Sashe 22
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Saida nagama da lalurar hajiyan mu tukun sanan na shirya zuwa gidan aiki,na cikin sauri da fargaba,,,,,,
Cikin sauri nake tafiya don nasan cewa yau kan na,makara
Almustapha mugu, yana iya korata ko yai min wani sabon wulakanci don naga almar baida imani sam,,,,, kawai dai nasan nikan yau, saidai, gyaran Allah kawai,,,,,
Ahankali na tura get din don kada aji karar shigowo na,
Ina bude get din gidan saina ga masu gidan a atsaye ana masu loading kayan su,
Daidai wurin da ake parking motocin gidan,,,
Karan bude get din danayi ,shiya yasa duk wanda ke wurin hankalishi, juyuwo,
Lokaci guda kusan kowa ya kallo kofan shigowar, don aga ko waye mai shigowar,,,,
Daga inda nake tsaye A,laman gaisuwa nai masu daga nesa kadan,,,,,
Sai naga Alhaji lawal zanna,ya kirani da hannu alamar inzo inda suke,,, ,,,
A,hankali natako Na,isa gurin , cikin ladabi,,,na kara gaishe su,
Nuna min hjy tsohuwa yayi da hannu , yana min alamar intafi gurin ta,,,,,
gurinata naje batare da nasan inda zamu ba,,
Naga, kawai aka bude min kofar mota da alamar inshiga babu wani mussu ko tsoro azuciya na,,,,,,,
Nashiga,, saida na zauna da kyau na lura ashe, bani kadai ce za,a da ni ba har da
Rugaiyya na acikin motar da mama mai abinci, kai kusan duk kan gidan sai mutane kadan aka bari ,, ,,,
Tafiya mukayi mai nisa sosai don ni azatona wani unguwa zamu,, sai kawai naga anata tafiya kawai mai nisa,,,,
Motar mu bai tsaya ko inna ba, sai birnin madina, akofar, wani gida hadade wanda in nace in tsaya fadin kyaun gidan da fasalin shi zanci lokaci,,,
Kayan aka,dinga shiga da shi cikin gidan da muka zo,,
Sai a,wanan lokacin natuna cewa tafiya mukayi fa ke nan kuma gashi ban fada ma hajiyan mu ba, wacce na bari cikin wani hali,,,,,
Shiru nayi nadan lokaci nashiga damuwa har ban inya boye damuwar dana shiga,,,,,
Jinayi an,dafani ta bayan kafada na,
Ta jiyo dani a,hankali muna fuskantar juna,,,
Rugaiyya ce,, tace nasan cewa kin shiga damuwa ne saboda rashin fada ma hajiyan mu da bamuyi zamu zo tafiya ba ko,
Na kada mata kai alamar eh,
Kuma gata bata da lafiya,,, nasake ce mata eh
Hannuna yana rike da nata take min wanan maganar,
Zan yi magana tadaga min hannuwan ta ,alamar inyi shiru,,
Shirun nayi don bin umarnin ta, amma na bita da ido,,,
Taci gaba da maganar ta, fadima ni maigidan mu ,
sharif Ahmad yaiwa maganar tafiyan mu jiya,, zuwa nan garin madina inda na nuna mai cewa ai hajiya ta amince sosai da maganar har tana mai godiya,,,,
Ido waje nake kallon ta don mamaki,
Wanan karon nai magana nace ,,,
Amma kinsan hajiya na bukatar mu don bata da lafiya, ko,,
Tace mukuma zuwan munan yafi muna komai dadi fadima,,,,
Ki kula fadima da yau,
Tunda mukazo wanan kasar duk yawon da akeyi damu kin taba ganin ko jin ance muzo birnin madina inda Manzon Rahama yake, muyi ziyara,,
Na girgiza kai a,hankali alamar aa,
tace to wanan damace Allah yabamu don muzo mu ziyarci ma,aiki Allah,mai rahama maijinkai,
Jin hakan danayi munzo garin da Annabi yake sai naji zuciyana tayi min dadi sosai ,na manta da komai dakowa,
sai ma naga may muke jira bamuje munyi ziyara ba,, tun yanzu,,,,,,,
A,gidan, inda aka sauke mu
Dakin mu guda ,da hajiya tsohuwa da mama mai aiki kamar yadda hajiya tsohuwar ta bukata ai mata , ,ta fison a,hadata damu don zata samu abokan hira,
Saida mukayi wanka muka ci abinci, da aka shirya, muna kafin mu iso, garin,
Don mun iske wani mai aiki agidan amma na miji ne,
