Sashe 126
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Mun isa lafiya Inda motocin gidan su Sheriff sukazo taron mu kusan guda hudu,
Tun a airport naga irin taron arzikin da mutane ke muna sai sambarka sukeyi wa sheriff,
Duk da rana yadan yi a lokacin da muka isa don haka kai tsaye vidan mahaifin shi muka wuce direct,
Wani bangare guda daga cikin gidan aka bude muna nida su gwago,
Duk wurin idan kagan shi zaka dauka cewa ba isa,shen fili ashe idan ka shi gida sukutun a guri don da kunoni ne kusan guda shida acikin plat din,
Batare da mun huta ba ko tsayawa cin abinci nasa muka tashi zuwa cikin gida gaida su Abba,
Alokacin yamma har yafara yi , don haka dakin hjy mama muka fara shiga,
Mun samay ta zaune falonta tare da wasu mata su uku, sai masu aikinta,
Durkusawa nayi kasa nakai mata gaisuwa, tana saye da wani farin,glass a idon ta,
Ina kokarin gaisheta ito idonta na ya na kan zanin dake jikina , tana kokarin tantance ko super ne daura ko kuma yar kwaikoyo, ce nadaura,
Gwagona kokarin mika mata yaron dake hannuta still idon ta na kaina,
Ganin haka yasa na dan gyara da kyau dan taga zanin dakuma zobban gold da na jera a hannu na,
Saida ta ware ido da kyau lokacin da taga wa yan nan zobban na hannu na,
Da kyat ta iya ce min ashe kuna tafe,
Ai mu bamu da labarin cewa zaku zo nan dauka muke yi acan za kuyi ta sha,anin ku kawai,
Na yar murmushin gefen kumatu nace haba dai ai muzo neman albarkan ku,
Shiru tayi kamar bata jini ba ,,,
Nai,dan murmushi nace mun samay ku lafiya da kyat ta ansa min tace lafiya kalau banda shi ba wanda yakara magana daga cikin mu,,,
Shiru ne ya,biyu dakin ba wanda yace komai kowa na maganar zuc Daidai lokacin sheriff ya shigo dakin shi ma,
Fuskan ta ba yabo ba fallasa aciki, yadda nayi haka shima din yayi a kasa ya zauna ya gaida hjy cikin girmamawa,
Tana daga kishingide take ansa mai da kyat tace ashe kana Nigeria har yanzu,?
Tambayar taba shi mamaki sosai ,sai kace wace batasan ai mai haihuwa ba take mai wanan tambayar,
Basar wa yayi yace mata tare da nuna mata yaran da hannu yace ga wa,yanda suka hanani komawa nan,
Ga su ankawo maki su kigan su,
Sai cewa tayi a,a kun dai kawo wa hjy tsohuwa ita da ke ta damuwar mutane da zan cen sai kace bata taba ganin anhaihu ba agidan
Daidai yana mikewa yake ce mata mama kin san wanan daban ne dana ko yau,she shiyasa ta damay ku,
Kafin ta bada ansa yakai waje kofa ko,ganin yafita yasa ni mikewa nacewa wasu gwago suzo muje ,,
Bayan shi mukabi zuwa shiyan da hjy tsohuwa take ciki tana jin ya tare da yan jikokinta biyu daga can kauyen,Auno,
Hjy tsohuwa tana zaune da chasbaha a hannun ta ja tana dan gyangyadi daga zaune,
Yin sallamar mu yasa tamike tana fadin
Alhaji karami koba shi bane,
Yace nine hjy Amaduna zo nan zo in ganka,
Ina kashige nake ta ma aike kazo katafi dani baka zo ba,
Ina fatan kazone mutafi ko, ina yaran naka, ?
Duk a cikin kanuri take mai magana yace mata hjy ai tare da su muke,
Gasu nan nakawo maki su ki gansu ai ba sai kin zo ba hjy,
Sai kokarin mikewa takeyi, daidai lokacin muka shigo katon falon da take zaune a ciki.
