Sashe 42
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Kafin in kwanta barci danaga shehi a falo tare da sheriff din mu,
Sai na koma wurin,
Ummi, na is,kete kwance tadan dun kule waje guda,
A C dake aiki naje direct nadan rage ma karfi,aiki,
Dago kai tayi tana min godiya,
Tambayar ta nayi ko akwai abinda take so kafin mu kwanta
Duk da tace a,a saida na koma naje na hada mata kayan tea na aje masu adakin sa masu kayan kamshi a dakin sai ruwan wanka da na hada mata,,
sanan nai masu saida safe nafito,
Ina fitowa muka hadu da sheriff a kofan dakin zai shiga shima yai masu saida safe,
Nadan rusunna na gaishe shi, hannu kawai yadan daga min kamar kulun, batare da ya ansa da baki ba,
Yana shiga yaga yadda na kara gyara masu ko ina ga kuma kayan tea da na hada masu saman wani dan stol
Dadi yaji so sai cikin zuciyar shi don baiyi tsan manin hakan ba sam,
Sai gashi yar karama dani nayi abinda yadace ace matar gidan ce tayi shi,
Washe gari sheriff yana dawo daga gurin sallah dakin da su yaghana suke ya nufa ya diba lafiyar ta, Alhamdullahi jikin yadan yi mata sauki sosai,
hakan ya da yagani yasa shi dan kwantar da hankalin shi,
Inda yace masu zai je ya shirya dom su je asibiti da wuri,
Muma,dai Washegari tunda safe muka tashi tunda munsan cewa munada baki agidan hakan yasamu hi samakon yin aiyukan mu,
Koda sheriff ya fito ya iske ko ina nagidan fes har abin karin kumallo mun hada ko,
Batare da bata lokaci ba shima ya ci nashi sama sama don hankali shi wurin kai Ummi asibiti,
Sam ban kawo cew dani za,a asibitin ba ,
Allah yatai make ni muna gama aiki na fada wanka nafito tsaf dani cikin shirgar dogurwar riga yau ja ce ajikina ba baka ba,
Tsaye nake inadan gyara wurin da na gama hada tea a kitchen ina son in kaiwa hajiyar mu,
Muryan mustapha naji yana cewa sheriff yana magana dani a falo,
Koda nafito na iske kusan kowa a tsaye har da yaghana da bata da lafiya,
Tsoro nadan ji don nadauka ko nayi laifi ne, kallo na yayi yana fadin mutafi ko,
Batare da nasan inda zamu ba nagyara dan daurin rolling dim kaina, narufe ko ina inda nasan cewa gashin kaina zai iya fitowa,
Nadan kali mahaifiyar nashi naganta cikin shiga na kamala,
Lafaya tasa duk ta rufe jikinta tsab baka ganin ko ina nata sai tafin kafarta dana hannu,kawai,,
Shima mijin nata yana saye da jallabiya fara kal da alamar yau yafara sata,
Sheriff din mu yadan kali dan saurayin yace mai Salim ka tsaya gida har mu dawo, tukun,,,
Ke kuma Amal da wanan ya nunani da hannu ku kama ummi kuzo muje,,,
Mota muka shiga sheriff da shehi ke gaban motar saini da yaghana da Amal ke bayan motar inda mukasa yaghanar tsakiyar mu,
A hankali yake tukin motar yana yi yana dan waigo mahaifiyar tashi don yaga yanayin ta,
Saida gaskiya ni kallon yana yawan damuna don duk ya waigo kafin ya kai indon shi ga ummi kamar yadda naji yakira yaghana din,
Sai idon mu ya hadu, sainake dan shiga tsarguwa saboda nice a gefen da ge facing din shi,
Dana hakan na yawa sai na maida idona gefen titi ina kallon jama,a daketa wulgawa da shaguno nin da suka cika kowani titi, nagarin makkah,
Sultan Abdulraham specialist hospital muka tsaya bakin get inda muka karbi pass din mu yasa kai ya shige cikin katon haraban asibitin,
Wuri yasa mu ya perker motar Amal ce tadan rikawa ummin hannu aiko tace don Allah ki sake min wanan duk tafiku iya lalabani,
Kallona sheriff yayi yana min magana kadan kadan indan rike ummin a hankali pls, na ansa mai da toh,,,
Har office din da zamu zauna ganin likita nakaita na zaunar da ita,
Ruwa tace muna tana so, don haka da sauri na nafita can wani shago bakin get na siyo muna ruwa roba biyu guda na zam,zam baida sanyi guda kuma mai sanyi na riko muna, shi,
Na iske sheriff tare da ita ina zuwa na balle bakin roban ruwan nayi bissimillah nabata tasha,
Bamuyi wani dadewa ba aka,kiramu kunsan su bakamar kasar Nigeria bace
