Sashe 57
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Bayan fitar su sheriff ne muka zauna muna ba ummi da hjy labarin makarantar mu
Nafada mata yadda ake karatu a wurin da kuma salimat da na hadu da ita,
Wacce yanzu nake jinta tankar wata yar uwan na najikina,
Nan sukayi muna weekend saida sheriff da mustapha ba anan suka sauka ba su,
Washe gari sheriff yace min zaiyi baki,
Mudanyi mashi abincin da zasuci don wani meeting zasuyi
Shago mafi kusa natafi ta sayo duk wani abin bukarar da zamuyi amfani da shi,
Don mu a shago ake saida kayan abinci a can ba wai a kasuwa ba,
Abinci kala kusan biyar muka hada masu nida maman su Umar,
Saida muja gyara falon yayi neat sai kamshi ke tashi ko ina, da sanyin A C
A,babban dinning table muka hada masu wurin yayi kamar za ai wani dan kwara,kwaran walima,
Su hudune suka shigo dai almustapha da ke tare da sheriff ko yaushe, suka zama su biyar,
Sun gaida ummi da hjy cikin ladabi da girmamawa,
Bayan dan hiran lafiyar jikin ta da sukai mata wanda duk kusan bayanin hajiyar mu ne ma mai basu ansa, don ita ummi bata magana,
Nice shigo falon cikin wata doguwar riga ja, wacce a hannu ta kawai da kasar rigan keda ado,
Saida na gashe su tunkun sanan na juya wurin da sheriff yake nai mai bayanin abinci is ready
Wani irin kallo yai min wanda ban iya fadan dalilin hakan,
Ina cikin damuwan naji muryan wanidaga cikin bakin yana fadin masha Allah,
Ahmad kai keda kauna haka akasan nan kuma ban sani ba
Sai naji sheriff dake kokarin jawo plate agaban shi yace to aikaga yanzu ka sani ko,
Batare da jin kunyar kowa ba a wurin shi mutumin ke ce min
Sunan shi Ali Baba don Allah yana son in soshi, dama yadade ya son mata mai irin duk siffan dake gare ni bai samu ba,
Ashe ma wanan mugun yana da ita a gida abarni kulun ina cigiyar yar matashiya, mai,,,,,,,,
Sheriff dakatar dashi da fadin Aliyu is enough don Allah kazo gaban yar yarinya kana faman zuba shirmay kamar wani karamin yaro,
Wanda aka kirada Aliyu yace to be Frank ba wasa a zance Ahmad naga sister ka kuma ina so
Idan har ba zaka taimaka min ba nida kaina zan bidi so a wurinta gakuma ummi a gari,
Bai kakarasa yasake ce mai ban fa son shirmay wanda ke karatu zaka zo ka damay ta, ka koya mata shirmay,
Aliyun yana dariya yace o shirmay ko zaka gani in shir may zan koya mata
Sai ya sauko daga kujerar da yake zaune yadan tsuguna kasa yai kasakasa da muryan shi yace ma sheriff ina wuni yaya,
Gabadaya falon suka sa mai dariya banda sheriff da ya dan tsuke fuskan shi,
Yace ma Aliyu dan iska wanan ta wuce yaudar ka ka koma can wurin yan duniya irin ka kuyi tayin duniyar cinku,
Yace Iam telling you wanan karon wlh ba wasa acikin magana na Ahmad,
Nidai ina gama zuba masu abinci na wuce ciki abina batare da nasan ya suka karasa ba,
Ina shiga dakin kiran wayan salimat ya na shigowa mani,
Nadauka tare da yi mata sheri ina cewa anty amaryan ke nan,
Tanbayana tayi bata gan mu ba masallaci wanan weekend din,
Sai ina fada mata cewa wlh su ummi ne da hjy sukazo muna weekend harda yayan mu
Fada takama min tace lalai fadima baki da kirki yanzu har su ummi su zo arasa wanda zaikirani yafada min cikin ku
Hakuri na bata nafada mata cewa suna nan ai tukun don sheriff na wani dan aiki ne,
Taimin alkawalin zata zo zuwa marance insha Allah,
Ina jin hayaniyar su sheriff har suka gama suka fita,
Inda Aliyu ke ce mai yakirani muyi sallama dan Allah ko kallon shi baiyi ba don takaici,,
Sai kuma gani nafito zanje gurin maman Umar dake aiki a baya,
Duk da sheriff yasan cikin rashin sani nafito amma saida yaji haushina sosai,
Aliyu na mai dariya yace brother in-law kaga ikon Allah ko ga ta tafito da kanta,.
