Sashe 65
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Balaifi yanzu na sake jikina sosai nadaina dar,dar din da nakeyi akan maganar Alin kulun kamar kara girma nakeyi,
Don yanzu na zama babban mace nayi wani irin hip, irin na mata masu cikakkiyar kira,
Fatan na yayi man wani dan lub lub tamkar irin na larabawan Pakistan
Kyau na da kamala na sun baiyyana sosai, dakaganin ni saikayi sha,awar kakara kallo na,
Ko tafiyana yasake yanzu ga suturu na alfarma ana sayo mun duk kasar da sheriff yaje aiki zai kwaso muna kayan da matan kasan kesawa na alfarma,
Amal takan min sheri tace wai fadima may sirin wanan canjin naki ne, sainake ce mata ai itace za,a tambaya
Saboda ni gani nakeyi tafini haduwa sosai,,,,itama din tasan cewa nafita haduwa shiyasa bata yarda, idan nace nafita haduwa,
Salimat tadan ji sauki yanzu mukan fita jefi,jefi zuwa makaranta tare da ita, saidai ba kulun ba
Yau ma hakane munyi jiran salim ya zo da mota yadauke, mu a school jin shi shiru da mukayi yasa muka dan fara ta,takowa da kafa,
Dan dogon tsaki Amal taja tace ban san may yasa Salim yake muna haka ba yanzu,
Ni gaskiya da ace mata suna jan mota a kasan nan walahi da sai ince yayan mu yasaya muna wata motar
Mufita harkan jiran salim ko yau saiya gama bata muna lokaci, tadan kara jan guntu tsuki,
Dariya maganar ta tabani nace aiko Salim yana iya kokarin shi damu yaudai ne akadan samu akasi,
Sanan kuma kinsan cewa babu yadda za,ayi yan saudiya su yarda da tukin motar mata akasar su,
Saboda tunkin motar mace yana cikin gurbatar tarbiyan diya mace,
Kinga ashe su ko bazasu taba yarda abada wanan dokar akasar su,
Duk wani abinda zai kawo masu lalacewan matasa da gurbatar addini bazasu taba yarda dashi ba,
Ba muyi wani dan nisa da makarantar ba sosai sai mukaga an park muna wata mota fara sol da ita har farin ta yana cin ido,
Duk inda mota takai da kyau wanan motar takai can,
Amal ce gefen da motar tadan tsaya sai salimat na tsakiyan mu nice agefen karashe,
Nacikin motar yadan zuke glass din motar baki balarabe ne daganin shi matashine saidai ba yaro bane kwarai,, salama yafara muna,
Da larabci yake magana yace muna may yasa muke tafiya cikin rana haka,
Muzo mu shiga ya sauke mu gida, mufada mai inda zamu
Sukan duk sai naga alamar tsoro a fuskan su saboda gani sukeyi zai cuta muna na
Kallo guda nai mai daga yanayin shigar shi har maganan shi sai nagane cewa saboda Allah ne zai taimaka muna,
Amal na bude ma gaban motan nida salimat muka shiga baya,
Basuyi min wani mussu ba duk muka shige ina mai kwatance kawai sai ya gane layin mu ,
Tundaga nan bai kara ko kallon gefen mu ba,
Muna shiru mukayi cikin natsuwa har muka isa gidan mu,
Naimai godiya nafito har zan shige sai yake ce min dan Allah mukama mutuncin mu badadi agan mu asaman hanya haka muna tafiya da kafa,
Godiya nakarayi mai muka shige abin mu cikin gida,
A falo sukai min ca waidaga ganin mutun sai kawai insa su fada motar shi, ni bani ganin komotar shi abin kallo ne,
Daga yau idan zan shigane inshiga ni daya,
Dariya duk suka bani don sai yanzu nagane nufin su,
Saida na samu wuri nadan zauna sanan nadan kalli Amal nace mata
Kinsan abinda yasa ya taimake mu tace a,a nace mata saboda tafiyan da mukeyi dakafa maza na ganin mu wanda hakan baidace ba ,
Wani wanda baida tsoron Allah zai iya shiga wani hali mara kyau idan yagan mu da kafa,
Mace abu ce maidaraja da kima ba abin wasa bace,
