Sashe 106
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
Duk yadda naso inyi barci da dare na kasa sai juyi nakeyi saman shimfidata,
Ina ta sake sake cikin zuciyata, ta yadda zan bullowa wanan al,amarin
Nasan cewa duk yadda zan yi bayanin cewa ina da aure ba yarda zasu yi ba don ba,aga zahiri ba,
Hakan yasa tun farko na ja baki na nai shiru har ranan da gaskiya zai baiyana,
Amma yanzu ya zama dole in fadawa yan uwa gaskiya koda kuwa baza su yarda da zancen nawa ba,
Duk yadda naso bama zuciya na magana akan kawai indake abin ya fassakara da zaran natuna da kalamin hafsi da mijinta sai inji wani irin kololon bakin ciki hawaye su dinga fitamin a idona,
Washegari da safe wayana dake hannun Abdull suna game shida Aisha mukaji yana tsuwar kira,
Cikin mamaki duk muka kawai wa wayan kallon mamaki,
Mariya uwar rigima ce ta dauka cikin gidimi tace sallamu alaikum
Jinda tayi ana fadin fadima fadima yasa tai saurin kawo wayar ta manna min, a kune na
Muryan salimat ne naji tana fadin fadima mutanen Nigeria anshige Nigeria an manta da mu, ko,
Da yar murna nada na kwana biyu banyi farin ciki ba nakira sunanta
Munkai wani lokaci muna magana da ita a wayar tana fada min yadda sheriff yadawo yake bida na a haukace,
A hankali na tambaye ta ko Aziza tabar saudiya,
Nan ta fada min dan abinda ta sani, takuma sheda min cewa ai ta dawo Nigeria ko ,
Nai murna so sai duk da ba a gari guda muke ba amma naji dadin hakan
Bayan mun gama wayan ne na tuna da lanbar hajiya umma, ba bata lokaci na kira layinta shima yashiga,
Da farko bata gane ni ba saidaga baya bayan nai mata bayani ne ta ce, haba fatima
Tunda kika tafi nake ta jiran kiranki amma shiru nadauka ma mun rasaki ke nan baza ki kara bidan mu ba,
Naidan murmushi nace zan bide ki mana hjy ai wawa ne kawai ke mantawa da halarci ,
Hjy umma ta bukaci in ba inna waya su gaisa,
Batare da tunanen komai ba na ba inna wayar suka fara gaisawa da umma,
Bayan gai suwa da kuma yar ja,jantawa irin ta manya sai hjy umma ke tambayar inna ko maigidan naya yasa mu zuwa Nigeria,
Duk da mamakin da ya rufe inna sai ta wayence zance tace bai zo ba tukun ,
Hjy umma tace zai zo ai insha Allaj fadima kurciya ne ya ci ai bai kamata ta wuta batare da sanin mijin ta,
Ina gefe naga wani irin kallo na mamaki da inna tai min
Sai naji duk jikina ya mutu, a lokacin,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
✈✈✈ *TAKARI*✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
8⃣2⃣
BY
🐎ZAINAIB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Almost true life story,,,,
Ina ta sake sake cikin zuciyata, ta yadda zan bullowa wanan al,amarin
Nasan cewa duk yadda zan yi bayanin cewa ina da aure ba yarda zasu yi ba don ba,aga zahiri ba,
Hakan yasa tun farko na ja baki na nai shiru har ranan da gaskiya zai baiyana,
Amma yanzu ya zama dole in fadawa yan uwa gaskiya koda kuwa baza su yarda da zancen nawa ba,
Duk yadda naso bama zuciya na magana akan kawai indake abin ya fassakara da zaran natuna da kalamin hafsi da mijinta sai inji wani irin kololon bakin ciki hawaye su dinga fitamin a idona,
Washegari da safe wayana dake hannun Abdull suna game shida Aisha mukaji yana tsuwar kira,
Cikin mamaki duk muka kawai wa wayan kallon mamaki,
Mariya uwar rigima ce ta dauka cikin gidimi tace sallamu alaikum
Jinda tayi ana fadin fadima fadima yasa tai saurin kawo wayar ta manna min, a kune na
Muryan salimat ne naji tana fadin fadima mutanen Nigeria anshige Nigeria an manta da mu, ko,
Da yar murna nada na kwana biyu banyi farin ciki ba nakira sunanta
Munkai wani lokaci muna magana da ita a wayar tana fada min yadda sheriff yadawo yake bida na a haukace,
A hankali na tambaye ta ko Aziza tabar saudiya,
Nan ta fada min dan abinda ta sani, takuma sheda min cewa ai ta dawo Nigeria ko ,
Nai murna so sai duk da ba a gari guda muke ba amma naji dadin hakan
Bayan mun gama wayan ne na tuna da lanbar hajiya umma, ba bata lokaci na kira layinta shima yashiga,
Da farko bata gane ni ba saidaga baya bayan nai mata bayani ne ta ce, haba fatima
Tunda kika tafi nake ta jiran kiranki amma shiru nadauka ma mun rasaki ke nan baza ki kara bidan mu ba,
Naidan murmushi nace zan bide ki mana hjy ai wawa ne kawai ke mantawa da halarci ,
Hjy umma ta bukaci in ba inna waya su gaisa,
Batare da tunanen komai ba na ba inna wayar suka fara gaisawa da umma,
Bayan gai suwa da kuma yar ja,jantawa irin ta manya sai hjy umma ke tambayar inna ko maigidan naya yasa mu zuwa Nigeria,
Duk da mamakin da ya rufe inna sai ta wayence zance tace bai zo ba tukun ,
Hjy umma tace zai zo ai insha Allaj fadima kurciya ne ya ci ai bai kamata ta wuta batare da sanin mijin ta,
Ina gefe naga wani irin kallo na mamaki da inna tai min
Sai naji duk jikina ya mutu, a lokacin,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
✈✈✈ *TAKARI*✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
8⃣2⃣
BY
🐎ZAINAIB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Almost true life story,,,,