← Book details Takari Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 14 OF 139

Sashe 14

Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Cikin bacin rai tace aikuwa zangane ko wace take muna wanan sherin.
Tundaga ranan muka canza gurin boye kudin mu,,, amma muna dan aje saura a,gurin.
Antyna ta kula kulun zamu fita Sukaina ce ke zama ta bayan fitar mu,
Yau bayan duk mun fita sai akabarta abaya tana fadin wai sai ta dan gama abinda zatayi zata fito,
Har Yumma da mari suna mata ba,an wai tadai saba da zaman na baya yanzu,,,
Bayan fitar mu da yan mintoci sai kawai tanufi wurin da antyna take boye kudin can bayan fridge din mu kasan wani tsohon basket da muke tara tsofafin kayan mu ciki,,,,
Ta bude raggan da muke kule kudin ke nan Rugaiyya tashigo dakin sukayi arba da juna,,,
Ragan da sauran dan kunshin kudin ta karba a hannu ta ta juya tana fadin mun barki da Allah muguwa,,,,,,
Cikin daga murya tana borin kunya take fadin ,,, eh andauka din aike ma sata kike wa hajiya shiyasa nima nake dauka,,,,,
Ashe wai saurayi tayi dan bagaladi shi take bawa kudin so sai,,,,
Shikuma sai yaudar ta yake yi yana karban mata kudi yana lalata da ita,,,,,
Wai ba zai bari akamata ba,,,,,

🐎 ZEEE MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP 🐎
[10/3, 20:51] ‪+234 703 602 1388‬: ✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
2⃣4⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎

Allah ubangiji bai yo mu daidai ba, indan harka ga wanda yafika to kaima kafi wani,
Don haka yan, uwa, kai ma wanda yafika fatan alheri , karkayi masa hassada, kai kuma Allah zai maka sakaiyan na Alheri,,,,,,,

HUGUMA GROUP ina jin, jina maku tare da KAINUWA GROUP,,,, MAMAN FATI GROUP Allah yakara dauka nagode nagode,,,,,,,

Almost true life story,,,,

(NIGERIA)
DOGON DAJI

Ranan da malam jibo yadawo ranan ya kai sakona gidan mu da
kanshi,,,,,,,,,

Inna tana zaune bakin murhu tana hada miyar marance sai taji a,na kwada sallama kofar gida,,,,,,
Yaranta duk suntafi makarantan islamiya ,.
Takoma daki tajawo hijab din ta tayafa,,, zuwa ganin wanda ke mata sallama kofar gida,,,
Takusa kawai kofar yai daidai da yaran sun dawo daga makaranta,,,,
Su sukafara gaisawa da shi, suna fadin Alhaji ho Alhaji ho ,Yaushe ankadawo yace yau munka sauka,,,,
Sai ga inna ,,,,,, Alhaji jibo kaina tafe lalai da dawon ku,,,,
Banyan sundan gaisa inna tana gefe guda,tsugune tana sauraren abinda yakawo shi gidan ta ya,u,,,,
Ya tura mata sakon gabanta yace yar kulu tace na,am, Ya,sake cewa, Fadima ta tacce inkawo maki wanga sako ,,,,,,,,
Zubur inna ta mike don kaduwa jin sunan fadima da taji anyi,,,, yaciga ba da fadin awo, ita,taban wanan sakon tacce inkawo maki inda kike
Kuma tana gaishe ku,,,,
Aiko motsi bata iya yiba daga inda take,,,,
Hasfsat ta tace kaga fadima shin kaka,fadi ,,, yaca, A,woo da ijjiyan ga na,u, naganeta,
Aiko inna,sai kuka ita dayara tana fadin wayyo ita Allah fadimarta wayyo fadimata,,,,

