← Book details Takari Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 82 OF 139

Sashe 82

Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Likita ya auna ni yadda ya kamata inda yace, ma sheriffudeen Ahmad matarka nada ciki na wata uku kwance a maranta, kuma munyi bincike abinda ke ciki lafiya lau yake,,,,
Wani irin dam dam naji azuciya na sai naji kamar in kurma ihu don fargaba da rasahin sani mako mata ga sheriff a halin da muke ciki,,,
Sai yanzu nake nadama da danasai ciwo ne na rashin shawar da banyi da kowa ba har haka yasa may ni
Nasan cewa konayi rantsuwa yafi dubu ba mai yarda da cewa ba zina nayi ba,
Aziza Aziza may yasa zaki min haka na pls, keda kika ce da zan ran ciki yadan tsaya zakizo a cire maki abinki amayar maki shine zaki min haka Y pls, Y,
Wani irin kuka mai tsuma zuciya nakeyi a can ciki ciki don tsananin nadamar da ya lulubeni,
Motar naji anyi parking da karfi har saida na dan razana,
Nadogo kaina a hankali na kalli inda muke don ni azatona mun kawo gida ne,
Gefen maikatar su ne ya parker motar hakana,
Yafidda wayan shi da sauri naga ya bidan wata nonba hankalina duk ya tashi don na dauka hukuma zaikira
Can kuma naga ya tsaya yajowa ni takarda a cikin yar briefcase din shi, yadiba wani rubutu,
Sainaji yadan yi ajiyar zuciya kadan
Kaina yana kife inata aikin kukan da yasa may ni,
Kiran mai shi yayi naji yana cewa, doctor, Khan,
Sai yadan zagaya bayan mota don suyi magana,
Bayan sun gaisa ne da doctor yake mai bayanin ko shiwaye,
Nandai yadinga jefo ma doctor tambaya akan artificial insemination din da matar shi tazo da yariya don ai mata ko yayi a lokacin,,,
Doctor kan yace mai no, no,no d girl is already have two, week's pregnant b4,

🐎ZEEE MAKAWA🐎✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
7⃣0⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA
🐎HUGUMA GROUP🐎

Almost true life story,,,,

Motar yashigo tare da mai da kofar motar da karfi,,,
Saida nadan firgita, don tsoro, hakan bai hana ni cigaba da she,shekar kukan da nakeyi ba,
Shiru ya yi kawai ya dan kura min ido don takaicin wanan kukan da nakeyi yake ji ji yakeyi kamar ,,
Make ni saidai kuma da yai dan tunane sai kawai ya dan murmusa kamar bashi bane ke cikin bacin rai yan mintitika da suka wuce,
Jin hannun shi nayi ya dafani a hankali, tare da anbatar suna ,
Batare da na dago kai ba kuma ban iya ansa wa ba saidai na dan tsagaita kukan nawa kadan,,,
Wani irin ajiyar zuciya mai nauyi ya yi tun kun kafin ya fara zance shi,
Yadan dago min kai a hankali da niyar mu yi ido biyu dashi,
Amma sa na saurin kwantar da fuska saboda ban iya jure jimirin kallon shi ido da ido hakana,
Sai yadan yi murmushi kadan ,
A, hankali naji shi kamar may rada yace min nawa Aziza ta saye ki har kika amince da zuwa ai maki, dashen ciki ajinki ki,
Jin nayi shiru kamar ruwa ya ci ne saboda ba kara min mamaki nayi ba jin cewa yasan da zancen dashen ciki a jikina,
Wanan karon cikin daga murya, yake maganar shi,,,
Ina hankalinki yatafi, ina wayonda nasan ki dashi, ina amfani ilimin da kike yi yake,
Ashe ke zaman da kikayi da su hjy as a takari bai sa kin san halin dan adan ba, har yanzu,
Yadan tsagaita fadan yai shiru yana maida nun fashi guda guda kamar wanda zai make ni,,
Yace ki godewa Ubagiji Allah da wanan abin bai zama tabbatace da kin san kowa ye dan adam,
Nadago fuskana, cikin sauri jin danayi yana cewa wai dashen bai faru ba ,
Bayan yanzu likita ya yagama fada muna cewan ina da cikin wata uku a jikina,
Kamar yagane mamakin da nakeyi sai yace na,am kina da ciki a halin yanzu amma bana dashe ba, ciiii
Saina kasa daurewa inji abinda zai ce gaba nace,
Amma duk halin da nashiga ciki sheriff saboda kaine
Don ka na sadakat da rayuwa har akai min wanan dashen don farincikin ka,
Kataimakeni da yawa arayuwa wanda narasa may zanyi in saka ma dashi
Saiga Aziza ta samayni da bukatar intaimaka mata ai maku dashen ciki ajikina idan ya isa cirewa sai acire amayar ta da abinta a jikin ta,
Yan security da suka ga motar mu tadan dade tsaye gefe ne suka dan iso gare mu suna tanbayar mu ko lafiya ,
Sheriff yace lafiya shida matar shice,
Batare da yakara magana ba yaja motar zuwa gidan su na ainihi da nasa wanda mukafara zuwa garin madina muka sauka aciki dasu hjy tsohuwa,
Cikin gidan ya umurce ni da shiga ba tare da yin musu ba na bishi a baya,
Falon gidan muka zauna,
Yace in fada mai gaskiyar yadda mukayi da Aziza tun farko,
Batare da naso ba kuma banda yadda zanyi dole yasa na kwashe duk irin magan ganun da muka yi da Aziza har da likitan su nafada mai,,,.,
Dan teburin katakon dake gefen shi yabuga da karfi yace,
Aziza y pls y may yasa kikai kokarin rushe min farin ciki na,
Yamike tsaye yana cewa, Ya Allah, Subbahanal, Wallhamdullah Allahu, Akbar,
Kuka naci gaba dashi cikin sauti mai kashe zuciyar mutun dake sauraren kukan,,
Ji nayi ya zogab dani ta yarda har zan iya jin nun fashin shi yace min,
In dakatar da wanan kukan da baida wani amfani gareni,
Cikin kukan nace ya barni inyi kuka don abin kuka yasamay ni ni fadima may zan je gida in cewa mahaifiyata da yan uwana,
Yau nice dauke da ciki cikin da ba uban shi, atare da ni,
Shiiii naji yace min kamar yadda ake tsaida yaro idan yana kuka,