Banko waige su balle insan sunayi wurin da zani nasa kai, har zan shige sai naji shi yana cewa yar uwa dan tsaya min inzo pls
Waigawa nayi kowani angul banga kowa da yake ma magana ba sai ni don haka sai na dan dakata mai,
Ya tako cikin tafiya gayu har inda nake tsayee,
Yace shi sunan shi Aliyu baba dan kasar Nigeria ne shi mutumin katsina ne aiki yazo yi a wanan kasar daga Nigeria,
Kuma baida mata amma ya gane ni yana so na kuma yai ms sheriff bayani komai,
Mamaki yakamani kamar ni yar aiki wanan dan gayun zaice yanaso
Sai nadan leka don inga ko da mai ganin mu
Aiko sheriff ne tsaye cikin wani irin mugun kallon da yake min ina nai abinda ba daidai ba.
Dayagane cewa na ga sheriff ins jin tsoro sai yace min ba matsala zaidawo ya gan ni amma may ye suna na
Cikin sauri zan wuce nace mai fadima,,,,,,
🐎ZEEE MAKAWA
✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
5⃣9⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Almost true life story
Cikin hikima da dabara Aliyu baba yafara koya min So,
Saboda bayan tafiyan su sherrif yakawo muna ziyara alokacin ni bani gida ina school
Noban wayata yace salim ya bashi zai kirani yaji ko banda bukatar komai,
Salim bai fada min ba lokacin da na dawo har kusan kwana biyu,
Misalin tara na dare naga komai da nakeyi nasamu guri nadan zauna indayi nazarin wani takardan da muke da test akanshi cikin sati mai zuwa,
Wayana naji yana kara, cikin mamaki nadauka don nasan cewa ba, a kirana a wsnan lokacin,
Bakon noba ne nagani mai kiran don dai dama daga Salimat ne sai Sheriff din mu ko shi ba koyaushe yake kirana ba,
Sai kusan karshen wata zai kiramu yaji ko muna da bukatar wani abu,,,,
Cikin girmamawa nayi sallaman, , adayan bangare naji an,ansa min tare da yar sautin murmushi,
Bayan haka sai dan shiru ya biyo baya,
Can naji maishi na fadin fadima baki gaidani ko,
Ya salam nace don jin sunana da mai shi yakira, balle ko ince ai wrong noba ne,
Yakara ce min hakana sai nace mai ina wuni to yace min lfy, yatambayeni ya karatu nace mai Alhamdullah,
Ya ce min kin san kodawa kike waya kuwa, nace mai a,a sai yace min
Ina waya ne da Ali baba abokin Sheriff Ahmad,
Dam gabana ya fadi don natuna cewa sheriff yai muna fada sosai akan duk wace take kula maza zai dakatar da karatun ta yai mata aure,
Tuna hakan da nayi yasa nafara bashi hakkuri kamar wace tayi wani laifi
Nace mai don Allah yayi hakuri kada ya kara kirana don in yabari akaji za,afadama sheriff,
Dariya nabashi yace min to wazaiji aishiyasa ma yakirani yanzu don yasan cewa ina daki na ni kadai,
Hakana yaita min dadin baki irin na maza, ina jin shi duk na matsu takashe wayan saboda sai ina ganin kamar za,azo akamani ina wayan,
To tundaga ranan yake kirana duk dare da sunan wai mu gaisa,
Da haka da haka yaita cusa kanshi gareni, tun ina iya boyewa har na fara rashin boyewa ko gaban waye ma zai iya kirana kima musha hiran mu,
Yanzu hankalina ya kasu gida biyu ga karatu ga soyayya, Ali baba akaina kuma duk biyun ina kokarin kulawa da su,
Yanzu karatu mu ya fara nisa sosai don gaskiya bamu da lokaci irin da,
Gashi kuma tunda mukazo bamu taba zuwa hutu makkah ba
Ko anyi hutu a madina muke tsaya abin mu muyi hutun mu Bamu zuwa ko ina,
Salim ne yatafi makka bayan mun samu wani dan gutun hutu,
Bayan yadawo ne yake sheda muna cewa ai sheriff yai aure a dubai wata yar Nigeria ce amma acan take zama wai yar kasuwa ce,
Nayi murna so sai da jin cewa sheriff yayi wani aure,
Nace ma salim ya labarin nafisat sai yake ce min ai tana Nigeria amma ance wai basu rabuba don Abba ya hana sheriff ya bata takarda,
Kawai sainaji dadi wlh har cikin raina don ban son rabuwar su da nafisat sam,
Amal kuwa saida ta gama jin labarin da salim ke min sai, tayi dan guntun tsaki tace wanan ai auren shirmay ne
