Sashe 24
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Hannu mustapha yana rike da kayan abinci, yazo gab da gadon da nake kwance ya aje kayan abincin saman wani dan drower dake gefen gadon majinyata,,,
Ina ganin almustapha sai na kauda kaina gefe guda batare da na kalli gefen, inda yake tsaye ba,,
Saboda ban manta da zafin marin da yai min ba a makkah, daga taimako sai mari,,,,
shikuma sheriffudeen din mu,ya riko ledoji farare masu tambarin asibiti, guda uku a hannun shi,,,,,
Magani ne acikin guda,
Guda kuma kadan pad ne har laida hudu,,cikin ledar gudan,,,
Sai su underwears quality masu kyau,
Ajewa yayi gefen inda Rugayyai take,yana mata bayanin batare da ya kalli gefen da nake ba,,,,,
Almustapha yabar dakin don ya lura ina fushi, dashi har yanzu gudun kada Sheriff din, mu yaji cewa ya mare ni shine yafita,,,,,
Batare da ya kalle inda nake ba yacewa wa Rugaiyya ta ,tadani zaune takaini bayi ta,gyara min jikina takuma koya min yadda a,keyi idan ana period,,,,
Saboda ya fahinci ban san komai ba gamay da al,adan dana fara yi,,,,,,
Saita bani abinci inci indan nagama nurse zata zo tabani magani,na insha,,,,
Bai tsaya ba shima yafita dakin ,,,,, yana fita sai Rugaiyya ta kira suna na muna fuskantan July na,,,
Nan dai, Rugaiyya ta koya min yadda zan gyara jikina dakuma abinda duk yakamata inyi in mace,na period,,,,
Sai a lokacin na fahinci halin da nake ciki
Wani irin kunya da nauyi yakamani sosai saboda zuciya ta ta raya min kowa agidan yasan abinda nake ciki kenan,,
Nazauna bakin gadon da nake naci gaba da tunane watau ashe irin abinda su sukaina da mari kai har ma da antyna Rugaiyya sukeyi kenan nake cewa suna sakaci da ibadan su,,,
Yau nima gashi yazo gareni
Kunya ne yakamani so sai don duk gidan kowa yana min kallon nasan wani abu ke nan,,,
Ban san lokacin da wani hawaye masu zafi suka sulalo a fuska na ba,,
Natuna da inna na da yan uwa na,,, a wanan lokacin ,
Azuciyana nace idan Allah yayi komawa wata gida inna taga ina wanan abin nasan tabas zata zargeni dayin wani mugun abinda ba daidai ba,,,,
Wanda ninasan cewa ina iya kokarina wajen kula da mutuncina da inna tace min inkula dashi lokacin da zanbar gida,,,,,
Acikin tunanen naje bayi nayi duk yadda tace min inyi nagama nadawo,,,
Muryan Rugaiyya naji tana cewa kici abinci fadima za,abaki maganin ki kisha,,
Dataga kuka nakeyi shine tashiga rarashina tana fada min cewa ai bakomai bane duk macen da takai lokacin yi batayi ba to tabbas wanan mace bata da lafiya ne,,,
Hakadai taita kwantar min da hankali har nadan sake jikina na dan ci abinci,,,,
Tundaga wanan lokacin banyarda mu hada ido da sheriff din mu Ahmad sam don wani irin nauyin shi da kunya nake ji,,saboda yasan lalurar da nake ciki,,,,
Abinda ban sani ba ashe ba wanda yasan ko may yasamay ni,agidan
Don yasan cewa wanan wani sirine mai nauyi ba,abinda kowa zai sani bane,,,,
Daya koma gida kuma ce masu yayi ai zaki nasha da yawa shiya ja min ciwon ciki,,
Hjy tsohuwa ta nuna mairo da ido tace wanan ja,irar yarinyar tasa su shan shi jiya saida nai masu magana akan kada su sha tarin alawal danaga sun sayo
Amma basu ji ba, saida suka sha abin su,,
Yanzu gashi kin jawa yarinya wahala,, saboda ke kin saba da sha tun a,gida
Mairo tashi , tashige daki tana magana ciki,ciki hjy tace ja,ira fito waje mana ki fada inkin isa,,,,
Hjy mama da takaici duk ya ci ta azuciyan ta,,,ko magana bata samu yi, ba don dama bataso azo da hjy tsohuwa ba wanan tafiyan
Ta,sone su zo su, kadai da ita da Alhaji da yan matan da take riko, kawai
Saiga hjy tsohuwa ta tubure masu akan sai tazo ta ga dan lelenta Ahmad,,,
