Sashe 85
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Suna fita dakin na durkushe inda nake tsaye na fara wani irin kuka mai tsuma zuciya ni kadai a daki babu mai lalashina,
Ji nayi andafa nadago kaina a hankali don inga ko waye,
Maman Umar ce ta shigo dakin
Ta tasheni a hankali ta jamin hannu zuwa bakin gado ta, zaunar da ni,
Ita ma din dai samun wuri tayi gefen gado ta zauna a hankali,
Tace min fadima duk da kina boye min matsalar da ki,ke ciki,
A, gaskiya ni bazan iya sa ido ingan ki a cikin wanan hali ba,
Kifada min may ke faruwa ne don in san ta inda zamu bullowa lamarin,
Saidai kafin kice min komai yanzu haka salimat tana hanyan zuwa
Idan tazo dole ne muji abinda ke faruwa dake,
Salimat ce tashigo don yiwa UMMI sannu da zuwa acewar ta,
Wanda ko azahiri ba haka zancen yake ba, maman umar ce ta bukaci da tazo,
Ganin da nai mata acikin shirinta yasa nagane cewa anan zata kwana ke nan,
Batai min magana ba a lokacin munyi hira sosai da su Amal har wani lokaci,
Mu kayi, shirin barci, sai a lokacin maman umar tashigo dakin itama,
Saboda mun san cewa a lokacin kowa na gidan yai barci,
Salimat ce ta fara matsamin akan lalai sai na fada masu halin da nake ciki
Saboda banda wanda ya wuce su a halin yanzu,
Dafarko na rasa taya,ya zan fada masu cewa wai, ni fadima ina dauke da cikin da ban tantace kowaye uban shi ba har yanzu,
Shin cikin dashe ne ko kuwa cikin sheriff ne, da yake ikirarin shi uban ciki,
Kaina na sada kasa saboda na rasa ta hanyar da zan fara zancen nawa,
Sai da takara kwantar min da hankalina ne
Na labarta masu komai tunda ga farkon zancen da aziza ta yaudare ni har zuwa dashen cikin ta kaini aimin,,
Da kuma abinda sheriff yafada min da mukaje asibiti,
Lokacin ne na fashe da wani irin kuka na ban tausayi,
Suma dai din kukan sukeyi,
Cikin kukan ne nake cewa may zance wa mahaifiya idan Allah yayi komawa na gida,
Nakara sa wani kukan kuma,
Maman Umar ce ta dan dakatar da mu daga sharban hawayen da mukeyi,
Tace min fadima ba karya sheriff yafada ba,nikaina nasan cewa kina da auren shi, akanki da dadewa
Da sauri nadago kaina ina kallon ta cikin mamaki,
Saboda haka maganar shi abin dubawa ne ,
Sanin halin sheriff da mukayi shi zai sa mu kara gaskanta da maganar shi,,
Saida salimat tadan dade tana nazari sai take cewa,
Inko hakane gaskiya Fadima kin yi sa,a arayuwar ki
Saboda kowace mace na kokarin ace ta mallaki miji irin Sheriff Ahmad,
Mutum mai tausayi da sanin addinishi ga taimakon na kasa da shi,
Kawai yanzu sai mu jira kamar yadda kikace yace zai dauki mataki akan aziza macuciya,
Wacce taso ta yaudari yar marainiyar Allah, saboda son kai da iya ha,incin tallakawa, ko na kasa gare su,
Haka Salimat da maman Umar sukaita lalashi na har saida suka ga nadan samu na tsuwa,
Salimat ta roke ni akan in kwantar wa kaina da hankali in ba sheriff hadin kai ta yadda zai samu yaci nasara akan azizan,
Naji dadi kasan cewa tare da su yau don ko ba komai na samu, dan natsu ga irin nauyin da zuciya na yai min duk cikin kwana kin nan
Ranan haka muka kwana muna hiran mu suna kara bani shawara akan in daure da kaddaran da yasamay ni,
Sai kusan asuba muka dan samu muka dan ritsa idon mu, bada wani dade wa ba muka ji kiran sallah ya karade ko ina,
Da safe saida salimat ta daidaici kowa na falo wurin yin break fast tasa na yin kwaliya cikin wani super wax mai ruwan green da dan adon flower yellow,
Cikin kayan sallah da ummi ke aiko muna dasune daga Nigeria ,
Dinkin ya matse ni cib,cib duk da ban iya daura dan kwalin atamfaba yau nadan kokarta, na dana wa kaina,
Kurciya na fito da kyau duk wanda ya kalle ni yasan cewa sweet seventeen ce ni,
Duk da ban son kamshi saida salimat tasa na daure nadan murza,
Tare muka fito falon da ita ina dauke da baby As,ma,u, a hannu na,
Fitowar namu yasa kowa kallon kofar dakin namu,
Tunda na tunkaro kofar idon sheriff ke akaina, itako Aziza tana min wani kallon jin dadi da farnciki hakarta ya fara cin ma ruwa,
Mai makon mu zauna asaman dinning table din sai muka zarce inda ummi take zaune saman wani carpet,
Aziza tace wa maman Umar ta dibar muna abinci ta kai muna,
Ina kallon miji da matar cikin su na rasa wanda yafi jin dadi gani na ahakan, yau,
Amal ce ta ce kai fadima waiko kece kuwa kodai gizo idona ke yi min
Salim yace gaskiya fadima nima dai ban fahinci ko may sirin ba fa,
Wani iri naji azuciya na saidai kawai nadan basar da zancen da yin murmushi kawai,
A, gaskiya babu yadda za,ayi in iya cin abincin nan da maman Umar ta aje min,
Spoon din nadauka, narike kawai na, kama wasa dashi, ,,
Ummuce tace min inci koda kadan ne,.