Saida na kalle shi tsab nagane cewa ba bu yaudara kishin addini ne kawai yasa yataimaka muna,
Sai alokacin naji sundayi ajiyar zuciya nace mata ai tana ganin shi tasan cewa badan karamin gida ba ne
Tsatsan addin ne kawai azuciyar shi,
Tundaga wanan rana bamu kara yarda mun tako da kafa ba,
Tafiyan mu da kafa shine zuwa masallaci kawai,
Salimat cikin ta yanata kara girma saidai tadan rage yawan alolayin ciki yanzu
Kwadai kawai take so na abu mai sanyi, koda yaushe,
Zaune take ta ta faman shan ice cream roba roba ta aje agabanta,
Dakatar da karatun da nakeyi nayi na tsaya kallon ta,
Ina mamaki yadda take shan ice cream haka a yini batare da yafita ranta ba,
Dan cikin nata yadan taso sama Allah ya taimake ta rigunan,ta kusan duk dogaye ne in bashi ba daduk basu daukanta,
Maman Umar ta kawo mata wani dan ruwan shayi mai suna azahab lai, green tea ne kusan matan larabawa idan suna da ciki shi suke yawan sha, don yana rage ma mace yawan zaki da sanyi
Yanasa baby kuzari tun a cikin ciki, sai ciki yakai kaman wata biyar ko shidda ake shan wanan ganyen shayin,
Kusan duk wani green tea yana ma mace mai ciki wanan taimakon,
Zama tayi da cup din tea din a hannun ta don ta tabbatar da cewa tasha tea din
Saboda ralura cewa bata son shan shayin saidai ice cream kawai komai dare zata fito falo ta zauna tasha sanan ta kwanta,
Robobin ice cream din na,kwashe gefe guda na ce mata sai tagama shan ruwan shayin sanan inbata abinta,
Tadan jingina da bango tace min baki ganewa ne Fadima,
Bawai bani son shayin bane walahi wani irin suya nake jin zuciyana yake min shiyasa kikaga ina son insha ice cream din koda yaushe,
Amal tafado dakin ta iske muna wanan rikicin da Salimat,
Tace ma salimat gaskiya tasan cewa mu nan duk bamu san komai gamay da ciki ba,
Amma tunda maman Umar ta ce mata tadinga sha zai taimaka mata dan Allah tafake da shan shi kada azo asamu wani matsala, nan gaba,
Salimat tasa hannu ta karbi cup din shayin ta kurbe shi gaba daya,
Daga inda nake zaune naga tana ya mutsa fuska sai tabani dariya
Duka takai min tace min ai ita ma watarana zata ramane,
Kafin inbata ansa sai wayana yashiga ruri alamar kira ya shigo min
Alin babba ne, tashi nayi niyar yi inda fita daga waje don kada su damay ni da hayaniya
Amal ce tadan harare ni cimin wasa tace min wazan gudu mawa cikin su,
Dadariya nabar dakin falo na koma muna waya inata dan dariya na,
Sam banji alamar mutun ba saidai kaiwa kamshin da ya mamaye min hanci na tako ina
Ahankali na bude idona sai ko nai arba da sheriff tare da salim tsaye a tsakitan falon namu,,,,,,
🐎ZEEE MAKAWA🐎✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
6⃣3⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
&
AMINCI WRITERS ASSOCIATION GROUP
Almost true life story
Hannu shi ya miko min alamar in,bashi waya na,
Wani iri naji a,raina don da kamar kada in bashi sai wata zuciya tace min kada shedan ya rude ki,
Mika mai wayan kurun duk abinda zaiyi ki gani kiji yafi ki,mai taurin kai don sheriff yafi karfin haka gare ki,
Cikin sanyin jiki na mika mai wayan jiki ba kwari nayi niyar tashi inbar wurin
Alamar inzauna inda nake yai min shima gefe guda yasamu ya zauna ran shi bace,
Kashe wayan yayi yadibi noban wanda nake magana dashi ,
Idon shi ya nuna mai cewa Alin ne, zuciyar shi ji yayi kamar Alin na kusa yau yagane kuren shi,,,
Cikin wata irin murya yace fatima, may yasa wai bazaki min kyakkyawan fahinta ba,