Hjy tanan kamar yadda nasan ta sai dai ta dan kara tsufane kawai
Dakin yana ta kamshin turaren wuta don har yafi dakin hjy mama kamshin dadi,
Tana kokarin gyara lafayan ta tana kuma kokarin miko hannu dan karban yan jarirain da ake mika mata alokacin,
Dole tabar gyaran lafayan takarbi yan yaran tana ta washe baki cikin farin ciki da jin dadi,
Sai kuma ta,hau yin hamdala ta aa dauko addua dake bakinta tana tofa wa yaran,
Saina kula da cewa ko su gwago sunfi jin dafi dakuma sake jiki a gurin hjy tsohuwa, fiye da dakin hjy mama da muka farq zuwa,
Nan da nan yan matan nan suka kawo muna Birabisko, da kunun gyada,
Hjy na fadin (uno biri yo biski )
Mudai murmushi kawai mukayi, nan muka baje a shiyan hjy tsohuwa abin, mu, har bayan sallah magrib mu,na nan sai lokacin
Sai musalin karfe tara na dare ,sheriff yai min waya yana sanar dani cewa mushirya akawo gurin Abba, mu gaida da shi,,
Yana zaune saman wani ddaduma mai laushi da kuma sulbi sai ya'yan itace dake a gaban shi da alamar su yake ci a lokacin,
Cikin murna da farinciki Abba ya tare mu yana ta fara,a da zuwan mu, aka mika mai yaran dadauka daya bayan daya yana sa masu albarka yana mai nuna faricikin shi,
Yajiyo yana tambayana mutanen garin da yan uwana suna lafiya ko, acikin ladabi dakuma kunya na bashi ansa da suna lafiya kalau,
A,lokacin hjy tsohuwa tashigo falon tana wani busan iska tawuce zuwa inner room fuuu, can kuma takara fitowa kamar bata gan muba,
Nima ban kara gaida ita ba duk wulgawan da takeyi agaban mu,
Sai alokacin ta dawo tadan zauna tana ce min, duk wa yan nan tare kukazo da sune ? ko kuwa, ?
Duk da tambayar nata yai min zafi amma sai nadake kawai, araina nace mata eh,
Wanan gwago tace wanan kuma matar babana ne,
Abbane ya karba da fadin masha Allah haka yati kyau mungode kwarai da kulawar ku,
Allah ya raya muna yaran yasa masu albarka, kowa dake wajen akace amin, bandani da na karba a cikin zuciyana, ba,a fili ba,
Ba muwani dade ba muka taso zuwa falon hjy tsohuwa don muyi mata saida safe, saboda gaskiya a gajiye muke,
Wai ashe duk zaman da nayi falon hjy bata gane ni ba saida Sheriff yai mata bayanin, ko wace ce ni,,
Ina shigowa naji tace min U,ro, Uro,
Tana min alama da hannu inzo gurinta tanace min ashe abokiyar zuwa dawafi na ne ban gane ,
Kece haka kika girma masha Allah , sai kuma tasa kuka kamar yadda tsofafi keyi indan sunji dadin abu,
Nace mata ta daina kuka dan Allah ai yanzu mun zama daya ba inda zani, kuma muna tate muyi ta zuwa dawafin mu atare,,,
Koda muka koma shiyan da aka ba mu mun samu wayan nan yan matan sun gyara muna shiyan da aka sauke mu sai kamshi yake yi,
Aiko su gwago sukace indai harda sheriff a shiyan zai sauka sam su baza su zauna ba saidai su koma gurin hjya,
Sai ko ga wayan shi yana sheda muna cewa shi ya wuce gurin da zai kwana gidan Baban, Bashir, acan wqni unguwar Bulama,
Jin haka muka sake jikin mu mu kadai saidai duk daki guda muka kwana saboda sam gwago tace ita bata yarda da hjy mama ba,
Hakana muka kwana acikin daki guda, gabadayan mu,
Washegari gashi dai munyi wanka mun shirya tsab, amma har zuwa goma da rabi na safe ba akawo muna abin karin kumallo ba,