mushirya tsab saidai kayan da nazo dasu sune nakara sawa ajikina kasan cewa ban zo da kaya ba,,
Rugaiyya ta jefo min wani dogon riga baki mai wasu ratsin duwatsu blue a hannun, shi sai dan gyalen da zan yane fuska na,,,
Dayake mun san yadda ake shirin kafin kace haka mun fito tsab, da,mu,
zakace ko mune ma diyan masu kudin,
Ai muna fita falo mairo na ganin mu tace itama sai munyi mata dressing kamar irin ta mu ,,
Hakan mukayi mata ita da yar uwar ta jamila,
Tare muka fita zuwa masallacin Annabin Rahama, gaba dayan mu,, gidan,,
Sai hjy mama dake gefe tana sham kamshin ta
kamar,yadda takeyi kulun,
Idan, ka kalli fuskanta babu dadin gani ,, bata dariya ko kadan ,
Gata bakace wulk da ita dogowa karfafa, ga izza da tsiwa, da isa kamar wata yar masarautar kano,,
Ashe haushin hjy tsohuwa hjy, mama,keyi,
Don tace sai anzo da "yan akin gidan makka , madina
, Don may hjy zata dinga jawo yan aiki a jikin ta suna shiga mutane haka,,kamar yan gida,,,,,
Ita sam bata yarda da wanan akidar ba ,,,
Massalaci muka nufa gaba dayan mu gidan,
sai dai duk wanan abin banga shariffudeen Ahmad cikin mu ba, Almustapha, ne kawai cikin mu watau ,,,Ahmad, baizo ba,,,
Acikin masallaci, annabin rahama mukayi sallah la,asar tare da dandazon jama,an, dake cikin masallacin
Mutum zai dauka cewa ko lokacin aikin hajjine yayi,ne wanan irin cikan da akayi
Kai ubangiji Allah mun gode ma da kayi mu musulumai har muka samu wanan falalan nazuwa ziyarar manzon rahama,,,,,
A haka Muma mu,kabi sahun jama,a akayi sallah jam,i, da mu,,,
Muna idar da sallah a,cikin jam,i muka tashi in group zuwa wurin ziyaran ma,aikin Allah S,A,W,
Munga jama,a ranan nan kamar duk birnin madina akatara acikin wurin,,,
Duk wanan cikan da ritsin wurin ina makale da hannun hajiya tsohuwa gam a hannu na,,
Abinda ya fado min a rai shine hiran hajiya laila da hajiyan mu a makkah,,
Lokacin da ta dawo wani ziyara datazo madina suna hira ni kuma ina dakin ina jin su,,,
Wanan hiran nasu yazo min acikin zuciyana kamar yanzu akayi shi,,
Musalin da tayi nadinga bi saiko gashi cikin sauki mun iso gab da kofar shiga Rauda,,,,
Da sallama muka shiga ciki ,,,, Wani irin sanyi kamshi da ni,imar da bamu taba jiba arayuwa shi muka ji agurin,,,
Mukayi sallah nafila raka,a biyu dai saitin green carpet din da ke seti da kabarin annabin mu,, muka kara gode ma Allah da Annabin shi,,,
Mundan jima muna addu,a ,mun gaida masoya kuma sahabban annabi da suke wurin tare,,,
A hankali naja hannu hajiya tsohuwa don mubar wurin kafin yan bagaladi suce muna exist,,,, exist exist muka fita ta wani kofa mafi kusa,,,,,,
Wanan tafiyan yasa nasamu sausauci sosai gurin hajiya mama,,,
Don dai tasan cewa mu yan gari ne sosai,,
A,haka muka dinga ziyarar duk wanu guri da yadace mutafi na tarihi ,,,
Duk inda zamu ina tare da hjy tsohuwa nazama kamar nice idonta,,
Mun saba dasu mairo sosai don muna kaisu sayayya kayan English wear masu kyau,,
Mukan fita tare muyi ta daukan photo tare dasu,,
Alhaji lawal zannah yabamu kudi tare da su mairo da jamila ,kowa yaje yasai abinda yake so kafin mu koma makkah,,
Cikin dare Sheriff din mu ya sauka birnin madina daga Riyadh,, ashe yaje wani aikine can company nisu na Riyadh,,
Yau kuma yabiyo jirgi don akwai likitan da zasu gana dashi da Alhajin su gobe da safe,,,
Zuwa jibi mu koma makkah,,,,
Wani shago muka shiga mukayi sayayya sosai don su kusan komai a madina suka siya wai ance masu yafi kaya Qualities
Hjy tsohuwa ma na sai mata kaya sosai a wanan shagon
Dazamu fita muka sai kayan motsa baki da na shaye shayen gwangwani.