Wallahi da za ace min kece ke wanan halin batare da nagani da ido na ba bazan taba yarda ba,
Kifahince ni fatima bada wani manufa nakafa maku wanan dokar ba sai don kwakwarar hujan dake gare ni akan ku,
Duk kan ku kuna da tabaibayi akan ku wanda yin hakan agare ku babban ilace agareku ,kuna da bambanci mai yawa da da, da yanzu, try to understand me,
Mace mai shekaru irin naku suna bukatar kulawa da sa,ido akan duk wani motsi nasu, don gudun fada ma halaka,,,
Wanan da bi,ar bataku bace, na san koke ba lafin ki bane nasan kowaye Alin nakuma san sherin shi, fiye da kowa,
So don haka ina rokonki fatima daga yau kada kikara barin sherin Alin yayi tasiri azuciyar ki , wanda yin tasirin zai iya ilatar maki da rayuwan ki , agaba,
Kaina dukar ina kallon kasan falon sai kawai na ji kunyar kaina da kaina, da har na bari shedan da Alin yayi nasara akaina kan kin umurni da kuma dokan da sheriff yasa muna, tun farko,
Saidai kuma naji sam yananu baya zargina, don haka zargin da naje tunanen yake min yawanke araina tas
Tabbas sheriff da zuciya daya yadaukeni har cikin ran,shi
Don gashi ya fada min gaskiya kamar yadda zan iya fada ma Amal ,
Yakuma rikeni kamar yadda yake rikon ita Amal din,
Ina fatan zaki fahinci kalamai na da kyakkyawan manufa fatima,,
Cikin sauri na gyada mai kai na alamar eh nafahinta din,
Idona da yacika taf da hawaye dama jira kawai sukeyi su zubo suka samu hanyar silalowa, daga idon zuwa saman fuska na,
Da kyat nadan iya bude bakina nace ma,sheriff dan Allah yayi hakkuri insha Allah ban kara tsallake dokan shi,
Murmushi yayi mainu alamar dacin rai, yadan gyara zaman shi yace nasan ki fatima nasan halikin wanan aikin bayinki bane aikin Alin ne kuma zanyi maganin shi don yasan halina fiye da kowa
Don yanzu na zama babban mace nayi wani irin hip, irin na mata masu cikakkiyar kira,
Fatan na yayi man wani dan lub lub tamkar irin na larabawan Pakistan
Kyau na da kamala na sun baiyyana sosai, dakaganin ni saikayi sha,awar kakara kallo na,
Ko tafiyana yasake yanzu ga suturu na alfarma ana sayo mun duk kasar da sheriff yaje aiki zai kwaso muna kayan da matan kasan kesawa na alfarma,
Amal takan min sheri tace wai fadima may sirin wanan canjin naki ne, sainake ce mata ai itace za,a tambaya
Saboda ni gani nakeyi tafini haduwa sosai,,,,itama din tasan cewa nafita haduwa shiyasa bata yarda, idan nace nafita haduwa,
Salimat tadan ji sauki yanzu mukan fita jefi,jefi zuwa makaranta tare da ita, saidai ba kulun ba
Yau ma hakane munyi jiran salim ya zo da mota yadauke, mu a school jin shi shiru da mukayi yasa muka dan fara ta,takowa da kafa,
Dan dogon tsaki Amal taja tace ban san may yasa Salim yake muna haka ba yanzu,
Ni gaskiya da ace mata suna jan mota a kasan nan walahi da sai ince yayan mu yasaya muna wata motar
Mufita harkan jiran salim ko yau saiya gama bata muna lokaci, tadan kara jan guntu tsuki,
Dariya maganar ta tabani nace aiko Salim yana iya kokarin shi damu yaudai ne akadan samu akasi,
Sanan kuma kinsan cewa babu yadda za,ayi yan saudiya su yarda da tukin motar mata akasar su,
Saboda tunkin motar mace yana cikin gurbatar tarbiyan diya mace,
Kinga ashe su ko bazasu taba yarda abada wanan dokar akasar su,
Duk wani abinda zai kawo masu lalacewan matasa da gurbatar addini bazasu taba yarda dashi ba,
Ba muyi wani dan nisa da makarantar ba sosai sai mukaga an park muna wata mota fara sol da ita har farin ta yana cin ido,