Cikin san yayyan murya yace min fadima cikin jikin ki ni ne uban shi,
Ni nai maki ciki da kaina kika samu wanan ciki, najikin ki batare da an maki wani dashe ijin ba,
Asali ma banda labarin plan din ku da Azaiza koda hakan ya faru,.
Zubur na mike tsaye da ga zaunen da nake cikin mamaki nace
Nace sheriff kada ka zolaye ni pls
Bantaba jin kayi wani abinda ba daidai ba a rayuwar zaman da nayi tare da kai,
Balle har ta kai ga kayi wa kanka sherin yin Zina da ni fadima har takai ina dauke da dan shegen ka,,
Banko karasa zancen ba yayo cikina cikin zafi,zafi yana fadin kada ki sheganta min baby na fatima,
Dan cikin ki dan Sunna ne kamar yadda kowa wani dan sunna ya ke tin kaho da ubanshi ni ma haka cikin dake,jikin ki ya, ke tin kaho dani Ahmad lawal a matsayin uban shi,, na sunna,
Da mamaki nadago saboda gani nakeyi son haihuwa yasa shi wanan haukar, da ikirari,
Anya kuwa sheriff ne ke wanan zance, ina yawan alherin shi da addinin shi ya tafi,
Kamar ya gane may nake nufi, ko tunane araina,
Sai naji shi ya rungumay ni cikin jikin shi,
Magana yake min kamar rada, rada kamar kuma akwai, wani kusa da mu wanda,zaiji may zaice min,
Yace min Fatima ki kwantar da hankalinki, ki saurare ni da kyau , kiji bayanin da zan maki,
Ina rugumay a cikin jikin shi naji shi yana fadin
Ina son ki yafe min akan maganar da zan fada maki,
Yau shekara uku da wasu yan watan ni ke nan da aure na da ke fadima,
Dasauri na dan jaye jikina daga jikin shi ina mai kallon mara hankali ko kuma wani zautace,
Ya ce min yes abinda kikaji haka yake,
Tun zuwan ku nan madina bada wani dadewa ba wanan abin yafaru,
Shehi shine hjyn ki tasa ya wakilci auren ki, dani tare da wani dan takari na tare da su,
Ni na hanna afada maki a wanan lokacin saboda a lokacin nadauka auren rufin asiri ne kawai mukayi,
Nikuma, ina son ko ba komai ki samu ilimi daidai gwargwado, yadda zaki amfanana nan gaba,
Sai dai ba a dauki wani lokaci mai tsawo ba naji kawai ina bukatar wanan auren namu yaza mai daurewa har abada,,,
Na,kara daga kai na kalle shi, cikin mamaki,
Yadaga min kai tare da kafadan shi yace yes, I mean it,
Aure na da ke mutu ka raba ba wai na jeka na yi ka ba ne,,,Auren nadan wani lokaci kadan, a, a kireke a ranki cewa nida ke sai mutuwa,
Idona tab da hawaye, nace Sheriff yace min shiiiiii yasa dan yatsan shi ga baki alamar in yi shiru,
Tun da farko Fatima ban yarda cewa ina son ki ba nadai san cewa duk wani lamari naki tausayi yake bani,,,
Amma sai ga shi cikin ikon Allah naji na fara son ki,
Ban gama tabbatar da cewa ina sonko da gaske ba sai,
Sai lokacin da na sanki diya mace na dan dani zumar ki, nakuma gane baiwa da ni,imar da Allah yai maki, duk baki a cikin hankalinki,
A lokacin na tabbatar wa kaina ko zan rasa raina ba zan taba rabuwa da ke ba,
Ya nuna min cikina da hannun shi yace min ni nayi abina da kaina batare da taimakon wani likitaba,
Kara dagowa nayi nakalle shi again,,
Lokacin da baki da lafiya a makkah da Aziza tasamu urgent call daga Nigeria nadago da sauri na ina mamaki
Baki da lafiya aranan kina, ciwon ki na mara da kikeyi lokacin da kika gama period dinki,
Chapter 82 · 0% Book details