Gashi cikin jegone mun tun ina daure wa gwago nata masifar fada tana cewa gaskiya wanan abi da niyya akai haka,
Mai aikin hjy mamace tashigo da sallamar ta dauke wani dan kula abinci wanda, ko mariya da Aisha ba zai kosar ba ,
Kwaine soyyaye da dankalin tura har yayi sanyi, wai hjy ce tace akawo muna ,
Har takai kofa sai gwago tace mata, tazo ta dauka tamayar tace ai mun koshi,
Naso in magana tai cikina da fada so sai tace da wanan cikin jegon naki za,a kawo muna wanan dan abincin haka,
Ganin munkai har rana yasa kawai naiwa sheriff text nace muna jiran abin breakfast,
Cikin mamaki yakirana yana tambayana nan na sheda mai duk yadda akayi kuma na fada mai gwago ta ce amayar mata dashi,
Ba afi minti ashirin ba sai ga take away na wani restaurant ankawo muna gudan mai yawa mukaci har muka koshi,
Sheriff yazo yabawa su gwago hakkuri, tace ita abinda yasa tace amayar saboda idan mun karba ko gobe haka za,a kawo muna kuma ba mai sani ,,
Naji yace masu saboda zuwan mu komai yasa ankawo don bukatar mu
Gwago tace barta kawai munsan irin wanan
Muda muka fito hausa muza,agwadawa barkado,
Kuma muna nan bamu wucewa sai mungama abinda yakawo mu,
Sheriff yaji nauyi sosai amma dayaga su gwago madu yi ne sai yaji dadin hakan don yasan zasu iya maganin mama,,,,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
✈✈✈ *TAKARI*✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
9⃣3⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Almost True Life Story,,,
Tun a airport naga irin taron arzikin da mutane ke muna sai sambarka sukeyi wa sheriff,
Duk da rana yadan yi a lokacin da muka isa don haka kai tsaye vidan mahaifin shi muka wuce direct,
Wani bangare guda daga cikin gidan aka bude muna nida su gwago,
Duk wurin idan kagan shi zaka dauka cewa ba isa,shen fili ashe idan ka shi gida sukutun a guri don da kunoni ne kusan guda shida acikin plat din,
Batare da mun huta ba ko tsayawa cin abinci nasa muka tashi zuwa cikin gida gaida su Abba,
Alokacin yamma har yafara yi , don haka dakin hjy mama muka fara shiga,
Mun samay ta zaune falonta tare da wasu mata su uku, sai masu aikinta,
Durkusawa nayi kasa nakai mata gaisuwa, tana saye da wani farin,glass a idon ta,
Ina kokarin gaisheta ito idonta na ya na kan zanin dake jikina , tana kokarin tantance ko super ne daura ko kuma yar kwaikoyo, ce nadaura,
Gwagona kokarin mika mata yaron dake hannuta still idon ta na kaina,
Ganin haka yasa na dan gyara da kyau dan taga zanin dakuma zobban gold da na jera a hannu na,
Saida ta ware ido da kyau lokacin da taga wa yan nan zobban na hannu na,
Da kyat ta iya ce min ashe kuna tafe,
Ai mu bamu da labarin cewa zaku zo nan dauka muke yi acan za kuyi ta sha,anin ku kawai,
Na yar murmushin gefen kumatu nace haba dai ai muzo neman albarkan ku,
Shiru tayi kamar bata jini ba ,,,
Nai,dan murmushi nace mun samay ku lafiya da kyat ta ansa min tace lafiya kalau banda shi ba wanda yakara magana daga cikin mu,,,
Shiru ne ya,biyu dakin ba wanda yace komai kowa na maganar zuc Daidai lokacin sheriff ya shigo dakin shi ma,
Fuskan ta ba yabo ba fallasa aciki, yadda nayi haka shima din yayi a kasa ya zauna ya gaida hjy cikin girmamawa,
Tana daga kishingide take ansa mai da kyat tace ashe kana Nigeria har yanzu,?
