Sashe 93
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Mun dawo bamu wani dade ba sheriff yakoma harko kin sa,
Sosai yanzu arzikin sa ke ta bunkasa kamar daga sama,
Ikon Allah ke nan, don har yan uwan haihuwan shi su suraj yana kokarin taimaka masu
Duk da hassada da bakin cikin da hjy mama ke nuna mai hakan bai hana shi sasu cikin harko kin shi ba,
Don suma din sungane gaskiya tunda wayayyu ne ba su bari hjy mama ta ruda su ba,,
Mahaifin su yaji dadin wanan abin da Ahmad yayi wa yan uwan shi ya sha albarka so sai da fatan alheri ga tsohon,
Hankali na a kwace na ci gaba da harkokina sosai saura yan kwanaki mu gama karatun mu,
Gashi da mun gama zasu tafi Nigeria don daurin auren Amal da Almustapha da za,ayi a can mahaifar su, Amal din,
Ranan da na samu wanan labarin gaskiya nayi farin ciki sosai saboda nasan cewa Almustapha mutumin kirki ne ,
Kuma gaskiya sheriff yayi dibaiya so sai wuri bashi yar uwan haihuwar da ya aura,
Almustapha mutumin kasar Sudan ce , gurin aikin su guda da sheriff yana zama a matsayin yaron sheriff ne,
Hakan sai wani shakuwa da yarda yashiga a tsakanin su,
Har abin yazama masu kamar zumunta,, mai karfi a tsakanin su,,,
She nice ban sani Amal sun dade suna soyayya da almustapha ,
Wani irin rana ake fatsamawa agarin kowa kagani yadan samu wuri yadan boye ma wanan zafin ranan,
Don haka nima ina fitowa daga exam nakira driver mu na ce yazo yakai ni gida,
Don haka, a cikin wanan ranan nadawo daga makaranta a gajiye nake saboda nauyin da cikina yafara yi min ga kuma zafin ranan da akeyi, yau din
Ina shiga gida dakina na fada da niyar in tube kayanan jikina inda watsa ruwa ,
Aziza ce kwance a she me,me tayi da daya a saman gadona tana waya abinta hankalin ta kwan ce
Da yar mamaki makale a fuskana, na tsaya sororo tsaye ina kallon ta,
Allah yabani ikon karanto mata addu,oin kariya daga duk wani sherin dake tare da ita,
Cikin daurewa nai mata sannu da zuwa
Hannu kawai ta daga min batare da ta ansa min ba,,
Ganin danayi wulakanci take son tai min kawai yasana juya daniyar in fita waje, sai ce min tayi daga yau kada inyi gigin cewa zan tako mata daki,
Da kyar na iya lalubo na tsuwata wuri guda nace mata dan Allah tayi hakkuri bansan cewa tana ciki ba,
A hankali nadawo baya ina mai rufo mata kofar dakin,
Duk gajiyar da na debo da zafin da nake ji sai na bide su na rasa, alokaci guda,
Wani irin duhu da na tashin hankali nake gani don gani aziza ba alheri bane gareni,
A hankali nake tafiya cikin yar doguwar corridor da ke sada mutun da daku nonin gidan
Zuciya tab da tausayin kaina saboda dama nasan ko mijin suwa na aura,
Daga Aziza har nafisat na san su nasan halin su,
Jikina gabada daya yayi san yi na rasa ma wani guri zan dosa a lokacin,
Maman Umar ce ta fado min a rai gurinta na nufa kitchen,
Itama din tana gani na ta taso cikin sauri ta tare ni, tace min cikin larabci kada in nuna ma Aziza nadamu da zaman ta a dakina ko kadan tace min ta gyara min daki guda dake gudan bangaren mu,
Murmshin karfin hali nayi mata nace mata aiba komai rayuwace duk hakan,
Maman umar ce ta jagorance ni zuwa dayan dakin kusan komai na dakin iri dayane da wanda nake a ciki,
Saidai dan banbanci kadan dakuma irin kayan bukatu da yasa min ciki,
Ko wanka da nake ma sauri banyi ba na fada saman gado na kwanta a hankali,