Kuma duk ta gane nufin hjyn waidon kada suzo su cinye ma Ahmad kudin shi,,,
Tunda anki bari mamanshi tazo da yan uwan shi, shine kulun korafin hjy tsohuwa,,
,,,,,
Nasamu sauki sosai don inka ganni bazakace nice mai rashin kafiyan ba,,
Saboda duk yadda ake kula da mutum nasamu kula daga wayan nan mutanen kirkin masu arziki da sanin ya kamata,,,
Sun maidani tankar yar uwan su ta jini,,,,,,
Ashe bell din company da sherrifudeen din mu ke aiki su ne zasu biya duk kudin da aka caje ni a asibitin,,,,,,
Lokacin da za sallamana yayi ,
Aka sallamay ni nadawo gida,,,
Hatta Alhaji lawal zannah yayi farin ciki da dawowana, saboda ya nuna muna farin cikin shi fili da dawo na,,,,,
Hajiya tsohuwa taimin fadan cewa in kula da lafiyan jikina in,daina shan zaki tunda gashi saboda zakin da mukasha har saida nayi ciwon ciki kamar zan rasa raina,,
Acikin zuciyar mu nida Rugaiyya muka gane cewa sheriff din mu bai fada masu ko may yasamay ni ba har nai ciwo, watau ya boye min sirina,,,,,,
Gefen dayake na,kalla nakoyi sa,a muka hada ido dashi cikin kunya da alamar ko in kula anashi bangaren kowan mu ya,kauda idon shi ga,dan uwa,,,,
Washe gari da safe jinin ya tsaya min banga komai,tun da,daren har zuwa, da safe yau,,,,,
Nasamu Rugaiyya a kitchen tana aikin abin karyawan mu na,fada mata,
Tadan yi murmushi ta dafani tace kwana uku ke nan zaki dinga yi fadima,
Aiko kinyi sa,a,,,,
Taimin bayanin yadda zan tsarkake kaina bayan nagama jini,,
Mun shirya komai duk kayan mu anyi parking,
zamu koma makka zuwa marance yau insha Allah
Dama rashin lafiya na yasa suka kai har wanan lokacin,basu koma ba,,,,,
Hjy tsohuwa tace min sai na kaita tayi ziyarar ban kwana a Rauda,,
Cikin shirin mu nida ita muka fito don mu samu motar da zata kai mu massalacin,,,,,
Akofar gidan namu muka hadu da sheriff din mu Ahmad ,
Da baban shi Alhaji lawal da hjy mama,
Ido suka bimu dashi almar tanbaya ina zamu a fuskan su,,tunda sun san cewa yau za,a wuce,,
Hjy tafada masu zan kaita ziyara ne kafin mutafi tana son tayi ziyarar bankwana a Rauda,
Wani irin mugun kallo sheriff din mu yai min saida na tsargu da wanan kallon
Kayan dake hannushi yamiko min alamar in kai mai ciki,gida,,
Lokacin da nazo ansan kayan sai ya sausauta, muryan shi,,
Yake ce min cikin larabci nida banda tsarki shiga massalaci shine zan bi hjy zuwa massalaci,
Saida naji kamar in,dauke wuta saboda kunya,,,
Akunyace idona akasa nace mai nayi tsarki yau insha Allah don har nayi sallah asubah,,,
Cikin rashin yadda yasa yashiga ciki don ya tambayi Rugaiyya,,,,,
🐎 ZEEE MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
[10/4, 14:14] +234 703 602 1388: ✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
3⃣7⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS
MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Cikakkiyar nutsuwa da wadatar Ruhi ya tabbata ga mutumin da tunanen laifukansa ya hana shi hangen laifin wani,,,,,
Masoya na asali ko yaushe Maman Nasiba, Mamam Ayman, Sahura Ismaeel ,Anty Batu,ul, sister ,Zainab Ibrahim ,Maman yahy musa ,Anty Hadiza, Ibrahim, maman Rufaida,Anty mariya sb da Anty hafsat yusuf
Fatan Alheri gare ku da karewa lfy da duniya,,, tare da duk sauran yan huguma group👏👏👏👏
Almost true life stor
Allah yadawo da mu makkah lafiya, sai dai tafiyan marance, mukaiyi sai,cikin dare muka iso garin lokacin duhu yayi sosai,
Saboda tafiyan na marance ne kuma ba gudu mu,kekayi,ba, tafiya ce ta hankali kwance,,,,
Saboda haka agidan sheriff din mu muka sauka da muka iso, dole, a nan zamu kwana da su,,,,
Sam ban so hakan ba na so a,ce muntafi gidan kodan inga hajiyan mu,, wace na bari ba lafiya,,,