Tambayar taba shi mamaki sosai ,sai kace wace batasan ai mai haihuwa ba take mai wanan tambayar,
Basar wa yayi yace mata tare da nuna mata yaran da hannu yace ga wa,yanda suka hanani komawa nan,
Ga su ankawo maki su kigan su,
Sai cewa tayi a,a kun dai kawo wa hjy tsohuwa ita da ke ta damuwar mutane da zan cen sai kace bata taba ganin anhaihu ba agidan
Daidai yana mikewa yake ce mata mama kin san wanan daban ne dana ko yau,she shiyasa ta damay ku,
Kafin ta bada ansa yakai waje kofa ko,ganin yafita yasa ni mikewa nacewa wasu gwago suzo muje ,,
Bayan shi mukabi zuwa shiyan da hjy tsohuwa take ciki tana jin ya tare da yan jikokinta biyu daga can kauyen,Auno,
Hjy tsohuwa tana zaune da chasbaha a hannun ta ja tana dan gyangyadi daga zaune,
Yin sallamar mu yasa tamike tana fadin
Alhaji karami koba shi bane,
Yace nine hjy Amaduna zo nan zo in ganka,
Ina kashige nake ta ma aike kazo katafi dani baka zo ba,
Ina fatan kazone mutafi ko, ina yaran naka, ?
Duk a cikin kanuri take mai magana yace mata hjy ai tare da su muke,
Gasu nan nakawo maki su ki gansu ai ba sai kin zo ba hjy,
Sai kokarin mikewa takeyi, daidai lokacin muka shigo katon falon da take zaune a ciki.
Hjy tanan kamar yadda nasan ta sai dai ta dan kara tsufane kawai
Dakin yana ta kamshin turaren wuta don har yafi dakin hjy mama kamshin dadi,
Tana kokarin gyara lafayan ta tana kuma kokarin miko hannu dan karban yan jarirain da ake mika mata alokacin,
Dole tabar gyaran lafayan takarbi yan yaran tana ta washe baki cikin farin ciki da jin dadi,
Sai kuma ta,hau yin hamdala ta aa dauko addua dake bakinta tana tofa wa yaran,
Saina kula da cewa ko su gwago sunfi jin dafi dakuma sake jiki a gurin hjy tsohuwa, fiye da dakin hjy mama da muka farq zuwa,
Nan da nan yan matan nan suka kawo muna Birabisko, da kunun gyada,
Hjy na fadin (uno biri yo biski )
Mudai murmushi kawai mukayi, nan muka baje a shiyan hjy tsohuwa abin, mu, har bayan sallah magrib mu,na nan sai lokacin
Sai musalin karfe tara na dare ,sheriff yai min waya yana sanar dani cewa mushirya akawo gurin Abba, mu gaida da shi,,
Yana zaune saman wani ddaduma mai laushi da kuma sulbi sai ya'yan itace dake a gaban shi da alamar su yake ci a lokacin,
Cikin murna da farinciki Abba ya tare mu yana ta fara,a da zuwan mu, aka mika mai yaran dadauka daya bayan daya yana sa masu albarka yana mai nuna faricikin shi,
Yajiyo yana tambayana mutanen garin da yan uwana suna lafiya ko, acikin ladabi dakuma kunya na bashi ansa da suna lafiya kalau,
A,lokacin hjy tsohuwa tashigo falon tana wani busan iska tawuce zuwa inner room fuuu, can kuma takara fitowa kamar bata gan muba,
Nima ban kara gaida ita ba duk wulgawan da takeyi agaban mu,
Sai alokacin ta dawo tadan zauna tana ce min, duk wa yan nan tare kukazo da sune ? ko kuwa, ?