Ashe tun fita har dawowan mu da maman Umar Aziza ta labe tana kallon mu,
Tai wani dariyar mugunta ta koma cikin dakin tana karewa dakin kallo saboda irin tsaruwan da dakin yayi,
Tai mamakin yadda sheriff ya haukace akan yar karamar yarinya alokaci guda,
Mai wanan yar kwailar yarinyar keda shi wanda ita bata dashi har yake rawan kai akanta,
Zanyi maganin ta in har don wanan cikin yake wanan rawan kai haka zata barar da cikkn kowa ya huta,
Don ta riga tasha alwashin cewa bata barin garin nan sai taga cewa ta halaka cikin dake jikin na ni, fadima,
Idan yaso tasan kuma yadda zata raba wanan aure da yake ikirarin cewa ya dade da,aure bada sanin ta ba,
Niko tunda naga aziza tazo sai nake tsoron cin komai na gidan duk da maman Umar na iya kokarinta wurin ganin cewa
Tana kula da duk wani tako da kuma kulli da Aziza keyi, akaina,
Gurin Salimat nake yawan zuwa inci abinci kafin in dawo gida, ko kuma kafin in tafi school sai in biya incika cikina fam, in wuce,
Sannu a hankali maman Umar ta san kwaso min wasu kayan bukata na tadawo min da su cikin dakin da nake zaune, a yanzu,
Ganinda Aziza tayi cewa duk wani kullin da takeyi bai ci yasa ta sake min fuska faran faran,
Duk da yarinya nake hakan baisa na yarda da shimfidar fuskan sherin da take, kulla min ba,
Satin Aziza guda a gidan ,duk su Ummi har Amal ba su san cewa ba,a dakina nake zama ba,
Kuma gashi kusan ko,yaushe muna tare da Amal amma ban taba fada masu cewa ai Aziza adakina take ba,
Sai a yau da Amal tazo gurina ansan hand dryer dina saboda nata yadan samu matsala,
Da yar sallamata tafada dakin kamar yadda mukeyi a kullun,
Ganin mutum tayi saman kadon tim kamar antara kayan wanki, wuri guda,
Duk da tasan cewa ciki ke gareni amma dai ban kai ko kwatan haka tari ba,
Da mamaki ta isa har bakin gadon tana kare ma aziza kallo cikin tsana da kiyayya, take mata kallon raini,
Takara juyawa takalli dakin tsab taga cewa ba wani alamar da ya nuna cewa na kwana acikin dakin,
Cikin sauri tafito waje zuwa wurin Ummi don ta fada mata cewa bata ganni ba a daki na sai dai aziza dake kwance,
Maman Umar da ta dauko min abin breakfast wanda ta kasa ta tsare a kitchen din ko gusawa bata yarda tayi ba saida ta gama min komai tadauko zuwa dakin da nake ciki,
Ina zaune dagani sai yar doguwar rigar barci har kasa mai yar kuntun hannan shimi,gefen rigar ta kasa andan tsa, tsaga ta, kaina babu dan kwali,
Kusan atare suka shigo dakin ina zaune a gaban mirrow da waya a hannu na,
Cikin mamaki da masifa Amal take min wani irin kallo ,
A hankali maman umar ta aje min abincin a saman wani dan stol ta na kokarin gyara dakin ,
Amal tace min cikin fada fadima ban gane ba shin da yardan ki Aziza ta zauna maki a daki ko kuwa ,
Saboda may zaki dawo wanan dakin ki zauna kibar mata dakin ki,
Murmushi nai mata na jawo dan teburin abincin a gabana wanda, nadade banci abincin gidan ba,,
Kafin in bata ansa maman Umar ta kwashe yadda akayi tun ranan da Aziza ta iso muna school ummi tace a kaita dakin da sheriff yace a dinga aje baki nagida,
Amma sai tace ita ina ne dakin Sheriff maman umar tace mata ai daki guda muke
Sai tace to ita a nan zata sauka,inda sheriff yake, da tace mata to ni fa sai cewa tayi wai in koma dakin baki