likitoci ne na kowani fanni birjit sun fi ashirin ako wani fanni aiki ne kawai ba
Shehi da sheriff suka shiga da ummi sai aka bar mu nida Amala, zaune,
A, lokacin Amal tadan kaleni tace mim ita sunan ta Amla,
Saida nadan yi takaitacen murmushi san nan nace mata fadima,
Nakauda fuska na daa gare ta, batare da na kara mata magan ba,
Sundan jima kadan sai gasuvsun fito da ita saman wani dan keken asibiti mai kama dana guragu,
Wani dan matashin balarabe mai karfi yana tura kekenn
Mikewa mukayi tsaye lokaci guda cikin fargaba,
Da larabci sheriff ke min bayanin cewa zaije yadawo don za,akwantar da ummi ne sai an gano ko maye matsalar ta tukun,
Cikin rashin jin dadi maganar muka bi bayan su har zuwa dakin da za,a ajeta,
Dakine lafiyaye mai kyau komai akwai adakin kamar mutun yana gida,
A gaskiya ummi ta sha awo sosai don tun da aka kaita dakin muke ganin likita kala kala
Wanan group din suzo sutafi wasu su zo,,,
Nida sheriff ne masu zirga zirga don wani lokaci kafin yadawo anbada wani test din dole nice zanje in yi kafin yadawo,
Don haka duk mungaji,amma sam ban yarda na nuna cewa nagaji ba,
Abin mamaki har muna batun tafiya gbaigana u labarin matar sheriff a asibitin,
Har Amal ta kai ga tambayar shi ko lafiya bata gan, ta ba,,,
Ce ma Amal yayi bata jin dadi ne,
Sai a wanan lokacin natuna cewa banci komai ba fa yau, cikina ya soma ruri ,.
Ban ko gama wana tunanen ba wana na yai dan tsuwa alamar kira ya shigo min,,
Cikin dan sauri nadauki wayar da na aje gefena ina dan diba lambar,
Nakara wayan akune na ina mai ansa sallama,
Idanuna su kai kan sheriff, yakafe ni da ido da alamar yana son yasan wanene yakira ni awaya,
Jin da yayi ina kwatancen inda dakin da muke yasa shi barin kallo na,
ZEEE MAKAWA24/10/2017, 1:50:11 PM: Maman Safwan: ✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
5⃣0⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Almost true life story,,,
Allah ya karama Annabi darajja da sahabban sa,,,
Jumma,atu mubarak yan uwa musulumai,,,
Sai na koma wurin,
Ummi, na is,kete kwance tadan dun kule waje guda,
A C dake aiki naje direct nadan rage ma karfi,aiki,
Dago kai tayi tana min godiya,
Tambayar ta nayi ko akwai abinda take so kafin mu kwanta
Duk da tace a,a saida na koma naje na hada mata kayan tea na aje masu adakin sa masu kayan kamshi a dakin sai ruwan wanka da na hada mata,,
sanan nai masu saida safe nafito,
Ina fitowa muka hadu da sheriff a kofan dakin zai shiga shima yai masu saida safe,
Nadan rusunna na gaishe shi, hannu kawai yadan daga min kamar kulun, batare da ya ansa da baki ba,
Yana shiga yaga yadda na kara gyara masu ko ina ga kuma kayan tea da na hada masu saman wani dan stol
Dadi yaji so sai cikin zuciyar shi don baiyi tsan manin hakan ba sam,
Sai gashi yar karama dani nayi abinda yadace ace matar gidan ce tayi shi,
Washe gari sheriff yana dawo daga gurin sallah dakin da su yaghana suke ya nufa ya diba lafiyar ta, Alhamdullahi jikin yadan yi mata sauki sosai,
hakan ya da yagani yasa shi dan kwantar da hankalin shi,
Inda yace masu zai je ya shirya dom su je asibiti da wuri,
Muma,dai Washegari tunda safe muka tashi tunda munsan cewa munada baki agidan hakan yasamu hi samakon yin aiyukan mu,
Koda sheriff ya fito ya iske ko ina nagidan fes har abin karin kumallo mun hada ko,
Batare da bata lokaci ba shima ya ci nashi sama sama don hankali shi wurin kai Ummi asibiti,
Sam ban kawo cew dani za,a asibitin ba ,
Allah yatai make ni muna gama aiki na fada wanka nafito tsaf dani cikin shirgar dogurwar riga yau ja ce ajikina ba baka ba,
Tsaye nake inadan gyara wurin da na gama hada tea a kitchen ina son in kaiwa hajiyar mu,
Muryan mustapha naji yana cewa sheriff yana magana dani a falo,
Koda nafito na iske kusan kowa a tsaye har da yaghana da bata da lafiya,
Tsoro nadan ji don nadauka ko nayi laifi ne, kallo na yayi yana fadin mutafi ko,