Duk inda mota takai da kyau wanan motar takai can,
Amal ce gefen da motar tadan tsaya sai salimat na tsakiyan mu nice agefen karashe,
Nacikin motar yadan zuke glass din motar baki balarabe ne daganin shi matashine saidai ba yaro bane kwarai,, salama yafara muna,
Da larabci yake magana yace muna may yasa muke tafiya cikin rana haka,
Muzo mu shiga ya sauke mu gida, mufada mai inda zamu
Sukan duk sai naga alamar tsoro a fuskan su saboda gani sukeyi zai cuta muna na
Kallo guda nai mai daga yanayin shigar shi har maganan shi sai nagane cewa saboda Allah ne zai taimaka muna,
Amal na bude ma gaban motan nida salimat muka shiga baya,
Basuyi min wani mussu ba duk muka shige ina mai kwatance kawai sai ya gane layin mu ,
Tundaga nan bai kara ko kallon gefen mu ba,
Muna shiru mukayi cikin natsuwa har muka isa gidan mu,
Naimai godiya nafito har zan shige sai yake ce min dan Allah mukama mutuncin mu badadi agan mu asaman hanya haka muna tafiya da kafa,
Godiya nakarayi mai muka shige abin mu cikin gida,
A falo sukai min ca waidaga ganin mutun sai kawai insa su fada motar shi, ni bani ganin komotar shi abin kallo ne,
Daga yau idan zan shigane inshiga ni daya,
Dariya duk suka bani don sai yanzu nagane nufin su,
Saida na samu wuri nadan zauna sanan nadan kalli Amal nace mata
Kinsan abinda yasa ya taimake mu tace a,a nace mata saboda tafiyan da mukeyi dakafa maza na ganin mu wanda hakan baidace ba ,
Wani wanda baida tsoron Allah zai iya shiga wani hali mara kyau idan yagan mu da kafa,
Mace abu ce maidaraja da kima ba abin wasa bace,
Saida na kalle shi tsab nagane cewa ba bu yaudara kishin addini ne kawai yasa yataimaka muna,
Sai alokacin naji sundayi ajiyar zuciya nace mata ai tana ganin shi tasan cewa badan karamin gida ba ne
Tsatsan addin ne kawai azuciyar shi,
Tundaga wanan rana bamu kara yarda mun tako da kafa ba,
Tafiyan mu da kafa shine zuwa masallaci kawai,
Salimat cikin ta yanata kara girma saidai tadan rage yawan alolayin ciki yanzu
Kwadai kawai take so na abu mai sanyi, koda yaushe,
Zaune take ta ta faman shan ice cream roba roba ta aje agabanta,
Dakatar da karatun da nakeyi nayi na tsaya kallon ta,
Ina mamaki yadda take shan ice cream haka a yini batare da yafita ranta ba,
Dan cikin nata yadan taso sama Allah ya taimake ta rigunan,ta kusan duk dogaye ne in bashi ba daduk basu daukanta,
Maman Umar ta kawo mata wani dan ruwan shayi mai suna azahab lai, green tea ne kusan matan larabawa idan suna da ciki shi suke yawan sha, don yana rage ma mace yawan zaki da sanyi
Yanasa baby kuzari tun a cikin ciki, sai ciki yakai kaman wata biyar ko shidda ake shan wanan ganyen shayin,
Kusan duk wani green tea yana ma mace mai ciki wanan taimakon,
Zama tayi da cup din tea din a hannun ta don ta tabbatar da cewa tasha tea din
Saboda ralura cewa bata son shan shayin saidai ice cream kawai komai dare zata fito falo ta zauna tasha sanan ta kwanta,
Robobin ice cream din na,kwashe gefe guda na ce mata sai tagama shan ruwan shayin sanan inbata abinta,
Tadan jingina da bango tace min baki ganewa ne Fadima,
Bawai bani son shayin bane walahi wani irin suya nake jin zuciyana yake min shiyasa kikaga ina son insha ice cream din koda yaushe,
Amal tafado dakin ta iske muna wanan rikicin da Salimat,
Tace ma salimat gaskiya tasan cewa mu nan duk bamu san komai gamay da ciki ba,