Dakin sheriff nata ne ita dashi fadima bata kai matsayin da zata zauna inda taje zama ba,
Sosai yanzu arzikin sa ke ta bunkasa kamar daga sama,
Ikon Allah ke nan, don har yan uwan haihuwan shi su suraj yana kokarin taimaka masu
Duk da hassada da bakin cikin da hjy mama ke nuna mai hakan bai hana shi sasu cikin harko kin shi ba,
Don suma din sungane gaskiya tunda wayayyu ne ba su bari hjy mama ta ruda su ba,,
Mahaifin su yaji dadin wanan abin da Ahmad yayi wa yan uwan shi ya sha albarka so sai da fatan alheri ga tsohon,
Hankali na a kwace na ci gaba da harkokina sosai saura yan kwanaki mu gama karatun mu,
Gashi da mun gama zasu tafi Nigeria don daurin auren Amal da Almustapha da za,ayi a can mahaifar su, Amal din,
Ranan da na samu wanan labarin gaskiya nayi farin ciki sosai saboda nasan cewa Almustapha mutumin kirki ne ,
Kuma gaskiya sheriff yayi dibaiya so sai wuri bashi yar uwan haihuwar da ya aura,
Almustapha mutumin kasar Sudan ce , gurin aikin su guda da sheriff yana zama a matsayin yaron sheriff ne,
Hakan sai wani shakuwa da yarda yashiga a tsakanin su,
Har abin yazama masu kamar zumunta,, mai karfi a tsakanin su,,,
She nice ban sani Amal sun dade suna soyayya da almustapha ,
Wani irin rana ake fatsamawa agarin kowa kagani yadan samu wuri yadan boye ma wanan zafin ranan,
Don haka nima ina fitowa daga exam nakira driver mu na ce yazo yakai ni gida,
Don haka, a cikin wanan ranan nadawo daga makaranta a gajiye nake saboda nauyin da cikina yafara yi min ga kuma zafin ranan da akeyi, yau din
Ina shiga gida dakina na fada da niyar in tube kayanan jikina inda watsa ruwa ,
Aziza ce kwance a she me,me tayi da daya a saman gadona tana waya abinta hankalin ta kwan ce
Da yar mamaki makale a fuskana, na tsaya sororo tsaye ina kallon ta,
Allah yabani ikon karanto mata addu,oin kariya daga duk wani sherin dake tare da ita,
Cikin daurewa nai mata sannu da zuwa
Hannu kawai ta daga min batare da ta ansa min ba,,
Ganin danayi wulakanci take son tai min kawai yasana juya daniyar in fita waje, sai ce min tayi daga yau kada inyi gigin cewa zan tako mata daki,
Da kyar na iya lalubo na tsuwata wuri guda nace mata dan Allah tayi hakkuri bansan cewa tana ciki ba,
A hankali nadawo baya ina mai rufo mata kofar dakin,
Duk gajiyar da na debo da zafin da nake ji sai na bide su na rasa, alokaci guda,
Wani irin duhu da na tashin hankali nake gani don gani aziza ba alheri bane gareni,
A hankali nake tafiya cikin yar doguwar corridor da ke sada mutun da daku nonin gidan
Zuciya tab da tausayin kaina saboda dama nasan ko mijin suwa na aura,
Daga Aziza har nafisat na san su nasan halin su,
Jikina gabada daya yayi san yi na rasa ma wani guri zan dosa a lokacin,
Maman Umar ce ta fado min a rai gurinta na nufa kitchen,
Itama din tana gani na ta taso cikin sauri ta tare ni, tace min cikin larabci kada in nuna ma Aziza nadamu da zaman ta a dakina ko kadan tace min ta gyara min daki guda dake gudan bangaren mu,
Murmshin karfin hali nayi mata nace mata aiba komai rayuwace duk hakan,
Maman umar ce ta jagorance ni zuwa dayan dakin kusan komai na dakin iri dayane da wanda nake a ciki,
Saidai dan banbanci kadan dakuma irin kayan bukatu da yasa min ciki,
Ko wanka da nake ma sauri banyi ba na fada saman gado na kwanta a hankali,