Batare da nasan inda zamu ba nagyara dan daurin rolling dim kaina, narufe ko ina inda nasan cewa gashin kaina zai iya fitowa,
Nadan kali mahaifiyar nashi naganta cikin shiga na kamala,
Lafaya tasa duk ta rufe jikinta tsab baka ganin ko ina nata sai tafin kafarta dana hannu,kawai,,
Shima mijin nata yana saye da jallabiya fara kal da alamar yau yafara sata,
Sheriff din mu yadan kali dan saurayin yace mai Salim ka tsaya gida har mu dawo, tukun,,,
Ke kuma Amal da wanan ya nunani da hannu ku kama ummi kuzo muje,,,
Mota muka shiga sheriff da shehi ke gaban motar saini da yaghana da Amal ke bayan motar inda mukasa yaghanar tsakiyar mu,
A hankali yake tukin motar yana yi yana dan waigo mahaifiyar tashi don yaga yanayin ta,
Saida gaskiya ni kallon yana yawan damuna don duk ya waigo kafin ya kai indon shi ga ummi kamar yadda naji yakira yaghana din,
Sai idon mu ya hadu, sainake dan shiga tsarguwa saboda nice a gefen da ge facing din shi,
Dana hakan na yawa sai na maida idona gefen titi ina kallon jama,a daketa wulgawa da shaguno nin da suka cika kowani titi, nagarin makkah,
Sultan Abdulraham specialist hospital muka tsaya bakin get inda muka karbi pass din mu yasa kai ya shige cikin katon haraban asibitin,
Wuri yasa mu ya perker motar Amal ce tadan rikawa ummin hannu aiko tace don Allah ki sake min wanan duk tafiku iya lalabani,
Kallona sheriff yayi yana min magana kadan kadan indan rike ummin a hankali pls, na ansa mai da toh,,,
Har office din da zamu zauna ganin likita nakaita na zaunar da ita,
Ruwa tace muna tana so, don haka da sauri na nafita can wani shago bakin get na siyo muna ruwa roba biyu guda na zam,zam baida sanyi guda kuma mai sanyi na riko muna, shi,
Na iske sheriff tare da ita ina zuwa na balle bakin roban ruwan nayi bissimillah nabata tasha,
Bamuyi wani dadewa ba aka,kiramu kunsan su bakamar kasar Nigeria bace
likitoci ne na kowani fanni birjit sun fi ashirin ako wani fanni aiki ne kawai ba
Shehi da sheriff suka shiga da ummi sai aka bar mu nida Amala, zaune,
A, lokacin Amal tadan kaleni tace mim ita sunan ta Amla,
Saida nadan yi takaitacen murmushi san nan nace mata fadima,
Nakauda fuska na daa gare ta, batare da na kara mata magan ba,
Sundan jima kadan sai gasuvsun fito da ita saman wani dan keken asibiti mai kama dana guragu,
Wani dan matashin balarabe mai karfi yana tura kekenn
Mikewa mukayi tsaye lokaci guda cikin fargaba,
Da larabci sheriff ke min bayanin cewa zaije yadawo don za,akwantar da ummi ne sai an gano ko maye matsalar ta tukun,
Cikin rashin jin dadi maganar muka bi bayan su har zuwa dakin da za,a ajeta,
Dakine lafiyaye mai kyau komai akwai adakin kamar mutun yana gida,
A gaskiya ummi ta sha awo sosai don tun da aka kaita dakin muke ganin likita kala kala
Wanan group din suzo sutafi wasu su zo,,,
Nida sheriff ne masu zirga zirga don wani lokaci kafin yadawo anbada wani test din dole nice zanje in yi kafin yadawo,
Don haka duk mungaji,amma sam ban yarda na nuna cewa nagaji ba,
Abin mamaki har muna batun tafiya gbaigana u labarin matar sheriff a asibitin,
Har Amal ta kai ga tambayar shi ko lafiya bata gan, ta ba,,,
Ce ma Amal yayi bata jin dadi ne,
Sai a wanan lokacin natuna cewa banci komai ba fa yau, cikina ya soma ruri ,.
Ban ko gama wana tunanen ba wana na yai dan tsuwa alamar kira ya shigo min,,
Cikin dan sauri nadauki wayar da na aje gefena ina dan diba lambar,
Nakara wayan akune na ina mai ansa sallama,
Idanuna su kai kan sheriff, yakafe ni da ido da alamar yana son yasan wanene yakira ni awaya,
Jin da yayi ina kwatancen inda dakin da muke yasa shi barin kallo na,
ZEEE MAKAWA24/10/2017, 1:50:11 PM: Maman Safwan: ✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
5⃣0⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Almost true life story,,,
Allah ya karama Annabi darajja da sahabban sa,,,
Jumma,atu mubarak yan uwa musulumai,,,