Sashe 12
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yana barin gurin tadawo da kayan sha niki,niki acikin leda,,
Suka dan samu wuri gefen da babu kowa suka sha
Dazasu wuce mai kula da shagon yai masu godiya yabasu kudin da oganshi yabayar araba masu,,,,,
Kudine masu yawan gaske saboda jindadin yadda sukayi decoreting din wajen yayi kyau sosai .
Shiyasa aka basu kudi masu yawa don yabawa da aikin nasu.
Cikin murna da farin ciki suka wuce gida,,,,
A hanyane fadima ke fada masu aita sinci wallet din wani mutum amma dai tayi sa,a taga mai shi har tabashi abinshi.
Sukaina ta dafe kai don takaici tace fadima ki mayar mai fa?
Ashe har yanzu baki da wayo ke, kudin da muke bida kamar mutashi sama Allah ya ba ki shine zaki mayar ma mai shi,,,,,
Rugaiyya dake gefe zaune tace au dake ce ashe bazaki mayar mai da kudin shiba kenan,,,,
Gaskiya fadima bata,kyauta ba inji mari aida bataso inta da ta kawo muna mu muraba,
Hmmm inji Yumma aiko an baku baku zaku kashe su ba hajiyace zata kwashe su duk inda kuka aje su,,,,, shin wai kunsan duk lokacin da muka fita sai hajiya ta caje kayan mu.
Ni ma,ranan da nabar zabirata agida nakoma indauko shine nasamay ta tana ta cajin kayan mu
Naikamar bangane,ta,ba nadauko abina nafito,,,
Hmmmm ai intasan wata batasan wata ba,,, kawai sai anwayi gari ta bide mu bata gan mu ba,,, don daini nakusa gudu daga wurinta ,,,bintu tace zatai min hanya mutafi kasar yamal mu zauna can,,,,,
"Ke,Mari kada kifara hakan wlh kibari kawai mu koma gida yadda muka zo,,,
Insha Allahu bamu dawama cikin wanan ukubar dole watarana gida zamu.
Haka sukai ta shawara a tsakanin su har suka isa gida,,,,,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
[10/3, 20:41] +234 703 602 1388: ✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
2⃣1⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
Yan uwa mu kyautatawa yan uwa musulumi ako yashe ladan ka yana ga Allah
Kainuwa group novel da Baiwa group novel ina kara mika godiya na gare ku tare da masayana kuma yan uwana na huguma group,,,,,,,
Almost true life story,,,,
( Lokacin Aikin Hajji )
Wanan lokacin gaskiya muna jin dadi sosai don lokaci ne na harko ki kala,kala
Muna kuma ji tankar agida muke,,, duk lokacin danaga yan Nigeria musaman mata jinakeyi kamar kada na bar su su tafi.
Zandinga kyautata masu ta hanyoyi daban daban
Ko abincine zamu sayar masu shi da araha, ne saboda son su da mukeyi tankar a,gida muke.
Yau ma kamar kulun muna suyar dankalin turawa da kwai da safe tun karfe biyar muke fara aikin mu saboda yawan masaya da muke da su masu son abasu dankalin da kwai,,,
Saidai duk da yawan da akaiyi, muna ,,,,munayi muna, kallon hanya kada yan bagaladi su zo su riske mu agurin,,,,
Don basu da tausayi ko kadan da sunzo kumune kawai bayan sun facalar da kayan suyar tamu sai kuma su yi cikin mu da duka da taki kamar jakkai,,,,,
Shiyasa da mungansu zamu sheka mushige cikin Alhazai mu boye,,, saidai wani lokaci zamu hadu da wasu marasa imani su nuna mu akwashe mu zuwa kasar mu,,,
Azubar da mutum wulakance babu ko kudin mota balle sutura ,,, duk abinda kasamu acan zakabar shi,,
Wasu su wawashe ganimar su.
