← Book details Takari Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 49 OF 139

Sashe 49

Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read

Sheriff din mu bai gida yatafi Riyadh gurin aiki don haka koda muka dawo mun samu baya gari,
Don haka hankalin mu kwance, muke komai kasan cewa gidan mu na yanzu babba shiyasa badole bane wani yaga wani inba da wani dalili ba,
Nafisat zan iya cewa rabon da naganta tun ranan da ta,tashi shaka na aka ceceni gurin ta,
Yanzu wanan kawar data samu itace tadauko mata yar aiki wace itace ke mata komai,
Mudakeyi da duk andakatar da mu, ko sai dai muyi aikin mu na tsakar gida zuwa fannin sheriff
Komai na sheriff nice mai kula da su duk da kasan cewar shi ba mai zama gida bane ,,,
Anytime yana gurin aiki,n shi, shida Mustapha,
Yau na zo zan wuce ta ban garen dakin nafisat aiko sai naji muryan su kasakasa ita da yar lici
Waya na dan na record
Daidai lokacin tana cewa, gaskiya yar lici, malam garin nan aikisu baici don daini gaskiya banga wani canji ga Ahmad ba yace sai na kori wanan yarinyar ajiki na aiko zaiyi amma gashi bata tare dani har yanzu nakasa samun kan Ahmad din
Kada kidanu uwar daki komai zaizo daidai insha Allah kinsan cewa,
Yanzu watan azumi ne basu faye yin irin miyagun asiran nan badon iskokai andaure,su
Ko shekaran jiya dazai wuce na yi,nayi dashi yaban wasu yan kudade amma sam yaki,
Sai ce min yayi kyautar shi sai yaga dama kuma ko yayi niya idan mutum yatambaye shi shi bai badawa kuma,
Dama yau nazo in fada maki cewa akwai wani malami dan kasar ghana da yazo gurin shi zamu kafin ya koma,
Don insha Allah wanan karon sai mun gwada mai mun fishi sani duk wani takon shi,
Har zan wuche saina da tsaya nakara saurarawa, jinayi nafisa tayi dan tsaki tace wlh indan yafi karfi na sai kawai insa akashe min shi har shegeyar uwar tashi kawai ingaba da komai nawa,
Sainaji sun tafa,
Kafana naji baiko iya dauka na don tsoro, dabayabaya nabar gurin nakoma dakina
Aiko atake zazzabi ya sauka min
Gazafin ciwo ga tunane ya isheni, azuciyana
A kan gado na zube sanan na lumshe idona bugawar zuciyata kawai nake sauraro yadda yake kara karuwa,
Meye abin yi? Tambayar da nayiwa kaina ke nan
Cikin wani hanzari na mike nafada bayi don inyi alwala sai kawai naga bani da tsarki, ,,,
Adadafe ranan naje kitchen haka na daure nadafa masu hjy da ummi abinci har dani,
Adakin na koma don in nazauna dakina tunane zai min yawa nikadai,
Acan naita fama da ciwon mara na ana min sannu,
Dana danji sauki saina debi abinci don in,dan ci
Nafara ci nakai cibiyu nabiyu kena sai mukayi arba da
Sheriff wanda ke tsaye bakin kofa yana kokarin dauko wayan shi, dake tsuwa aljihun shi,
Cibin na mayar don kunyar danaji yakamani,,yai min wani irin kallo na C U, Salim dake bayan shi ne ke fadi kai amma fadima,

_ 🐎ZEEE MAKAWA🐎
24/10/2017, 1:50:21 PM: Maman Safwan: ✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
5⃣5⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎

🐎HUGUMA GROUP🐎
🎁NASIBI WRITERS ASSOCIATION🎁
🎁N🎁W🎁A

Almost true life story

A kofar gidan da maman umar tai kwatancen take muka tsaya gidane mai hawa goma sha biyu gidane wanda yan umarah ko aikin hajji ke zama aciki shi,,,
kimanin dakuna ,dari da hamsim ke cikin gidan ,
Nice nafita zuwa wajen yan matan takarin da naga suna saida abincin a kofar gidan,
Na,tambaye su ko bakin da suka sauka da ga Nigeria suna ciki,
Ko sun tafi, tunda anyi sallah ba za su tsaya ba wuce zasufara yi,
Tunda nasan cewa tashigo kasan ne amatsayin wacce tazo yin umurah,
Kuma nasan muddin bata samay muba zata iya zaman boyo bazata koma ba sai taga yaranta,
Nuna min wata mata da ke xaune ta ba mu baya, tana saida wasu kayan tarkace akofan masaukin da mukazo sukayi,,,
Matar tana da dan tazar damu kadan don haka ba lalaine taji maganar muba daga nisa,
Na,isa gurin da take zaune ta kasa kayan su takalma da rigunar barci sai su hijab,
Duk wanan abin su Almustapha da Salim na cikin mota suna kallon na
Sallama nai wa matar ta waigo a hankali daidai lokacin tana ciniki da wani mutum mai son sayen hijjab agurin ta
Fadimar mama Sharwali,
Tamike tsaye,cikin sauri ta dafe kirjin ta tana dan kokarin waigen bayana kazata ga garan,
Cikin kidima da rudewa take ce min Umar da Aisha fadima suna ina don Allah,
Dama nasan cewa zasu samu taimako daga gurin ku insha Allah ,,,,
Sai kuma ta fashe da kuka, mai tsuma rai, ,,, ganin da nayi tana shirin tara muna mutane,
Yasa ni jawo hannu ta muka nufi, motar da mukazo da ita,
Muna bayan motar nida ita take ce min tunda aka kamata da kwana biyar aka wuce da ita kasar ghana can jirgi ya zube su,
Allah yasa tana da dan kudi ajikin ta shine tasamu tazo gida dashi, katsina,
Tana fadin wanan maganan sai zuciyana tatuno min da Rugaiyya na,
Nace ko tayi sa,a tasamu jirgin yan Nigeria ankaita gida,
Sai natuna cewa koma ina aka kaita insha Allah tana da wada,tacen kudi wanda zasu kaita, gida,,,,
Motar muna tsayawa umar ne yafara taron mu, ya inda flower's suke yana wasa
Tsaye yayi cikin mamamki yana kallon uwar don gani yakeyi kamar idon shi na gizo ne,
Zuwa yayi ya rungumay ta, tam yana cewa ummi ke ce ko kuwa ummi may yasa kika gudu kikabar mu ,
Tun yana surutu yana sambatu, har yagaji yai shiru yana sha shekar kuka,
Aisha kan fafir kin zuwa tayi wurin mahaifiyar nasu ba yadda ban yi da ita ba amma sam taki,
tace ita,sam bata zuwa, gurin uwar,,,,
Saida Sheriff yadawo nagabatar mai da ita tare da yaran nata
Inda nake zaune itama yarinyar anan take zaune duk falon yayi tsit kamar ba, kowa ciki,
Chapter 49 · 0% Book details