Sashe 104
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
Tunda nazo dogon daji ban fita ko ina ba ina cikin gidan mu,
Don ko yaushe, ina tare da innar mu muna hira,, tana bani labarin bayan tafiya ta,
Duk ,zaman hiran da mukeyi da inna bata taba tambayana komai ba gamay da cikin da ke jikina ba
Don haka nima ban san taya zan yi rashin kunyar fada mata wani zancen ciki can
Shiru nima nayi kamar yadda tasa min ido, ba wanan zancan a tsakanin mu,
Yar uwata mariya ta na matukar, kokarin ta wajen ganin farin cikina don kusan duk wani dawai niyar mu itace mai yi batare da gaza wa ba,
Hafsi ce ke ban mamaki idan natuna yadda ta ke nuna min kyama karara,
Mariya kan ce min in fita batun ta ba laifinta ba ne ,
Ra,ayin mutanen gidan su ne take bi, shiyasa don tasan halin su sarai da iya kulla sheri,
Ina kwance cikin yar rufar karan dake kofar dakin Innar mu, muna shan iska .
Saboda rana yai zafi sosai daki bai zaunuwa a lokacin don haka nan muke dan zama musha iska ,
Abdull kani na yashigo gida da yar ledar shi a hannu dawowar shi kenan da ga makarantar bokon da yake zuwa shida mariya,
Ledar dake hannu shi ya miko min daidai lokacin da nake mai sannu da zuwa,
Nakarbi ledar cikin mutunci da girmana alheri,
Yace min umhumm, kwaida kwaina nis sayo maki
Yanzu niggani shi hanya a na suya nai dama jiya nai alkawarin zan sayo ma wagga diya wani abu da kuddin tarana,
Tausayin yaron yakamani har cikin rai na saboda ni da Aisha ya tauye kan shi yau bai kashe yar ashirin din shi ba, da ake basu,
Ganin da yayi ina tuna ne ban bude ledar ba yasa shi matsowa kusa dani yace ko baki cina naga baki bude ba,
Dan murmushi nayi na bude ledar da sauri,
Sai kamshin awara ya bugi hanci na da sauri cikin irin yanayin kwadai na mai ciki na dauki guda nakai a bakina,
Aisha na mikawa guda biyu saura kwara uku sai na bashi guda, na mikawa inna guda biyun da suka rage,
Inna ta ce aiko yau kaji kumya kaida kasawo kuma harda kai za,aci,
Duk muka sa dariya a lokaci guda,
Muna cikin dariyar mariya ta shigo itama a gajiye saboda dan karen tafiyan da suke sha kafin sukawo gida don makarantar nada dan nisa da cikin gari,
Tashi nayi na kara shimfida masu tabarma nadauko masu abincin su naje masu,
Daidai lokacin mariya tafito daga daki tace kai anty fadima mi da ki ka wahalal da kanki , dauri ki barshi kawai,
Ganin da nayi Aisha ta cinye kwai da kwai har tana yar lasar hannu ta yasa ta bani tausayi so sai,
Saboda nasan yariyar a tauye take ba wai ta saba da irin wanan rayuwar ba ne,
Sai a lokacin natuna da canjin kudin Nigeria da salimat tabani da zamu wanda tace min in rika don zai min rana so sai, idan na isa,
Ta shi nayi na shiga daki na jawo jakata da inna ta tura can kar kashin dan gadon karfen ta,
Gurin dauko kudin ne idona yakai ga wayana dake kashe tun lokacin da na zo Nigeria,
Sai kuma lambar su safiya da nagani a cikin yar pepper da na rubuta ta, tare data hjy umma,
Jakar nadauko gabadayan ta don daukar
Kudin da wayar, nafito waje da shi
Kudin dake acikin jakar gaskiya zasu kai kimanin dubu dari biyu, na Nigeria,
Yan dubu guda guda ne cur din su,
Bayan na zauna na zaro dubu guda duk da ba sanin kan kudin nayi ba,
Na mikawa Abdull nace yaje ya sayowa Aiaha takara ci,
Ido suka fitar waje duk kansu suna hada baki lokaci guda
Dubu daya za,a tai zuwa sayen kwai da kwai da shiya,
Mariya tace wanga kwai dakwai da ko dadi ba shi da,
Galala nayi tsaye ina kallon su da kudin a hannu na,
Mariya tace bari yanzu in tashi in soya maki in so nai kikai yahi atai zuwa sanyen wanda bashi da dadi,
Abdull amshi kudin katai ka sayo wake da mai ,
Tunda na zauna bayan fitar Abdull sai hankalina ya koma ga wata,
Nasan cewa caji ya kare, tunda tunda nazo ban kunnata ba,
Mariya ce ta karba ta dan diba tace wai wai wagga waya aita manyata,
Bari in kai maki ita nan gurin isah yasa maki caji don walleh ba mu da gurin sa caji gidan ga,
Murmushi nayi araina kawai don ba wurin sa caji ba duk gidan ma ai na son gyara,
Naso in dan bada kudi a fara gyara amma sai naji irin maganar da ke ta bin gari cewa yawon karuwanci naje yi a saudiya,
Hakan ne ya hanani yin komai tun da nazo,
Ga kudi nazo da su a jakkata amma ina jin tsoron ba inna su don kar tace aida gaskiyar mutane,
Don zatayi mamakin ina na samu wanan kudin haka,
Duk da nasan cewa tarana gaskiya zatai halinta,
Don ko yaushe, ina tare da innar mu muna hira,, tana bani labarin bayan tafiya ta,
Duk ,zaman hiran da mukeyi da inna bata taba tambayana komai ba gamay da cikin da ke jikina ba
Don haka nima ban san taya zan yi rashin kunyar fada mata wani zancen ciki can
Shiru nima nayi kamar yadda tasa min ido, ba wanan zancan a tsakanin mu,
Yar uwata mariya ta na matukar, kokarin ta wajen ganin farin cikina don kusan duk wani dawai niyar mu itace mai yi batare da gaza wa ba,
Hafsi ce ke ban mamaki idan natuna yadda ta ke nuna min kyama karara,
Mariya kan ce min in fita batun ta ba laifinta ba ne ,
Ra,ayin mutanen gidan su ne take bi, shiyasa don tasan halin su sarai da iya kulla sheri,
Ina kwance cikin yar rufar karan dake kofar dakin Innar mu, muna shan iska .