Duk yadda naso in daure inci nakasa,
Ikon Allah to may kike so kici yanzu ko haka kike son ki zauna da yunwa aciki,
Saida nadan marairaice murya nace UMMI ice cream zan sha,
Nan kowa yasa ko min ido, da caaaa akaina,
Saida naji wani dan nauyi,
Kafin ummi tai magana sheriff ya riga kowa yace baki da tausayi ne fatima,
Ki tausaya wakanki mana, tunda safen nan abu mai sanyi haka,
Hindu tai shiru cikin zuciyar ta tana tunane kodai sheriff yasani ne,
Amma ai da yasani da yai magana indai wanan mai kawo wa mutun Allah kusa ne,
Aziza ta ce ,a,a ha kawai idan ra,ayinta kenan dan Allah kubarta ta sha abinta ai ra,ayi ko,,.
Fruits maman umar takawo min cike da plate, ta aje min aiki na fara sha kamar hauka dama wani irin yunwa nakeji, sosai,
Plate din da nasha fruit na dauka da niyar zuwa kitchen in kaiwa maman Umar,
Daidai dan dogon corridor da zai kaika kitchen din naji an jawo ni da karfi,
Nadauka faduwa zanyi a lokacin sai naji na fada ajikin mutun,
Kamshin turaren shi yasa nagane sheriff ne,
Tsintar kaina nayi da kara noke kaina sama kirjin shi
Saboda dadin kamshin turaren shi dana shaka,
Da mamaki yakara matse ni cikin jikin shi, maimakon in zuke saina dan kara shigewa,
Hindu ce tagan mu acikin wanan yanayin, ta window dakin da take ciki,
Kara ware idon ta tayi don ta kara gaskanta idon ta ,
Tabbas nice da Ahmad zuwa tayi don takira Aziza tazo ta ganewa idonta,
Abinda tagani, don bazata iya fada mata da baki ba ,
Saboda irin son da Aziza takeyiwa Ahmad, idan batagani da idon taba bazata gaskanta taba,,
Daukana yayi cak daga wurin zuwa ta cikin garaje din motar ta inda ba mai iya ganin mu,
Saida na shaki mai isata na dan jaye jikina da sauri,
Sai a lokacin naji wani irin mugun kunya har ban iya daga idona don kunya,
Cikin dan kashe murya yace min fadima don Allah ki daina shan kayan sanyi pls kada ku samu matsala, keda baby na,
Sai alokacin na tuna rashin kunyar danayi yanzu,
Cikin kunya nadaga mai kai alamar naji,
Hindu na tajan hannun aziza zuwa wurin window suna laikawa tana fadin kidiba kiga ikon Allah da kanki,,,
Bakowa wurin wayau sai dogon corridor kawai suke hange,
Wai Hindu may kika gani ne haka ke jana, kamar wata rakuma,
Hmmm ba zaki gane ba idan nafada maki, tunda baki gani ba balle ki gaskanta, da idon ki,,
Fadamin may kika gani ne wai tadan gyara tace Ahmad dinki da wanan yarinya mai kayan cikin ki ya rungumay ta
Dariya tasa mata tace af ai saikiyi indai Ahmad ne haka yake ji da yan uwan shi ,
Aishiyasa kikaga na daure ina son in kamo shi da kyau,
Kallon mamaki Hindu kemata na rashin gane gaskiyan da tagani,
Ji nayi andafa nadago kaina a hankali don inga ko waye,
Maman Umar ce ta shigo dakin
Ta tasheni a hankali ta jamin hannu zuwa bakin gado ta, zaunar da ni,
Ita ma din dai samun wuri tayi gefen gado ta zauna a hankali,
Tace min fadima duk da kina boye min matsalar da ki,ke ciki,
A, gaskiya ni bazan iya sa ido ingan ki a cikin wanan hali ba,
Kifada min may ke faruwa ne don in san ta inda zamu bullowa lamarin,
Saidai kafin kice min komai yanzu haka salimat tana hanyan zuwa
Idan tazo dole ne muji abinda ke faruwa dake,
Salimat ce tashigo don yiwa UMMI sannu da zuwa acewar ta,
Wanda ko azahiri ba haka zancen yake ba, maman umar ce ta bukaci da tazo,
Ganin da nai mata acikin shirinta yasa nagane cewa anan zata kwana ke nan,
Batai min magana ba a lokacin munyi hira sosai da su Amal har wani lokaci,
Mu kayi, shirin barci, sai a lokacin maman umar tashigo dakin itama,