Amma tunda maman Umar ta ce mata tadinga sha zai taimaka mata dan Allah tafake da shan shi kada azo asamu wani matsala, nan gaba,
Salimat tasa hannu ta karbi cup din shayin ta kurbe shi gaba daya,
Daga inda nake zaune naga tana ya mutsa fuska sai tabani dariya
Duka takai min tace min ai ita ma watarana zata ramane,
Kafin inbata ansa sai wayana yashiga ruri alamar kira ya shigo min
Alin babba ne, tashi nayi niyar yi inda fita daga waje don kada su damay ni da hayaniya
Amal ce tadan harare ni cimin wasa tace min wazan gudu mawa cikin su,
Dadariya nabar dakin falo na koma muna waya inata dan dariya na,
Sam banji alamar mutun ba saidai kaiwa kamshin da ya mamaye min hanci na tako ina
Ahankali na bude idona sai ko nai arba da sheriff tare da salim tsaye a tsakitan falon namu,,,,,,
🐎ZEEE MAKAWA🐎✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
6⃣3⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
&
AMINCI WRITERS ASSOCIATION GROUP
Almost true life story
Hannu shi ya miko min alamar in,bashi waya na,
Wani iri naji a,raina don da kamar kada in bashi sai wata zuciya tace min kada shedan ya rude ki,
Mika mai wayan kurun duk abinda zaiyi ki gani kiji yafi ki,mai taurin kai don sheriff yafi karfin haka gare ki,
Cikin sanyin jiki na mika mai wayan jiki ba kwari nayi niyar tashi inbar wurin
Alamar inzauna inda nake yai min shima gefe guda yasamu ya zauna ran shi bace,
Kashe wayan yayi yadibi noban wanda nake magana dashi ,
Idon shi ya nuna mai cewa Alin ne, zuciyar shi ji yayi kamar Alin na kusa yau yagane kuren shi,,,
Cikin wata irin murya yace fatima, may yasa wai bazaki min kyakkyawan fahinta ba,
Wallahi da za ace min kece ke wanan halin batare da nagani da ido na ba bazan taba yarda ba,
Kifahince ni fatima bada wani manufa nakafa maku wanan dokar ba sai don kwakwarar hujan dake gare ni akan ku,
Duk kan ku kuna da tabaibayi akan ku wanda yin hakan agare ku babban ilace agareku ,kuna da bambanci mai yawa da da, da yanzu, try to understand me,
Mace mai shekaru irin naku suna bukatar kulawa da sa,ido akan duk wani motsi nasu, don gudun fada ma halaka,,,
Wanan da bi,ar bataku bace, na san koke ba lafin ki bane nasan kowaye Alin nakuma san sherin shi, fiye da kowa,
So don haka ina rokonki fatima daga yau kada kikara barin sherin Alin yayi tasiri azuciyar ki , wanda yin tasirin zai iya ilatar maki da rayuwan ki , agaba,
Kaina dukar ina kallon kasan falon sai kawai na ji kunyar kaina da kaina, da har na bari shedan da Alin yayi nasara akaina kan kin umurni da kuma dokan da sheriff yasa muna, tun farko,
Saidai kuma naji sam yananu baya zargina, don haka zargin da naje tunanen yake min yawanke araina tas
Tabbas sheriff da zuciya daya yadaukeni har cikin ran,shi
Don gashi ya fada min gaskiya kamar yadda zan iya fada ma Amal ,
Yakuma rikeni kamar yadda yake rikon ita Amal din,
Ina fatan zaki fahinci kalamai na da kyakkyawan manufa fatima,,
Cikin sauri na gyada mai kai na alamar eh nafahinta din,
Idona da yacika taf da hawaye dama jira kawai sukeyi su zubo suka samu hanyar silalowa, daga idon zuwa saman fuska na,
Da kyat nadan iya bude bakina nace ma,sheriff dan Allah yayi hakkuri insha Allah ban kara tsallake dokan shi,
Murmushi yayi mainu alamar dacin rai, yadan gyara zaman shi yace nasan ki fatima nasan halikin wanan aikin bayinki bane aikin Alin ne kuma zanyi maganin shi don yasan halina fiye da kowa