Rana yai zafi mutane yawanci sun shige cikin masallaci sun labe,
Nafito da kayan sayar wan da su hajiyan mu suka sai dila na gumama ,suka raba kayane masu kyau ne sai nadan fito dashi nakai bakin titi indan sayar
Gaskiya ba laifi na sayar da kayan duk an rufe ni a,na saye muna da yawa a,gurin masu kaya jama,a sun taru,,,,
Sai kawai naji ance Lah Fadima da sauri na waiga don inga kowaye kekirana hakanan,,,
Juyawan da zanyi sai naga malam jibo makwabcin gidan kawu sale, gida biyu ne a tsakanin mu da shi a dogon daji.
Aiko da murna ta ina dan ihun jin dadin ganin shi danayi abin kamar amafarki,
Muka dan gaisa dashi natan baye shi lbrn kowa nagida,,,,, Na, tambaye shi masaukinsu yai min kwatance nace mai zan zo Insha Allah,,,,
Yau kowa yagan,ni cikin farinciki nake,,, saboda jinakeyi kamar a gida nake,,,
Ko antyna Rugaiyya ban fada mawa ba naita boyon maganar azuciyata,
Tundaga ranan da na gane masaukin malam jibo nadinga da wainiya da shi so sai,,,, nakawo kaya masu yawa da kudin da muke boyewa nida Rugaiyya na,bashi nace ya kaiwa inna da yan uwana,,,,
Munyi da malam jibo zaizo yaga gidan mu,,,,,, har na shirya don in,zo in kai,shi sai nayi wani tunane kawai sai nafasa.
Tundaga ranan na canza wurin zama ban yarda mu hadu dashi kokadan,,,,
Saidai ni ina ganin ko,yaushe da alamar ni yake bida da ido.
Mun samu kudin saida abinci sosai dana gumama
Malam jibo ya shiga damuwar rashin gani na don shi yaso gaskiya yaga gidan mu da kuma hajiya don yaji ta bakinta yadda akayi tazo dani nan batare da sanin iyayye na ba
Saidai kassh hakan bai samu ba dole yasamu wuri ya dunkule sakon dana bashi zuwa gida.
Har yanzu ina yawan zuwa wurin dawafi in nafito bara sai nagama dawafi sai in samu wuri inda ba hayaniya inyi shirin barana ,,,,, batare da wani yagan ni ba.
Mukan bi har cikin gidajen Alhazai mata da dare koda safiya mukai masu tallan haja masu kyau da amfani
Saboda hajiya Laila tasan duk wani abinda mahajjata ke bukata ,,, itace ke taimakon hajiyar mu da shawaran abinda zamu dinga sayar wa
Saboda samun kasuwa .
Matsalar mu guda hajiyan mu bata da godiyan Allah duk abinda ka iya samowa bata yabawa saidai ta kushe.
Yau mana,kamarr, kulun nayi ciniki ga kuma kayan gumama na sayar nakumayi bara ajihuna fam da kudi nakawo mata
Gashi kuma ina jin ciwon kai tun daren jiya ,saboda rashin barcin da ban samu nadan yi ba, don, ina tunane gida ,,,,
Tun da naga malam jibo gida yadawo min sabo azuciyata
Ina ba hajiya kudi nafada mata kaina yana,min ciwo sai kawai tace min wai ,,,, in koma kafin sallah magriba inyi baran maran ce,,,,
Bance mata komai ba nafito inajin , wasu hawaye masu zafi na bin fuska suna sauka kasa.