Saboda mun san cewa a lokacin kowa na gidan yai barci,
Salimat ce ta fara matsamin akan lalai sai na fada masu halin da nake ciki
Saboda banda wanda ya wuce su a halin yanzu,
Dafarko na rasa taya,ya zan fada masu cewa wai, ni fadima ina dauke da cikin da ban tantace kowaye uban shi ba har yanzu,
Shin cikin dashe ne ko kuwa cikin sheriff ne, da yake ikirarin shi uban ciki,
Kaina na sada kasa saboda na rasa ta hanyar da zan fara zancen nawa,
Sai da takara kwantar min da hankalina ne
Na labarta masu komai tunda ga farkon zancen da aziza ta yaudare ni har zuwa dashen cikin ta kaini aimin,,
Da kuma abinda sheriff yafada min da mukaje asibiti,
Lokacin ne na fashe da wani irin kuka na ban tausayi,
Suma dai din kukan sukeyi,
Cikin kukan ne nake cewa may zance wa mahaifiya idan Allah yayi komawa na gida,
Nakara sa wani kukan kuma,
Maman Umar ce ta dan dakatar da mu daga sharban hawayen da mukeyi,
Tace min fadima ba karya sheriff yafada ba,nikaina nasan cewa kina da auren shi, akanki da dadewa
Da sauri nadago kaina ina kallon ta cikin mamaki,
Saboda haka maganar shi abin dubawa ne ,
Sanin halin sheriff da mukayi shi zai sa mu kara gaskanta da maganar shi,,
Saida salimat tadan dade tana nazari sai take cewa,
Inko hakane gaskiya Fadima kin yi sa,a arayuwar ki
Saboda kowace mace na kokarin ace ta mallaki miji irin Sheriff Ahmad,
Mutum mai tausayi da sanin addinishi ga taimakon na kasa da shi,
Kawai yanzu sai mu jira kamar yadda kikace yace zai dauki mataki akan aziza macuciya,
Wacce taso ta yaudari yar marainiyar Allah, saboda son kai da iya ha,incin tallakawa, ko na kasa gare su,
Haka Salimat da maman Umar sukaita lalashi na har saida suka ga nadan samu na tsuwa,
Salimat ta roke ni akan in kwantar wa kaina da hankali in ba sheriff hadin kai ta yadda zai samu yaci nasara akan azizan,
Naji dadi kasan cewa tare da su yau don ko ba komai na samu, dan natsu ga irin nauyin da zuciya na yai min duk cikin kwana kin nan
Ranan haka muka kwana muna hiran mu suna kara bani shawara akan in daure da kaddaran da yasamay ni,
Sai kusan asuba muka dan samu muka dan ritsa idon mu, bada wani dade wa ba muka ji kiran sallah ya karade ko ina,
Da safe saida salimat ta daidaici kowa na falo wurin yin break fast tasa na yin kwaliya cikin wani super wax mai ruwan green da dan adon flower yellow,
Cikin kayan sallah da ummi ke aiko muna dasune daga Nigeria ,
Dinkin ya matse ni cib,cib duk da ban iya daura dan kwalin atamfaba yau nadan kokarta, na dana wa kaina,
Kurciya na fito da kyau duk wanda ya kalle ni yasan cewa sweet seventeen ce ni,
Duk da ban son kamshi saida salimat tasa na daure nadan murza,
Tare muka fito falon da ita ina dauke da baby As,ma,u, a hannu na,
Fitowar namu yasa kowa kallon kofar dakin namu,
Tunda na tunkaro kofar idon sheriff ke akaina, itako Aziza tana min wani kallon jin dadi da farnciki hakarta ya fara cin ma ruwa,
Mai makon mu zauna asaman dinning table din sai muka zarce inda ummi take zaune saman wani carpet,
Aziza tace wa maman Umar ta dibar muna abinci ta kai muna,
Ina kallon miji da matar cikin su na rasa wanda yafi jin dadi gani na ahakan, yau,
Amal ce ta ce kai fadima waiko kece kuwa kodai gizo idona ke yi min
Salim yace gaskiya fadima nima dai ban fahinci ko may sirin ba fa,
Wani iri naji azuciya na saidai kawai nadan basar da zancen da yin murmushi kawai,
A, gaskiya babu yadda za,ayi in iya cin abincin nan da maman Umar ta aje min,
Spoon din nadauka, narike kawai na, kama wasa dashi, ,,
Ummuce tace min inci koda kadan ne,.