Duk da tambayar nata yai min zafi amma sai nadake kawai, araina nace mata eh,
Wanan gwago tace wanan kuma matar babana ne,
Abbane ya karba da fadin masha Allah haka yati kyau mungode kwarai da kulawar ku,
Allah ya raya muna yaran yasa masu albarka, kowa dake wajen akace amin, bandani da na karba a cikin zuciyana, ba,a fili ba,
Ba muwani dade ba muka taso zuwa falon hjy tsohuwa don muyi mata saida safe, saboda gaskiya a gajiye muke,
Wai ashe duk zaman da nayi falon hjy bata gane ni ba saida Sheriff yai mata bayanin, ko wace ce ni,,
Ina shigowa naji tace min U,ro, Uro,
Tana min alama da hannu inzo gurinta tanace min ashe abokiyar zuwa dawafi na ne ban gane ,
Kece haka kika girma masha Allah , sai kuma tasa kuka kamar yadda tsofafi keyi indan sunji dadin abu,
Nace mata ta daina kuka dan Allah ai yanzu mun zama daya ba inda zani, kuma muna tate muyi ta zuwa dawafin mu atare,,,
Koda muka koma shiyan da aka ba mu mun samu wayan nan yan matan sun gyara muna shiyan da aka sauke mu sai kamshi yake yi,
Aiko su gwago sukace indai harda sheriff a shiyan zai sauka sam su baza su zauna ba saidai su koma gurin hjya,
Sai ko ga wayan shi yana sheda muna cewa shi ya wuce gurin da zai kwana gidan Baban, Bashir, acan wqni unguwar Bulama,
Jin haka muka sake jikin mu mu kadai saidai duk daki guda muka kwana saboda sam gwago tace ita bata yarda da hjy mama ba,
Hakana muka kwana acikin daki guda, gabadayan mu,
Washegari gashi dai munyi wanka mun shirya tsab, amma har zuwa goma da rabi na safe ba akawo muna abin karin kumallo ba,
Gashi cikin jegone mun tun ina daure wa gwago nata masifar fada tana cewa gaskiya wanan abi da niyya akai haka,
Mai aikin hjy mamace tashigo da sallamar ta dauke wani dan kula abinci wanda, ko mariya da Aisha ba zai kosar ba ,
Kwaine soyyaye da dankalin tura har yayi sanyi, wai hjy ce tace akawo muna ,
Har takai kofa sai gwago tace mata, tazo ta dauka tamayar tace ai mun koshi,
Naso in magana tai cikina da fada so sai tace da wanan cikin jegon naki za,a kawo muna wanan dan abincin haka,
Ganin munkai har rana yasa kawai naiwa sheriff text nace muna jiran abin breakfast,
Cikin mamaki yakirana yana tambayana nan na sheda mai duk yadda akayi kuma na fada mai gwago ta ce amayar mata dashi,
Ba afi minti ashirin ba sai ga take away na wani restaurant ankawo muna gudan mai yawa mukaci har muka koshi,
Sheriff yazo yabawa su gwago hakkuri, tace ita abinda yasa tace amayar saboda idan mun karba ko gobe haka za,a kawo muna kuma ba mai sani ,,
Naji yace masu saboda zuwan mu komai yasa ankawo don bukatar mu
Gwago tace barta kawai munsan irin wanan
Muda muka fito hausa muza,agwadawa barkado,
Kuma muna nan bamu wucewa sai mungama abinda yakawo mu,
Sheriff yaji nauyi sosai amma dayaga su gwago madu yi ne sai yaji dadin hakan don yasan zasu iya maganin mama,,,,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
✈✈✈ *TAKARI*✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
9⃣3⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Almost True Life Story,,,