Kaji ance mata yar kasuwa aikai kasan babu wani abin kwarai aciki sai barikan ci kawai,
Duk da sheriff yake dan uwanta ne amma, Sai naji haushi kalman nata
Naga cewa ai yin auren yafi mai daraja da zama hakana ba mata,
Nafada mata yadda ake karatu a wurin da kuma salimat da na hadu da ita,
Wacce yanzu nake jinta tankar wata yar uwan na najikina,
Nan sukayi muna weekend saida sheriff da mustapha ba anan suka sauka ba su,
Washe gari sheriff yace min zaiyi baki,
Mudanyi mashi abincin da zasuci don wani meeting zasuyi
Shago mafi kusa natafi ta sayo duk wani abin bukarar da zamuyi amfani da shi,
Don mu a shago ake saida kayan abinci a can ba wai a kasuwa ba,
Abinci kala kusan biyar muka hada masu nida maman su Umar,
Saida muja gyara falon yayi neat sai kamshi ke tashi ko ina, da sanyin A C
A,babban dinning table muka hada masu wurin yayi kamar za ai wani dan kwara,kwaran walima,
Su hudune suka shigo dai almustapha da ke tare da sheriff ko yaushe, suka zama su biyar,
Sun gaida ummi da hjy cikin ladabi da girmamawa,
Bayan dan hiran lafiyar jikin ta da sukai mata wanda duk kusan bayanin hajiyar mu ne ma mai basu ansa, don ita ummi bata magana,
Nice shigo falon cikin wata doguwar riga ja, wacce a hannu ta kawai da kasar rigan keda ado,
Saida na gashe su tunkun sanan na juya wurin da sheriff yake nai mai bayanin abinci is ready
Wani irin kallo yai min wanda ban iya fadan dalilin hakan,
Ina cikin damuwan naji muryan wanidaga cikin bakin yana fadin masha Allah,
Ahmad kai keda kauna haka akasan nan kuma ban sani ba
Sai naji sheriff dake kokarin jawo plate agaban shi yace to aikaga yanzu ka sani ko,
Batare da jin kunyar kowa ba a wurin shi mutumin ke ce min
Sunan shi Ali Baba don Allah yana son in soshi, dama yadade ya son mata mai irin duk siffan dake gare ni bai samu ba,
Ashe ma wanan mugun yana da ita a gida abarni kulun ina cigiyar yar matashiya, mai,,,,,,,,
Sheriff dakatar dashi da fadin Aliyu is enough don Allah kazo gaban yar yarinya kana faman zuba shirmay kamar wani karamin yaro,
Wanda aka kirada Aliyu yace to be Frank ba wasa a zance Ahmad naga sister ka kuma ina so
Idan har ba zaka taimaka min ba nida kaina zan bidi so a wurinta gakuma ummi a gari,
Bai kakarasa yasake ce mai ban fa son shirmay wanda ke karatu zaka zo ka damay ta, ka koya mata shirmay,
Aliyun yana dariya yace o shirmay ko zaka gani in shir may zan koya mata
Sai ya sauko daga kujerar da yake zaune yadan tsuguna kasa yai kasakasa da muryan shi yace ma sheriff ina wuni yaya,
Gabadaya falon suka sa mai dariya banda sheriff da ya dan tsuke fuskan shi,
Yace ma Aliyu dan iska wanan ta wuce yaudar ka ka koma can wurin yan duniya irin ka kuyi tayin duniyar cinku,
Yace Iam telling you wanan karon wlh ba wasa acikin magana na Ahmad,
Nidai ina gama zuba masu abinci na wuce ciki abina batare da nasan ya suka karasa ba,
Ina shiga dakin kiran wayan salimat ya na shigowa mani,
Nadauka tare da yi mata sheri ina cewa anty amaryan ke nan,
Tanbayana tayi bata gan mu ba masallaci wanan weekend din,
Sai ina fada mata cewa wlh su ummi ne da hjy sukazo muna weekend harda yayan mu
Fada takama min tace lalai fadima baki da kirki yanzu har su ummi su zo arasa wanda zaikirani yafada min cikin ku
Hakuri na bata nafada mata cewa suna nan ai tukun don sheriff na wani dan aiki ne,
Taimin alkawalin zata zo zuwa marance insha Allah,
Ina jin hayaniyar su sheriff har suka gama suka fita,
Inda Aliyu ke ce mai yakirani muyi sallama dan Allah ko kallon shi baiyi ba don takaici,,
Sai kuma gani nafito zanje gurin maman Umar dake aiki a baya,
Duk da sheriff yasan cikin rashin sani nafito amma saida yaji haushina sosai,
Aliyu na mai dariya yace brother in-law kaga ikon Allah ko ga ta tafito da kanta,.