Duk yadda naso in daure inci nakasa,
Ikon Allah to may kike so kici yanzu ko haka kike son ki zauna da yunwa aciki,
Saida nadan marairaice murya nace UMMI ice cream zan sha,
Nan kowa yasa ko min ido, da caaaa akaina,
Saida naji wani dan nauyi,
Kafin ummi tai magana sheriff ya riga kowa yace baki da tausayi ne fatima,
Ki tausaya wakanki mana, tunda safen nan abu mai sanyi haka,
Hindu tai shiru cikin zuciyar ta tana tunane kodai sheriff yasani ne,
Amma ai da yasani da yai magana indai wanan mai kawo wa mutun Allah kusa ne,
Aziza ta ce ,a,a ha kawai idan ra,ayinta kenan dan Allah kubarta ta sha abinta ai ra,ayi ko,,.
Fruits maman umar takawo min cike da plate, ta aje min aiki na fara sha kamar hauka dama wani irin yunwa nakeji, sosai,
Plate din da nasha fruit na dauka da niyar zuwa kitchen in kaiwa maman Umar,
Daidai dan dogon corridor da zai kaika kitchen din naji an jawo ni da karfi,
Nadauka faduwa zanyi a lokacin sai naji na fada ajikin mutun,
Kamshin turaren shi yasa nagane sheriff ne,
Tsintar kaina nayi da kara noke kaina sama kirjin shi
Saboda dadin kamshin turaren shi dana shaka,
Da mamaki yakara matse ni cikin jikin shi, maimakon in zuke saina dan kara shigewa,
Hindu ce tagan mu acikin wanan yanayin, ta window dakin da take ciki,
Kara ware idon ta tayi don ta kara gaskanta idon ta ,
Tabbas nice da Ahmad zuwa tayi don takira Aziza tazo ta ganewa idonta,
Abinda tagani, don bazata iya fada mata da baki ba ,
Saboda irin son da Aziza takeyiwa Ahmad, idan batagani da idon taba bazata gaskanta taba,,
Daukana yayi cak daga wurin zuwa ta cikin garaje din motar ta inda ba mai iya ganin mu,
Saida na shaki mai isata na dan jaye jikina da sauri,
Sai a lokacin naji wani irin mugun kunya har ban iya daga idona don kunya,
Cikin dan kashe murya yace min fadima don Allah ki daina shan kayan sanyi pls kada ku samu matsala, keda baby na,
Sai alokacin na tuna rashin kunyar danayi yanzu,
Cikin kunya nadaga mai kai alamar naji,
Hindu na tajan hannun aziza zuwa wurin window suna laikawa tana fadin kidiba kiga ikon Allah da kanki,,,
Bakowa wurin wayau sai dogon corridor kawai suke hange,
Wai Hindu may kika gani ne haka ke jana, kamar wata rakuma,
Hmmm ba zaki gane ba idan nafada maki, tunda baki gani ba balle ki gaskanta, da idon ki,,
Fadamin may kika gani ne wai tadan gyara tace Ahmad dinki da wanan yarinya mai kayan cikin ki ya rungumay ta
Dariya tasa mata tace af ai saikiyi indai Ahmad ne haka yake ji da yan uwan shi ,
Aishiyasa kikaga na daure ina son in kamo shi da kyau,
Kallon mamaki Hindu kemata na rashin gane gaskiyan da tagani,