Ga kuma ciwon kan nawa kamar ana karamin shine,,,,
Nazo gefen Haram na samu guri nadan zauna sai she,shekar kuka nayi ,,,, Don gaskiya ban iya kara yin wani bara yan ciwon kan yana damuna sosai,,,,,,,,,
Ina cikin wanan halin kaina a,duke sai kawai naga an miko min handcarchef,,,,,,Fari mai shegen kanshin irin turaren nan ta kasan larabawan tsakiya,,,,,,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
[10/3, 20:45] +234 703 602 1388: ✈✈✈TAKARU✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
2⃣2⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAW🐎
🐎HUGUMA GROUP 🐎
Rikon Amana wani abu ne mai nauyi a,rayuwa, indan bazaka iya ba kada ka dauka domin saba ma rikon amana yana iya jefa bawa acikin bala,i
Allah ubangiji yabamu ikon rikon amanan dake kawunan mu👏👏👏👏
A kulun ina maku fatan alheri a rayuwa yan Huguma group ,Kainuwa group, Maman Fati , Baiwa group, Fatima luv group, tare da sauran yan uwa masoya wanan novel din nagode nagode nagode👏👏👏👏
Almost true life story
Batare da na,kalli wanda yabani ba sai kawai na rike handcarchef din na goge fuskata da ke hawaye,,, amma hannu na guda yana rike da kaina da ke min wani irin ciwo,,,,,,,
Na share dan gutun majinan da yaleko min ta hanci mai, kama da ruwa,,,, sai na mayar ma mai shi da abinshi,,,
Cikin larabci yake tamabayata mai yasamay ni ,sai na nuna mai kaina
Baikara yimin magana sai kawai naga ya mike yace min intaso muje, yaimin alama da hannu in,biyo shi,
Sai na tashi nabi bishi,, batare da nayi wani tunane ba,,,
Wayan shi yaciro naga yana magana ,,,,, kafin mintina kadan saiga wata mota mai kama da kifi a tsaya,agaban mu, tana tsayawa, aka bude bayanta yai min alamar inshiga na fada ciki.
Ina shiga wani irin sanyin A, C da kamshi yadake ni sai kawai naji yanayin yai min dadi na fara lunshe idanu na a, hankali,
Wai, ashe daga haka na suma ban sani ba,,,,
Hankalin wanan mutum yatashi kware da yaga na rankwafo mai da zamana acikin mota ba,a,fi ko minti biyu da fara tafiya ba,,,,
Cikin daka tsawa yake ma driver magana yayi sauri su, isa, asibiti dani,,,,
Cikin yan mintina suka iso asibinti
Yakira wani abonkishi likita yai mai bayanin gashi damara lfy bakin asibi aka turo wasu masu daukan mutum suka daukeni sai ciki.
Nadauki dan lokaci ban farfado ba ,,,, da taimakon Allah nadanyi atishawa mai karfi kowa yayo kaina,,,,
Bayan "yan aune ,aune da akaimin sai aka gane cewa ina fama steeretret
ne ban da hutu ko kadan aiki yaimin yawa ina bukatar hutawa kadan
Aluran barci akai min daga nan bansan inda nake ba kuma,,, saida komai ya kam,mala likitan yaja hannu shi suka fito waje,,
Ahamed ina kasamo wanan yariyan ,,,, likitan ya kashe shi da ido,,,,
Shiru yai mai ya busar da iska ,,, kawai ta baki sai hannu da ya dunkule ,kamar mai shirin nashin wani
Dr Umar banda lokacin baka ansa yanzu kaiwai dai served her life pls.
Ido yabi Ahamed din dashi yana ta tunane azuciyar shi ,,,,,,
Don dai a iya sanin da yai mai baida kowa anan shikadai ke zaune wanan kasar, kuma ba wai wani mai shiga harkan jama,a bane balle ace,
Dokan mu bamu wuce karfe goma na dare a waje yau gashi har kusan sha biyu babu alamar fadima ,,,,,
Tun abin baidamu hjy ba har ta tashi , tana fada ta tada sauran tace masu ,,, su tashi gaskiya yau ba lafiya ,,, fadima tabace don ,sometimes nakan riga kowa dawowa gida kuma ina fin su samun kudi don zafin namana,
Rugaiyya dama idon ta biyu ne batayi barci ba tana ta tunanen ida natafi,,,,
Tuncikin dare ake bidana ba,aganin niba har gari yawaye babu lbr na .
Hakalin hajiya ya kara tashi sosai ,,,,
Duk inda akasan muna zuwa anje babu fadima
Kuma ba wanda yace ai yagan,ni
Hajiya tana kuka tace aiko tashiga uku in wani abu yasamu diyar mutane,,,, may zatace a,gida .
Ko banza bada sanin kowa nawa ta zo dani saudiya ba, gashi kuma laifin nata ya karu na bace.