Ashe tun fita har dawowan mu da maman Umar Aziza ta labe tana kallon mu,
Tai wani dariyar mugunta ta koma cikin dakin tana karewa dakin kallo saboda irin tsaruwan da dakin yayi,
Tai mamakin yadda sheriff ya haukace akan yar karamar yarinya alokaci guda,
Mai wanan yar kwailar yarinyar keda shi wanda ita bata dashi har yake rawan kai akanta,
Zanyi maganin ta in har don wanan cikin yake wanan rawan kai haka zata barar da cikkn kowa ya huta,
Don ta riga tasha alwashin cewa bata barin garin nan sai taga cewa ta halaka cikin dake jikin na ni, fadima,
Idan yaso tasan kuma yadda zata raba wanan aure da yake ikirarin cewa ya dade da,aure bada sanin ta ba,
Niko tunda naga aziza tazo sai nake tsoron cin komai na gidan duk da maman Umar na iya kokarinta wurin ganin cewa
Tana kula da duk wani tako da kuma kulli da Aziza keyi, akaina,
Gurin Salimat nake yawan zuwa inci abinci kafin in dawo gida, ko kuma kafin in tafi school sai in biya incika cikina fam, in wuce,
Sannu a hankali maman Umar ta san kwaso min wasu kayan bukata na tadawo min da su cikin dakin da nake zaune, a yanzu,
Ganinda Aziza tayi cewa duk wani kullin da takeyi bai ci yasa ta sake min fuska faran faran,
Duk da yarinya nake hakan baisa na yarda da shimfidar fuskan sherin da take, kulla min ba,
Satin Aziza guda a gidan ,duk su Ummi har Amal ba su san cewa ba,a dakina nake zama ba,
Kuma gashi kusan ko,yaushe muna tare da Amal amma ban taba fada masu cewa ai Aziza adakina take ba,
Sai a yau da Amal tazo gurina ansan hand dryer dina saboda nata yadan samu matsala,
Da yar sallamata tafada dakin kamar yadda mukeyi a kullun,
Ganin mutum tayi saman kadon tim kamar antara kayan wanki, wuri guda,
Duk da tasan cewa ciki ke gareni amma dai ban kai ko kwatan haka tari ba,
Da mamaki ta isa har bakin gadon tana kare ma aziza kallo cikin tsana da kiyayya, take mata kallon raini,
Takara juyawa takalli dakin tsab taga cewa ba wani alamar da ya nuna cewa na kwana acikin dakin,
Cikin sauri tafito waje zuwa wurin Ummi don ta fada mata cewa bata ganni ba a daki na sai dai aziza dake kwance,
Maman Umar da ta dauko min abin breakfast wanda ta kasa ta tsare a kitchen din ko gusawa bata yarda tayi ba saida ta gama min komai tadauko zuwa dakin da nake ciki,
Ina zaune dagani sai yar doguwar rigar barci har kasa mai yar kuntun hannan shimi,gefen rigar ta kasa andan tsa, tsaga ta, kaina babu dan kwali,
Kusan atare suka shigo dakin ina zaune a gaban mirrow da waya a hannu na,
Cikin mamaki da masifa Amal take min wani irin kallo ,
A hankali maman umar ta aje min abincin a saman wani dan stol ta na kokarin gyara dakin ,
Amal tace min cikin fada fadima ban gane ba shin da yardan ki Aziza ta zauna maki a daki ko kuwa ,
Saboda may zaki dawo wanan dakin ki zauna kibar mata dakin ki,
Murmushi nai mata na jawo dan teburin abincin a gabana wanda, nadade banci abincin gidan ba,,
Kafin in bata ansa maman Umar ta kwashe yadda akayi tun ranan da Aziza ta iso muna school ummi tace a kaita dakin da sheriff yace a dinga aje baki nagida,
Amma sai tace ita ina ne dakin Sheriff maman umar tace mata ai daki guda muke
Sai tace to ita a nan zata sauka,inda sheriff yake, da tace mata to ni fa sai cewa tayi wai in koma dakin baki
Dakin sheriff nata ne ita dashi fadima bata kai matsayin da zata zauna inda taje zama ba,