Fadima don Allah kiyafan ni nakai ga haka,,,, malam jibo dake gefe rakube shima hawayen yake gogewa,,,,
Yai gyaran murya tun jama,a basu taru yace ke hafsi shiga da kayanga ciki tukub na,,,,
Shiganta keda wuya sai ga jama,a sun fara taru gidan jin kukan yar kulu da yaranta
Shin wai mi ka faruwa, na, nanga?
Fadimata yaggani makka ,, makkafa ? A,woo ita,ta kuwa naggani da ijjiyaga nau,
Nan yashiga basu lbr yadda suka hadu da fadima dakuma irin tai makon da tayi mai har da sayayan tsaraban da ta tayashi yasaye.
Abuguda ya boye bai fadi ba gudun datayi na kaishi masauki, ta,,,
Kowa yana ta al ajabin wanan maganar ta malam jibo watau fadima na nan da ranta a,makka zaune daram,,,
Kuma hannu mutanen kirki masu mutunci,,,
Yayi hakan ne don cire zargin yarinya kamila mai kirki fadima a,zukatan mutane ,,,
Saida komai ya lafa an watse kowa ya koma gidan shi yana fadin albarkacin bakin,shi

Cikin dare inna ta tada hafsat ta bude masu sakon da fadima ta aiko dashi,,, sugani.
Dogayen riguna ne da zanin gado cottoning masu kyau kala biyu sai kudi wanda ya kai kimani kudin Nigeria dubu dari,,,,
Aiko hankali inna yakara tsshi sam bata yarda da maganar malam jibo ba.
Tunda safe tadauki kayan taje gidan yayanta malam sale ta kai mai ,, shima yana gani yaji tsoro ,,,, Anya kuwa yarinya karama kamar fadima zata bada wanan sakon akawo mata gida,,,
Sana,ar may takeyi can da har ta samun wanan kaya haka masu kyau da tsada,,
Ya tashi yaje gurin
malam jibo dakan, shi ,nan malam jibo yakara yi mai bayani daladala har ya fahinta,,
Malam jibo yakara yiwa kawu godiyan irin dawainiyar da nayi masa acan,,,

Duk da malam sale yakwantar wa inna da hankali yaba kowa sakon shi,yan uwana sunata murna da sakon da na aiko masu dashi,,,,
Amma ita inna ji takeyi kamar tayi ihu taganta makka,,,,
Magana ya kama yawo agari malam jibo yaga Fadima a,makka tare da matar da Gajiye ta sayar mawa ita,,,
Har zuwa akeyi ganin sakon da fadima ta aiko da shi anata mamaki,,,,
Bayan kwana biyu inna tadauki kudin takai wa malam sale tace yayi abinda yadace da kudin
Shiko, sai yace tacire masu yawa asai kiwo da su saura ta sai abinci suci ita da yarant,,,
Har inna taso taki wanan shawaran malam ya dan lalabata ,har yashawo kanta tayarda ,,, yace kowa da hanyar da Allah yai mai na arzikin shi killa arzikn fadima da, su yana can ne shiyasa yakai fadima har can inda kowa nata bai taba zuwa ba gashi kuma malam jibo yace tana zaune da mutanen kirki.

Da haka inna tadan sake jikinta taba kowani yaro kayanshi tace yasa
Zanin gado kuma za,a ,aje ma Hafsat na aure ,,dama aurenta ya kusa,

Tun lokacin inna yar kulu ta kara maida hankali ga addu,a tana neman Allah yakara kare mata tar diyar ta Fadima,,,,,,,,,,,,,

🐎ZEEE MAKAWA🐎
🐎HUGUMA NOVEL🐎
[10/3, 21:02] ‪+234 703 602 1388‬: ✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
2⃣5⃣
B Y
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎

Daure ka/ki biyayya ga iyayenka domin watarana ,kaima mahaifine/mahaifiya

Godiya nake,wa,antyna Hafsata yusuf da anty mariya sb, Anty safiya mai huguma, da babban marubuciyar littafin Dan maliki ,,,,,,,,

Almost true life story,,,,,

AHAMED

Wanene Ahamed wai,,,,,

"hmmm ,,,,,,

Ahamed wani bawan Allah ne dan shekara talatin da haihuwu, fari ne irin farin da bazaka iya gane cewa ba,aciki , jinsin larabawa bakake yake ba, Saboda sajewan da jikin shi yayi danasu.
Dan Nigeria ne,da ke zaune a babban birnin Riyadh ta kasar makka,,,