Adakin mu mukayi bajabaja da kaya zaki kala kala saura nasawa hajiya mu cikin kayan ta nace takai tsaraba gida.
Cikin sauri nake tafiya don nasan cewa yau kan na,makara
Almustapha mugu, yana iya korata ko yai min wani sabon wulakanci don naga almar baida imani sam,,,,, kawai dai nasan nikan yau, saidai, gyaran Allah kawai,,,,,
Ahankali na tura get din don kada aji karar shigowo na,
Ina bude get din gidan saina ga masu gidan a atsaye ana masu loading kayan su,
Daidai wurin da ake parking motocin gidan,,,
Karan bude get din danayi ,shiya yasa duk wanda ke wurin hankalishi, juyuwo,
Lokaci guda kusan kowa ya kallo kofan shigowar, don aga ko waye mai shigowar,,,,
Daga inda nake tsaye A,laman gaisuwa nai masu daga nesa kadan,,,,,
Sai naga Alhaji lawal zanna,ya kirani da hannu alamar inzo inda suke,,, ,,,
A,hankali natako Na,isa gurin , cikin ladabi,,,na kara gaishe su,
Nuna min hjy tsohuwa yayi da hannu , yana min alamar intafi gurin ta,,,,,
gurinata naje batare da nasan inda zamu ba,,
Naga, kawai aka bude min kofar mota da alamar inshiga babu wani mussu ko tsoro azuciya na,,,,,,,
Nashiga,, saida na zauna da kyau na lura ashe, bani kadai ce za,a da ni ba har da
Rugaiyya na acikin motar da mama mai abinci, kai kusan duk kan gidan sai mutane kadan aka bari ,, ,,,
Tafiya mukayi mai nisa sosai don ni azatona wani unguwa zamu,, sai kawai naga anata tafiya kawai mai nisa,,,,
Motar mu bai tsaya ko inna ba, sai birnin madina, akofar, wani gida hadade wanda in nace in tsaya fadin kyaun gidan da fasalin shi zanci lokaci,,,
Kayan aka,dinga shiga da shi cikin gidan da muka zo,,
Sai a,wanan lokacin natuna cewa tafiya mukayi fa ke nan kuma gashi ban fada ma hajiyan mu ba, wacce na bari cikin wani hali,,,,,
Shiru nayi nadan lokaci nashiga damuwa har ban inya boye damuwar dana shiga,,,,,
Jinayi an,dafani ta bayan kafada na,
Ta jiyo dani a,hankali muna fuskantar juna,,,
Rugaiyya ce,, tace nasan cewa kin shiga damuwa ne saboda rashin fada ma hajiyan mu da bamuyi zamu zo tafiya ba ko,
Na kada mata kai alamar eh,
Kuma gata bata da lafiya,,, nasake ce mata eh
Hannuna yana rike da nata take min wanan maganar,
Zan yi magana tadaga min hannuwan ta ,alamar inyi shiru,,
Shirun nayi don bin umarnin ta, amma na bita da ido,,,
Taci gaba da maganar ta, fadima ni maigidan mu ,
sharif Ahmad yaiwa maganar tafiyan mu jiya,, zuwa nan garin madina inda na nuna mai cewa ai hajiya ta amince sosai da maganar har tana mai godiya,,,,
Ido waje nake kallon ta don mamaki,
Wanan karon nai magana nace ,,,
Amma kinsan hajiya na bukatar mu don bata da lafiya, ko,,
Tace mukuma zuwan munan yafi muna komai dadi fadima,,,,
Ki kula fadima da yau,
Tunda mukazo wanan kasar duk yawon da akeyi damu kin taba ganin ko jin ance muzo birnin madina inda Manzon Rahama yake, muyi ziyara,,
Na girgiza kai a,hankali alamar aa,
tace to wanan damace Allah yabamu don muzo mu ziyarci ma,aiki Allah,mai rahama maijinkai,
Jin hakan danayi munzo garin da Annabi yake sai naji zuciyana tayi min dadi sosai ,na manta da komai dakowa,
sai ma naga may muke jira bamuje munyi ziyara ba,, tun yanzu,,,,,,,
A,gidan, inda aka sauke mu
Dakin mu guda ,da hajiya tsohuwa da mama mai aiki kamar yadda hajiya tsohuwar ta bukata ai mata , ,ta fison a,hadata damu don zata samu abokan hira,
Saida mukayi wanka muka ci abinci, da aka shirya, muna kafin mu iso, garin,
Don mun iske wani mai aiki agidan amma na miji ne,
mushirya tsab saidai kayan da nazo dasu sune nakara sawa ajikina kasan cewa ban zo da kaya ba,,