Suka dan samu wuri gefen da babu kowa suka sha
Dazasu wuce mai kula da shagon yai masu godiya yabasu kudin da oganshi yabayar araba masu,,,,,
Kudine masu yawan gaske saboda jindadin yadda sukayi decoreting din wajen yayi kyau sosai .
Shiyasa aka basu kudi masu yawa don yabawa da aikin nasu.
Cikin murna da farin ciki suka wuce gida,,,,
A hanyane fadima ke fada masu aita sinci wallet din wani mutum amma dai tayi sa,a taga mai shi har tabashi abinshi.
Sukaina ta dafe kai don takaici tace fadima ki mayar mai fa?
Ashe har yanzu baki da wayo ke, kudin da muke bida kamar mutashi sama Allah ya ba ki shine zaki mayar ma mai shi,,,,,
Rugaiyya dake gefe zaune tace au dake ce ashe bazaki mayar mai da kudin shiba kenan,,,,
Gaskiya fadima bata,kyauta ba inji mari aida bataso inta da ta kawo muna mu muraba,
Hmmm inji Yumma aiko an baku baku zaku kashe su ba hajiyace zata kwashe su duk inda kuka aje su,,,,, shin wai kunsan duk lokacin da muka fita sai hajiya ta caje kayan mu.
Ni ma,ranan da nabar zabirata agida nakoma indauko shine nasamay ta tana ta cajin kayan mu
Naikamar bangane,ta,ba nadauko abina nafito,,,
Hmmmm ai intasan wata batasan wata ba,,, kawai sai anwayi gari ta bide mu bata gan mu ba,,, don daini nakusa gudu daga wurinta ,,,bintu tace zatai min hanya mutafi kasar yamal mu zauna can,,,,,
"Ke,Mari kada kifara hakan wlh kibari kawai mu koma gida yadda muka zo,,,
Insha Allahu bamu dawama cikin wanan ukubar dole watarana gida zamu.
Haka sukai ta shawara a tsakanin su har suka isa gida,,,,,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
[10/3, 20:41] +234 703 602 1388: ✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
2⃣1⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
Yan uwa mu kyautatawa yan uwa musulumi ako yashe ladan ka yana ga Allah
Kainuwa group novel da Baiwa group novel ina kara mika godiya na gare ku tare da masayana kuma yan uwana na huguma group,,,,,,,
Almost true life story,,,,
( Lokacin Aikin Hajji )
Wanan lokacin gaskiya muna jin dadi sosai don lokaci ne na harko ki kala,kala
Muna kuma ji tankar agida muke,,, duk lokacin danaga yan Nigeria musaman mata jinakeyi kamar kada na bar su su tafi.
Zandinga kyautata masu ta hanyoyi daban daban
Ko abincine zamu sayar masu shi da araha, ne saboda son su da mukeyi tankar a,gida muke.
Yau ma kamar kulun muna suyar dankalin turawa da kwai da safe tun karfe biyar muke fara aikin mu saboda yawan masaya da muke da su masu son abasu dankalin da kwai,,,
Saidai duk da yawan da akaiyi, muna ,,,,munayi muna, kallon hanya kada yan bagaladi su zo su riske mu agurin,,,,
Don basu da tausayi ko kadan da sunzo kumune kawai bayan sun facalar da kayan suyar tamu sai kuma su yi cikin mu da duka da taki kamar jakkai,,,,,
Shiyasa da mungansu zamu sheka mushige cikin Alhazai mu boye,,, saidai wani lokaci zamu hadu da wasu marasa imani su nuna mu akwashe mu zuwa kasar mu,,,
Azubar da mutum wulakance babu ko kudin mota balle sutura ,,, duk abinda kasamu acan zakabar shi,,
Wasu su wawashe ganimar su.
