washe gari,
Sai da zamu fita nake fada wa ummi cewa zamu dan fita don suga gari,
Tace muna kada mu dade saboda ba sanin garin mukayi ba,
Dariya kawai nayi don nasan guri guda gudane ban sani ba,indai har idon garine,
Don ba inda bamuje yawon bara ba, a garin,
Cikin shirin mu ta alfar ma muka fito inda koni shigar tawa tabani sha,awa sosai,
Wata doguwar rigace ta larabawan Jordan nasa,ban taba sa waba,,, Rigar nafisa ce dayaje Dubai kwanaki yasayo mata ,
Tun nan inda yaba ta tajefo min tace batasa irin shi ita,
Itama Amal shigarta yai mata kyau sosai
Mun hade da Salim a gurin mota, har mun zauna driver zai tada mota sai ga nafisa da saurinta,
Wai mu fito zata fitane itama,
Nidai ina baya ina jin su har ina shirin balle murfin mota in fita Amal ta hana ni
Salim dake ta gaban mota ne yace mata sai kiyi hakkuri idan mun dawo kyatafi,
Yace ma driver ya mota mu wuce muna jinta tana ta haushi kamar wata tababiya
Har mukabar gidan suna mata dariya kamar mahaukaciya,