Dakin hjy tsohuwa muka kwana kamar yadda ta bukata,
,tsohuwa mai albarka ga sanin darajan dan adam,,,
Ina ganin almustapha sai na kauda kaina gefe guda batare da na kalli gefen, inda yake tsaye ba,,
Saboda ban manta da zafin marin da yai min ba a makkah, daga taimako sai mari,,,,
shikuma sheriffudeen din mu,ya riko ledoji farare masu tambarin asibiti, guda uku a hannun shi,,,,,
Magani ne acikin guda,
Guda kuma kadan pad ne har laida hudu,,cikin ledar gudan,,,
Sai su underwears quality masu kyau,
Ajewa yayi gefen inda Rugayyai take,yana mata bayanin batare da ya kalli gefen da nake ba,,,,,
Almustapha yabar dakin don ya lura ina fushi, dashi har yanzu gudun kada Sheriff din, mu yaji cewa ya mare ni shine yafita,,,,,
Batare da ya kalle inda nake ba yacewa wa Rugaiyya ta ,tadani zaune takaini bayi ta,gyara min jikina takuma koya min yadda a,keyi idan ana period,,,,
Saboda ya fahinci ban san komai ba gamay da al,adan dana fara yi,,,,,,
Saita bani abinci inci indan nagama nurse zata zo tabani magani,na insha,,,,
Bai tsaya ba shima yafita dakin ,,,,, yana fita sai Rugaiyya ta kira suna na muna fuskantan July na,,,
Nan dai, Rugaiyya ta koya min yadda zan gyara jikina dakuma abinda duk yakamata inyi in mace,na period,,,,
Sai a lokacin na fahinci halin da nake ciki
Wani irin kunya da nauyi yakamani sosai saboda zuciya ta ta raya min kowa agidan yasan abinda nake ciki kenan,,
Nazauna bakin gadon da nake naci gaba da tunane watau ashe irin abinda su sukaina da mari kai har ma da antyna Rugaiyya sukeyi kenan nake cewa suna sakaci da ibadan su,,,
Yau nima gashi yazo gareni
Kunya ne yakamani so sai don duk gidan kowa yana min kallon nasan wani abu ke nan,,,
Ban san lokacin da wani hawaye masu zafi suka sulalo a fuska na ba,,
Natuna da inna na da yan uwa na,,, a wanan lokacin ,
Azuciyana nace idan Allah yayi komawa wata gida inna taga ina wanan abin nasan tabas zata zargeni dayin wani mugun abinda ba daidai ba,,,,
Wanda ninasan cewa ina iya kokarina wajen kula da mutuncina da inna tace min inkula dashi lokacin da zanbar gida,,,,,
Acikin tunanen naje bayi nayi duk yadda tace min inyi nagama nadawo,,,
Muryan Rugaiyya naji tana cewa kici abinci fadima za,abaki maganin ki kisha,,
Dataga kuka nakeyi shine tashiga rarashina tana fada min cewa ai bakomai bane duk macen da takai lokacin yi batayi ba to tabbas wanan mace bata da lafiya ne,,,
Hakadai taita kwantar min da hankali har nadan sake jikina na dan ci abinci,,,,
Tundaga wanan lokacin banyarda mu hada ido da sheriff din mu Ahmad sam don wani irin nauyin shi da kunya nake ji,,saboda yasan lalurar da nake ciki,,,,
Abinda ban sani ba ashe ba wanda yasan ko may yasamay ni,agidan
Don yasan cewa wanan wani sirine mai nauyi ba,abinda kowa zai sani bane,,,,
Daya koma gida kuma ce masu yayi ai zaki nasha da yawa shiya ja min ciwon ciki,,
Hjy tsohuwa ta nuna mairo da ido tace wanan ja,irar yarinyar tasa su shan shi jiya saida nai masu magana akan kada su sha tarin alawal danaga sun sayo
Amma basu ji ba, saida suka sha abin su,,
Yanzu gashi kin jawa yarinya wahala,, saboda ke kin saba da sha tun a,gida
Mairo tashi , tashige daki tana magana ciki,ciki hjy tace ja,ira fito waje mana ki fada inkin isa,,,,
Hjy mama da takaici duk ya ci ta azuciyan ta,,,ko magana bata samu yi, ba don dama bataso azo da hjy tsohuwa ba wanan tafiyan
Ta,sone su zo su, kadai da ita da Alhaji da yan matan da take riko, kawai
Saiga hjy tsohuwa ta tubure masu akan sai tazo ta ga dan lelenta Ahmad,,,
Kuma duk ta gane nufin hjyn waidon kada suzo su cinye ma Ahmad kudin shi,,,