Rana yai zafi mutane yawanci sun shige cikin masallaci sun labe,
Nafito da kayan sayar wan da su hajiyan mu suka sai dila na gumama ,suka raba kayane masu kyau ne sai nadan fito dashi nakai bakin titi indan sayar
Gaskiya ba laifi na sayar da kayan duk an rufe ni a,na saye muna da yawa a,gurin masu kaya jama,a sun taru,,,,
Sai kawai naji ance Lah Fadima da sauri na waiga don inga kowaye kekirana hakanan,,,
Juyawan da zanyi sai naga malam jibo makwabcin gidan kawu sale, gida biyu ne a tsakanin mu da shi a dogon daji.
Aiko da murna ta ina dan ihun jin dadin ganin shi danayi abin kamar amafarki,
Muka dan gaisa dashi natan baye shi lbrn kowa nagida,,,,, Na, tambaye shi masaukinsu yai min kwatance nace mai zan zo Insha Allah,,,,
Yau kowa yagan,ni cikin farinciki nake,,, saboda jinakeyi kamar a gida nake,,,
Ko antyna Rugaiyya ban fada mawa ba naita boyon maganar azuciyata,
Tundaga ranan da na gane masaukin malam jibo nadinga da wainiya da shi so sai,,,, nakawo kaya masu yawa da kudin da muke boyewa nida Rugaiyya na,bashi nace ya kaiwa inna da yan uwana,,,,
Munyi da malam jibo zaizo yaga gidan mu,,,,,, har na shirya don in,zo in kai,shi sai nayi wani tunane kawai sai nafasa.
Tundaga ranan na canza wurin zama ban yarda mu hadu dashi kokadan,,,,
Saidai ni ina ganin ko,yaushe da alamar ni yake bida da ido.
Mun samu kudin saida abinci sosai dana gumama
Malam jibo ya shiga damuwar rashin gani na don shi yaso gaskiya yaga gidan mu da kuma hajiya don yaji ta bakinta yadda akayi tazo dani nan batare da sanin iyayye na ba
Saidai kassh hakan bai samu ba dole yasamu wuri ya dunkule sakon dana bashi zuwa gida.
Har yanzu ina yawan zuwa wurin dawafi in nafito bara sai nagama dawafi sai in samu wuri inda ba hayaniya inyi shirin barana ,,,,, batare da wani yagan ni ba.
Mukan bi har cikin gidajen Alhazai mata da dare koda safiya mukai masu tallan haja masu kyau da amfani
Saboda hajiya Laila tasan duk wani abinda mahajjata ke bukata ,,, itace ke taimakon hajiyar mu da shawaran abinda zamu dinga sayar wa
Saboda samun kasuwa .
Matsalar mu guda hajiyan mu bata da godiyan Allah duk abinda ka iya samowa bata yabawa saidai ta kushe.
Yau mana,kamarr, kulun nayi ciniki ga kuma kayan gumama na sayar nakumayi bara ajihuna fam da kudi nakawo mata
Gashi kuma ina jin ciwon kai tun daren jiya ,saboda rashin barcin da ban samu nadan yi ba, don, ina tunane gida ,,,,
Tun da naga malam jibo gida yadawo min sabo azuciyata
Ina ba hajiya kudi nafada mata kaina yana,min ciwo sai kawai tace min wai ,,,, in koma kafin sallah magriba inyi baran maran ce,,,,
Bance mata komai ba nafito inajin , wasu hawaye masu zafi na bin fuska suna sauka kasa.