Saboda rana yai zafi sosai daki bai zaunuwa a lokacin don haka nan muke dan zama musha iska ,
Abdull kani na yashigo gida da yar ledar shi a hannu dawowar shi kenan da ga makarantar bokon da yake zuwa shida mariya,
Ledar dake hannu shi ya miko min daidai lokacin da nake mai sannu da zuwa,
Nakarbi ledar cikin mutunci da girmana alheri,
Yace min umhumm, kwaida kwaina nis sayo maki
Yanzu niggani shi hanya a na suya nai dama jiya nai alkawarin zan sayo ma wagga diya wani abu da kuddin tarana,
Tausayin yaron yakamani har cikin rai na saboda ni da Aisha ya tauye kan shi yau bai kashe yar ashirin din shi ba, da ake basu,
Ganin da yayi ina tuna ne ban bude ledar ba yasa shi matsowa kusa dani yace ko baki cina naga baki bude ba,
Dan murmushi nayi na bude ledar da sauri,
Sai kamshin awara ya bugi hanci na da sauri cikin irin yanayin kwadai na mai ciki na dauki guda nakai a bakina,
Aisha na mikawa guda biyu saura kwara uku sai na bashi guda, na mikawa inna guda biyun da suka rage,
Inna ta ce aiko yau kaji kumya kaida kasawo kuma harda kai za,aci,
Duk muka sa dariya a lokaci guda,
Muna cikin dariyar mariya ta shigo itama a gajiye saboda dan karen tafiyan da suke sha kafin sukawo gida don makarantar nada dan nisa da cikin gari,
Tashi nayi na kara shimfida masu tabarma nadauko masu abincin su naje masu,
Daidai lokacin mariya tafito daga daki tace kai anty fadima mi da ki ka wahalal da kanki , dauri ki barshi kawai,
Ganin da nayi Aisha ta cinye kwai da kwai har tana yar lasar hannu ta yasa ta bani tausayi so sai,
Saboda nasan yariyar a tauye take ba wai ta saba da irin wanan rayuwar ba ne,
Sai a lokacin natuna da canjin kudin Nigeria da salimat tabani da zamu wanda tace min in rika don zai min rana so sai, idan na isa,
Ta shi nayi na shiga daki na jawo jakata da inna ta tura can kar kashin dan gadon karfen ta,
Gurin dauko kudin ne idona yakai ga wayana dake kashe tun lokacin da na zo Nigeria,
Sai kuma lambar su safiya da nagani a cikin yar pepper da na rubuta ta, tare data hjy umma,
Jakar nadauko gabadayan ta don daukar
Kudin da wayar, nafito waje da shi
Kudin dake acikin jakar gaskiya zasu kai kimanin dubu dari biyu, na Nigeria,
Yan dubu guda guda ne cur din su,
Bayan na zauna na zaro dubu guda duk da ba sanin kan kudin nayi ba,
Na mikawa Abdull nace yaje ya sayowa Aiaha takara ci,
Ido suka fitar waje duk kansu suna hada baki lokaci guda
Dubu daya za,a tai zuwa sayen kwai da kwai da shiya,
Mariya tace wanga kwai dakwai da ko dadi ba shi da,
Galala nayi tsaye ina kallon su da kudin a hannu na,
Mariya tace bari yanzu in tashi in soya maki in so nai kikai yahi atai zuwa sanyen wanda bashi da dadi,
Abdull amshi kudin katai ka sayo wake da mai ,
Tunda na zauna bayan fitar Abdull sai hankalina ya koma ga wata,
Nasan cewa caji ya kare, tunda tunda nazo ban kunnata ba,
Mariya ce ta karba ta dan diba tace wai wai wagga waya aita manyata,
Bari in kai maki ita nan gurin isah yasa maki caji don walleh ba mu da gurin sa caji gidan ga,
Murmushi nayi araina kawai don ba wurin sa caji ba duk gidan ma ai na son gyara,
Naso in dan bada kudi a fara gyara amma sai naji irin maganar da ke ta bin gari cewa yawon karuwanci naje yi a saudiya,
Hakan ne ya hanani yin komai tun da nazo,
Ga kudi nazo da su a jakkata amma ina jin tsoron ba inna su don kar tace aida gaskiyar mutane,
Don zatayi mamakin ina na samu wanan kudin haka,
Duk da nasan cewa tarana gaskiya zatai halinta,