Karatu mahaifin shi yakaishi yi can ,,Daga nan wani kamfani tatar mai ta kasar saudiya ta dauke shi aki saboda kwazon shi da zama gwani, afanin, gyara gyaran. Kayan nauran mai wanan fannin.
Engineering ne a maikatar da yake aiki,kwanzon ,shi, da zama gwani, yasa suka ki barin ya bar kasan,,, anturashi sauran kasashen duniya, yaje yakaro ilimi sosai,,,,,
Sauran referners na kasan saudiya masu zaman kansu suna hayanyan shi ,, Don gyara masu na,urar su, idan sun samu matsala aiki,,,
Don ,haka kudi,na shigo mai ta kowace hanya time to time, kamar ruwa,
Ahamad mutum ne shiru ,shiru wanda bai son magana kuma shi baison hayaniy akusa dashi
Mutum ne,wanda bai wasa da ibadan shi ko kadan, duk abinda yakeyi lokacin sallah bai wuce shi,,, ,,, hakan yasa ko da yaushe zaka samay shi a masallaci yana ibada,,,,,
Saikuma, ranakun aiki ba kullun ne zaka ganshi ba .
Yanada sha,awan business sosai don hakane ma yabude wasu sha guna masu kyau da kaya masu ma,ana acikin garin Riyadh da kuma garin makka,,, shagunonin suna tashe sosai saboda kayane irin nazamani zaka gani acikin su,,,,,,,
Idan lokacin aikin hajji yayi hutu yake dauka ta musam man danyin ibada .
Baya kaunar irin da bi,ar da yaga matan Nigeria suna yi acan don haka shi ko sadaka baya ba irin su,,, don yasan kwadai ne kawai yakaisu bawai rashi ba.

Ahamed haifafen garin maduguri ne,,,, mahaifi sh,i shine, Zannah garin maduguri,,,

Tun yana jariri maihafan shi suka rabu,,, hakan yasamo, a,saline, tunda daga komawa gida shan ruwan zafi da mahafiyar shi tayi,,
Yan uwanta suka rike ta, a gida suka ce bazata dawo ba ,
Dama ba wani dadi auren yayi,ba, aure ne,na,gidan ,aure na danki yan uwa suka hada ,, tare da sa hannu mahafiyar mahafin shi watau Zannah lawal,,,,,,,,,
Mahaifin shi a Landon yazauna inda ya auro hajiya mama, a,can suka hadu da ita kaunar wani abokin shine da sukai karatu Can,
Ganin kirkin dakega zannah lawal yasa yasa yayan Amina ya hadusu aure dayake shi mutum ne mai hakuri saiko ya amince da tayin abokin nashi,,
A,kano aka daura aure aka kai mashi ita can inda yake aiki london,,,
Saida hjy mama ta haifi diya uku duk maza sanan ,,,, suka dawo Nigeria da zama,,,,,, irin dabi,un ta yasa mahafiyar ,Alhaji lawal Zannah tace dole ne ya bidi yar gida ya aura.
Saboda gashi da abin hannushi amma badama yan uwan shi suzo gidan shi,,, sai ace aibasu fadi cewa zasu zo aranan ba,
Dole mutum ya hakkura ya koma inda yafito, ko kuma yuwa takar mutum.
Ire iren wanan halin yasa maifiyar shi ta je can kauye cikin dangi tasamo mai mata yar asali da mutunci.
Tunda aka kawo,ya ghana gidan zanna ta koma kamar boyi boyinsu itace mai masu aikin komai agidan.
Wani fitina ma wai,sai dare yayi karfe tara zatayi masu pepper soup na kifi, ko kaji ,ko kayan ciki,,,
Ahaka ,yaghana tai ta bauta agidan bawani jindadin aure da tasani.

Da rabon cikin Ahamed yazo, lokacin hjy mama ta tafi garin kano ganin gida ,shi ne, rabon Ahamed,, yaratsa tsakanin su,,,
Chapter 14 · 0% Book details