Tunda anki bari mamanshi tazo da yan uwan shi, shine kulun korafin hjy tsohuwa,,
,,,,,
Nasamu sauki sosai don inka ganni bazakace nice mai rashin kafiyan ba,,
Saboda duk yadda ake kula da mutum nasamu kula daga wayan nan mutanen kirkin masu arziki da sanin ya kamata,,,
Sun maidani tankar yar uwan su ta jini,,,,,,
Ashe bell din company da sherrifudeen din mu ke aiki su ne zasu biya duk kudin da aka caje ni a asibitin,,,,,,
Lokacin da za sallamana yayi ,
Aka sallamay ni nadawo gida,,,
Hatta Alhaji lawal zannah yayi farin ciki da dawowana, saboda ya nuna muna farin cikin shi fili da dawo na,,,,,
Hajiya tsohuwa taimin fadan cewa in kula da lafiyan jikina in,daina shan zaki tunda gashi saboda zakin da mukasha har saida nayi ciwon ciki kamar zan rasa raina,,
Acikin zuciyar mu nida Rugaiyya muka gane cewa sheriff din mu bai fada masu ko may yasamay ni ba har nai ciwo, watau ya boye min sirina,,,,,,
Gefen dayake na,kalla nakoyi sa,a muka hada ido dashi cikin kunya da alamar ko in kula anashi bangaren kowan mu ya,kauda idon shi ga,dan uwa,,,,
Washe gari da safe jinin ya tsaya min banga komai,tun da,daren har zuwa, da safe yau,,,,,
Nasamu Rugaiyya a kitchen tana aikin abin karyawan mu na,fada mata,
Tadan yi murmushi ta dafani tace kwana uku ke nan zaki dinga yi fadima,
Aiko kinyi sa,a,,,,
Taimin bayanin yadda zan tsarkake kaina bayan nagama jini,,
Mun shirya komai duk kayan mu anyi parking,
zamu koma makka zuwa marance yau insha Allah
Dama rashin lafiya na yasa suka kai har wanan lokacin,basu koma ba,,,,,
Hjy tsohuwa tace min sai na kaita tayi ziyarar ban kwana a Rauda,,
Cikin shirin mu nida ita muka fito don mu samu motar da zata kai mu massalacin,,,,,
Akofar gidan namu muka hadu da sheriff din mu Ahmad ,
Da baban shi Alhaji lawal da hjy mama,
Ido suka bimu dashi almar tanbaya ina zamu a fuskan su,,tunda sun san cewa yau za,a wuce,,
Hjy tafada masu zan kaita ziyara ne kafin mutafi tana son tayi ziyarar bankwana a Rauda,
Wani irin mugun kallo sheriff din mu yai min saida na tsargu da wanan kallon
Kayan dake hannushi yamiko min alamar in kai mai ciki,gida,,
Lokacin da nazo ansan kayan sai ya sausauta, muryan shi,,
Yake ce min cikin larabci nida banda tsarki shiga massalaci shine zan bi hjy zuwa massalaci,
Saida naji kamar in,dauke wuta saboda kunya,,,
Akunyace idona akasa nace mai nayi tsarki yau insha Allah don har nayi sallah asubah,,,
Cikin rashin yadda yasa yashiga ciki don ya tambayi Rugaiyya,,,,,
🐎 ZEEE MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
[10/4, 14:14] +234 703 602 1388: ✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
3⃣7⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS
MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Cikakkiyar nutsuwa da wadatar Ruhi ya tabbata ga mutumin da tunanen laifukansa ya hana shi hangen laifin wani,,,,,
Masoya na asali ko yaushe Maman Nasiba, Mamam Ayman, Sahura Ismaeel ,Anty Batu,ul, sister ,Zainab Ibrahim ,Maman yahy musa ,Anty Hadiza, Ibrahim, maman Rufaida,Anty mariya sb da Anty hafsat yusuf
Fatan Alheri gare ku da karewa lfy da duniya,,, tare da duk sauran yan huguma group👏👏👏👏
Almost true life stor
Allah yadawo da mu makkah lafiya, sai dai tafiyan marance, mukaiyi sai,cikin dare muka iso garin lokacin duhu yayi sosai,
Saboda tafiyan na marance ne kuma ba gudu mu,kekayi,ba, tafiya ce ta hankali kwance,,,,
Saboda haka agidan sheriff din mu muka sauka da muka iso, dole, a nan zamu kwana da su,,,,
Sam ban so hakan ba na so a,ce muntafi gidan kodan inga hajiyan mu,, wace na bari ba lafiya,,,
Dakin hjy tsohuwa muka kwana kamar yadda ta bukata,
,tsohuwa mai albarka ga sanin darajan dan adam,,,