Rugaiyya ta jefo min wani dogon riga baki mai wasu ratsin duwatsu blue a hannun, shi sai dan gyalen da zan yane fuska na,,,
Dayake mun san yadda ake shirin kafin kace haka mun fito tsab, da,mu,
zakace ko mune ma diyan masu kudin,
Ai muna fita falo mairo na ganin mu tace itama sai munyi mata dressing kamar irin ta mu ,,
Hakan mukayi mata ita da yar uwar ta jamila,
Tare muka fita zuwa masallacin Annabin Rahama, gaba dayan mu,, gidan,,
Sai hjy mama dake gefe tana sham kamshin ta
kamar,yadda takeyi kulun,
Idan, ka kalli fuskanta babu dadin gani ,, bata dariya ko kadan ,
Gata bakace wulk da ita dogowa karfafa, ga izza da tsiwa, da isa kamar wata yar masarautar kano,,
Ashe haushin hjy tsohuwa hjy, mama,keyi,
Don tace sai anzo da "yan akin gidan makka , madina
, Don may hjy zata dinga jawo yan aiki a jikin ta suna shiga mutane haka,,kamar yan gida,,,,,
Ita sam bata yarda da wanan akidar ba ,,,
Massalaci muka nufa gaba dayan mu gidan,
sai dai duk wanan abin banga shariffudeen Ahmad cikin mu ba, Almustapha, ne kawai cikin mu watau ,,,Ahmad, baizo ba,,,
Acikin masallaci, annabin rahama mukayi sallah la,asar tare da dandazon jama,an, dake cikin masallacin
Mutum zai dauka cewa ko lokacin aikin hajjine yayi,ne wanan irin cikan da akayi
Kai ubangiji Allah mun gode ma da kayi mu musulumai har muka samu wanan falalan nazuwa ziyarar manzon rahama,,,,,
A haka Muma mu,kabi sahun jama,a akayi sallah jam,i, da mu,,,
Muna idar da sallah a,cikin jam,i muka tashi in group zuwa wurin ziyaran ma,aikin Allah S,A,W,
Munga jama,a ranan nan kamar duk birnin madina akatara acikin wurin,,,
Duk wanan cikan da ritsin wurin ina makale da hannun hajiya tsohuwa gam a hannu na,,
Abinda ya fado min a rai shine hiran hajiya laila da hajiyan mu a makkah,,
Lokacin da ta dawo wani ziyara datazo madina suna hira ni kuma ina dakin ina jin su,,,
Wanan hiran nasu yazo min acikin zuciyana kamar yanzu akayi shi,,
Musalin da tayi nadinga bi saiko gashi cikin sauki mun iso gab da kofar shiga Rauda,,,,
Da sallama muka shiga ciki ,,,, Wani irin sanyi kamshi da ni,imar da bamu taba jiba arayuwa shi muka ji agurin,,,
Mukayi sallah nafila raka,a biyu dai saitin green carpet din da ke seti da kabarin annabin mu,, muka kara gode ma Allah da Annabin shi,,,
Mundan jima muna addu,a ,mun gaida masoya kuma sahabban annabi da suke wurin tare,,,
A hankali naja hannu hajiya tsohuwa don mubar wurin kafin yan bagaladi suce muna exist,,,, exist exist muka fita ta wani kofa mafi kusa,,,,,,
Wanan tafiyan yasa nasamu sausauci sosai gurin hajiya mama,,,
Don dai tasan cewa mu yan gari ne sosai,,
A,haka muka dinga ziyarar duk wanu guri da yadace mutafi na tarihi ,,,
Duk inda zamu ina tare da hjy tsohuwa nazama kamar nice idonta,,
Mun saba dasu mairo sosai don muna kaisu sayayya kayan English wear masu kyau,,
Mukan fita tare muyi ta daukan photo tare dasu,,
Alhaji lawal zannah yabamu kudi tare da su mairo da jamila ,kowa yaje yasai abinda yake so kafin mu koma makkah,,
Cikin dare Sheriff din mu ya sauka birnin madina daga Riyadh,, ashe yaje wani aikine can company nisu na Riyadh,,
Yau kuma yabiyo jirgi don akwai likitan da zasu gana dashi da Alhajin su gobe da safe,,,
Zuwa jibi mu koma makkah,,,,
Wani shago muka shiga mukayi sayayya sosai don su kusan komai a madina suka siya wai ance masu yafi kaya Qualities
Hjy tsohuwa ma na sai mata kaya sosai a wanan shagon
Dazamu fita muka sai kayan motsa baki da na shaye shayen gwangwani.
Adakin mu mukayi bajabaja da kaya zaki kala kala saura nasawa hajiya mu cikin kayan ta nace takai tsaraba gida.