Ga kuma ciwon kan nawa kamar ana karamin shine,,,,
Nazo gefen Haram na samu guri nadan zauna sai she,shekar kuka nayi ,,,, Don gaskiya ban iya kara yin wani bara yan ciwon kan yana damuna sosai,,,,,,,,,
Ina cikin wanan halin kaina a,duke sai kawai naga an miko min handcarchef,,,,,,Fari mai shegen kanshin irin turaren nan ta kasan larabawan tsakiya,,,,,,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
[10/3, 20:45] +234 703 602 1388: ✈✈✈TAKARU✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
2⃣2⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAW🐎
🐎HUGUMA GROUP 🐎
Rikon Amana wani abu ne mai nauyi a,rayuwa, indan bazaka iya ba kada ka dauka domin saba ma rikon amana yana iya jefa bawa acikin bala,i
Allah ubangiji yabamu ikon rikon amanan dake kawunan mu👏👏👏👏
A kulun ina maku fatan alheri a rayuwa yan Huguma group ,Kainuwa group, Maman Fati , Baiwa group, Fatima luv group, tare da sauran yan uwa masoya wanan novel din nagode nagode nagode👏👏👏👏
Almost true life story
Batare da na,kalli wanda yabani ba sai kawai na rike handcarchef din na goge fuskata da ke hawaye,,, amma hannu na guda yana rike da kaina da ke min wani irin ciwo,,,,,,,
Na share dan gutun majinan da yaleko min ta hanci mai, kama da ruwa,,,, sai na mayar ma mai shi da abinshi,,,
Cikin larabci yake tamabayata mai yasamay ni ,sai na nuna mai kaina
Baikara yimin magana sai kawai naga ya mike yace min intaso muje, yaimin alama da hannu in,biyo shi,
Sai na tashi nabi bishi,, batare da nayi wani tunane ba,,,
Wayan shi yaciro naga yana magana ,,,,, kafin mintina kadan saiga wata mota mai kama da kifi a tsaya,agaban mu, tana tsayawa, aka bude bayanta yai min alamar inshiga na fada ciki.
Ina shiga wani irin sanyin A, C da kamshi yadake ni sai kawai naji yanayin yai min dadi na fara lunshe idanu na a, hankali,
Wai, ashe daga haka na suma ban sani ba,,,,
Hankalin wanan mutum yatashi kware da yaga na rankwafo mai da zamana acikin mota ba,a,fi ko minti biyu da fara tafiya ba,,,,
Cikin daka tsawa yake ma driver magana yayi sauri su, isa, asibiti dani,,,,
Cikin yan mintina suka iso asibinti
Yakira wani abonkishi likita yai mai bayanin gashi damara lfy bakin asibi aka turo wasu masu daukan mutum suka daukeni sai ciki.
Nadauki dan lokaci ban farfado ba ,,,, da taimakon Allah nadanyi atishawa mai karfi kowa yayo kaina,,,,
Bayan "yan aune ,aune da akaimin sai aka gane cewa ina fama steeretret
ne ban da hutu ko kadan aiki yaimin yawa ina bukatar hutawa kadan
Aluran barci akai min daga nan bansan inda nake ba kuma,,, saida komai ya kam,mala likitan yaja hannu shi suka fito waje,,
Ahamed ina kasamo wanan yariyan ,,,, likitan ya kashe shi da ido,,,,
Shiru yai mai ya busar da iska ,,, kawai ta baki sai hannu da ya dunkule ,kamar mai shirin nashin wani
Dr Umar banda lokacin baka ansa yanzu kaiwai dai served her life pls.
Ido yabi Ahamed din dashi yana ta tunane azuciyar shi ,,,,,,
Don dai a iya sanin da yai mai baida kowa anan shikadai ke zaune wanan kasar, kuma ba wai wani mai shiga harkan jama,a bane balle ace,
Dokan mu bamu wuce karfe goma na dare a waje yau gashi har kusan sha biyu babu alamar fadima ,,,,,
Tun abin baidamu hjy ba har ta tashi , tana fada ta tada sauran tace masu ,,, su tashi gaskiya yau ba lafiya ,,, fadima tabace don ,sometimes nakan riga kowa dawowa gida kuma ina fin su samun kudi don zafin namana,
Rugaiyya dama idon ta biyu ne batayi barci ba tana ta tunanen ida natafi,,,,
Tuncikin dare ake bidana ba,aganin niba har gari yawaye babu lbr na .
Hakalin hajiya ya kara tashi sosai ,,,,
Duk inda akasan muna zuwa anje babu fadima
Kuma ba wanda yace ai yagan,ni
Hajiya tana kuka tace aiko tashiga uku in wani abu yasamu diyar mutane,,,, may zatace a,gida .
Ko banza bada sanin kowa nawa ta zo dani saudiya ba, gashi kuma laifin nata ya karu na bace.