Banko waige su balle insan sunayi wurin da zani nasa kai, har zan shige sai naji shi yana cewa yar uwa dan tsaya min inzo pls
Waigawa nayi kowani angul banga kowa da yake ma magana ba sai ni don haka sai na dan dakata mai,
Ya tako cikin tafiya gayu har inda nake tsayee,
Yace shi sunan shi Aliyu baba dan kasar Nigeria ne shi mutumin katsina ne aiki yazo yi a wanan kasar daga Nigeria,
Kuma baida mata amma ya gane ni yana so na kuma yai ms sheriff bayani komai,
Mamaki yakamani kamar ni yar aiki wanan dan gayun zaice yanaso
Sai nadan leka don inga ko da mai ganin mu
Aiko sheriff ne tsaye cikin wani irin mugun kallon da yake min ina nai abinda ba daidai ba.
Dayagane cewa na ga sheriff ins jin tsoro sai yace min ba matsala zaidawo ya gan ni amma may ye suna na
Cikin sauri zan wuce nace mai fadima,,,,,,
🐎ZEEE MAKAWA
✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
5⃣9⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Almost true life story
Cikin hikima da dabara Aliyu baba yafara koya min So,
Saboda bayan tafiyan su sherrif yakawo muna ziyara alokacin ni bani gida ina school
Noban wayata yace salim ya bashi zai kirani yaji ko banda bukatar komai,
Salim bai fada min ba lokacin da na dawo har kusan kwana biyu,
Misalin tara na dare naga komai da nakeyi nasamu guri nadan zauna indayi nazarin wani takardan da muke da test akanshi cikin sati mai zuwa,
Wayana naji yana kara, cikin mamaki nadauka don nasan cewa ba, a kirana a wsnan lokacin,
Bakon noba ne nagani mai kiran don dai dama daga Salimat ne sai Sheriff din mu ko shi ba koyaushe yake kirana ba,
Sai kusan karshen wata zai kiramu yaji ko muna da bukatar wani abu,,,,
Cikin girmamawa nayi sallaman, , adayan bangare naji an,ansa min tare da yar sautin murmushi,
Bayan haka sai dan shiru ya biyo baya,
Can naji maishi na fadin fadima baki gaidani ko,
Ya salam nace don jin sunana da mai shi yakira, balle ko ince ai wrong noba ne,
Yakara ce min hakana sai nace mai ina wuni to yace min lfy, yatambayeni ya karatu nace mai Alhamdullah,
Ya ce min kin san kodawa kike waya kuwa, nace mai a,a sai yace min
Ina waya ne da Ali baba abokin Sheriff Ahmad,
Dam gabana ya fadi don natuna cewa sheriff yai muna fada sosai akan duk wace take kula maza zai dakatar da karatun ta yai mata aure,
Tuna hakan da nayi yasa nafara bashi hakkuri kamar wace tayi wani laifi
Nace mai don Allah yayi hakuri kada ya kara kirana don in yabari akaji za,afadama sheriff,
Dariya nabashi yace min to wazaiji aishiyasa ma yakirani yanzu don yasan cewa ina daki na ni kadai,
Hakana yaita min dadin baki irin na maza, ina jin shi duk na matsu takashe wayan saboda sai ina ganin kamar za,azo akamani ina wayan,
To tundaga ranan yake kirana duk dare da sunan wai mu gaisa,
Da haka da haka yaita cusa kanshi gareni, tun ina iya boyewa har na fara rashin boyewa ko gaban waye ma zai iya kirana kima musha hiran mu,
Yanzu hankalina ya kasu gida biyu ga karatu ga soyayya, Ali baba akaina kuma duk biyun ina kokarin kulawa da su,
Yanzu karatu mu ya fara nisa sosai don gaskiya bamu da lokaci irin da,
Gashi kuma tunda mukazo bamu taba zuwa hutu makkah ba
Ko anyi hutu a madina muke tsaya abin mu muyi hutun mu Bamu zuwa ko ina,
Salim ne yatafi makka bayan mun samu wani dan gutun hutu,
Bayan yadawo ne yake sheda muna cewa ai sheriff yai aure a dubai wata yar Nigeria ce amma acan take zama wai yar kasuwa ce,
Nayi murna so sai da jin cewa sheriff yayi wani aure,
Nace ma salim ya labarin nafisat sai yake ce min ai tana Nigeria amma ance wai basu rabuba don Abba ya hana sheriff ya bata takarda,
Kawai sainaji dadi wlh har cikin raina don ban son rabuwar su da nafisat sam,
Amal kuwa saida ta gama jin labarin da salim ke min sai, tayi dan guntun tsaki tace wanan ai auren shirmay ne
Kaji ance mata yar kasuwa aikai kasan babu wani abin kwarai aciki sai barikan ci kawai,
Duk da sheriff yake dan uwanta ne amma, Sai naji haushi kalman nata
Naga cewa ai yin auren yafi mai daraja da zama hakana ba mata,