Sashe 52
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
5⃣6⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎🎁NASIBI WRITERS associations
🎁
🎁N🎁W🎁W
Almost true life story,,,
Washegari natashi tunda safe na hada masu break fast, yadda yaka mata tare da taimakon su yumma,
Saida kowa ya kamala,break din ya sanan aka dawo falo aka zau zauna,
Ina tsaye ina hada kayan da suka gama cin abinci da su sai naji Allah Alhaji lawa zanna yana cewa a kamalo mai kowa da yakamata a kira mai agidan,
Falon yai tsit kowa na jiran ana sauraren abinda za a ce masu,
Wani takarada Abban yafitar daga cikin aljihun jallabiyar shi,
Sai da,ya fara bude taro da addu,a tukun sannan ya, kallo kowa dake falon,
Hjy tsohuwa tana zaune kusa da ummi,
Salim da Amal su gefe guda suma zaune,
Sai Sheriff da nafisat dake zaune kusan wuri guda
Duk da ba karfin jikinta take ji ba daurewa kawai tayi tadan fito tana yatsinar fuska,
Alhaji zanna yace ubana mun zo ne wannan kasar don mu tatance wani takarda sako da aka tura wa hajiya acinkin kayan da aka kai mata sako daga nan,
Sai lokacin Sheriff ya dan daga kanshi yadan kali Abban da ke magana ,mamaki yakeyi don bai san kowa yaba da sako zuwa wurin hjy ba,
Jin falon yai shiru yasa Abban yace ma hajiya tsohuwa ,
Hajiya wane ya aika maki da sako,
Sai tace wanan yariyar mai kula da ku, tana dan waige ,waige ko zata gan ni,
Cikin mamaki sherrif yace fadima
Ta kware itace,
Ta aiko min da sakon wani magani dana taba saye na ciwon kafa da kuma na idanu,
Acikin sakon ta jefa wanan takardan
Ta nuna takardan da bakin ta daidai inda Abba ya aje takardan
Sheriff yace mai takarda ya kumsa Abba,
Sai Abban yace yanzu kuwa zaka ji,
Don inba zuwa nayi da hjy taga lafiyan ka kuma taji zancen daga bakin ka,ba ,ba,zata taba yarda cewa lafiya kake ba,
Saboda Abba yasan cewa kazafi akai wa nafisa a takarda don ba halinta ba ne
Asani shi diyan Aminin shi suna da tarbiya sosai,
Salim akasa yaje yakirani,
Lokacin ina nagama wanka ina gyara jikina kafin hjy tsohuwa tafito inda sukeyin mitin,
A cikin sauri da kuma shakku na isa falon gidan
Inda suke zazaune ana jiran in, iso,
Gefen kujera nasamu nadan labe cikin ladabi nakara gaida su,
Alh zanna ya kalle ni azuciyar shi yace kai mutun abin tsoro ne,
Ji wannan yariyar da ko yaushe nake ganin kirkin ta wai itace yau take wanan kullin sherin don kawai ta raba ma yara hannkula, su,
Ina gama gaishe su sai Abba yace min fadima "nace na,am Abba
Yace, ke ,ce kika aikawa hjy da sako nace eh yace harda takarda aciki
sai nayi dan shiru ina tunane. takardan may ke nan kuma,
Yace ke ce sai nace eh cikin rudewa,
Abba yace Alhamdullahi,
Yace Ahmad wani irin zama kakeyi da matar ka har yakai wanan yariyar taima hjy sako akan azo a ceci rayuwan ka kafin , nafisa ta halaka ka,
Zubur na mike ina nuna kai na nace la,la,la haram, haram bani bace,
Bantaba rubuta wasika ga kowaba zuwa Nigeria,
Tsawa Abban yadan daka min, yace bayan mun tambaye ki kin ce muna kece ki, aika,
Ina kuka wi,wi, ina sharban majina,
A hankali sheriff yadan daga yakalle ni cikin tausayi,
Saboda yasan cewa koda nice ma din ai ba karya nayi ba saidai kassh,
May yasa fadiman tai mai haka, saboda yasan cewa ko shi yakai karan nafisa gurin Abba abinda zai faru ke nan
Abba baison ace ga laifin ta sam,
Shiyasa yake hakkuri da komai taimai ,
Saidai fa gefe guda na zuciyar shi tana ce mai bani ce nayi wasikan ba , akwai dai, gaskiya,
Nafisa ce cikin karfin hali tana magana tace Abba bansan ko mai nayi wa wanan yariyar ba,
Ta hana ni shakat agidan mijina,
Idan nai magana yace min ita din amana take gareshi,
Hjy tsohuwa tace ke rufe muna baki zuriar yan sheri aiba don Allah kuka mamaye min jini na ba,
Ta Allah ba taku ba,
Abba na jin hajiyan shi sai yadan yi murmushi don yasan cewa bakin jinin Amina ce yashafi duk danginta,
Jin kukan danakeyi yai yawa yasa sherrif dinmu yin maga a wurin,
Yace, Abba ina takardan Abba yadauko takardan ya nuna mai yace gashi nan, daga nesa inda yake zaune,
Yace bani son kaga abinda aka rubuta don sheri ba kyau,
Saboda ni nasan cewa ko yaushe ne ma waya kana fada min lafiya lau kuke da matar ka,
Tashi yayi har inda Abba yake yace rubutun zan gani kawai bawai zan karanta bane,
Dan dagowa da takardan yai mai kadan,
Da sauri ya waiga gefen da Salim da Amal ke zaune yace cikin ku wake da wanan handwriting din,
Salim yadan waiga gefen da Amal take zaune yana dan kallonta cikin mamaki,
Yace mata ko ke ce tadan girgiza kanta cikin alamar, rashin gaskiya, tace ,a,a
Kawai dai sheri ne ni nasan ba gaskiya bane,
Tausayi naba Salim ganin irin kukan da nakeyi ga kuma Abba nata min fada ina kuka cikin gumza,,
Amal ce ta rubuta ni nace ta rubuta mu aika wa hjy tsohuwa da shi ko zata zo ta ceci yayan mu daga bala,in da nafisa ke son jefashi cikin wanan kasar,
Kowa waigawa yayi inda salim din ke magana,
Har zaici gaba sai kawai yaji saukar mari a kumatun shi, sheriff ne yai mai wanan marin masu kyau,
Sheriff yace shine tundazu ana magana kai shiru ka share mutane ,kasa anata cin zarafi yar mutane,
Abba ya daga hannu shi ma sheriff yace kyale shi,
Ai nasan cewa zasu iya tunda uban su ne yakawo wanan takardan,
Inda yayi halin dattako aida bai bari takardan yakai hannu hajiya ba,
Ita kuma hjy tsohuwa ta cabe zan cen da fadin Shehi baida laifi don ko bayan nasa an karanta min takardan
Saida na kirashi don inji daga bakin shi sai naga ai baima san komai gamay da sakon ba,
Duk bayanin da sukeyi baisa nadan tsagaita kukan da nakeyi ba,
Sheriff yai min magana da larabci wai inyi hakkuri inyi shiru,
Mai hakkuri bai iya fushi ba dama, ummi ce tafito falon cikin kamala,
Don ko ina na jin ta arufe yake lif baka iya ganin komai nata saboda wani zunbudede hijjab da tasa,
Fuskan ta na saye da wani farin medical glass da man mai
Idan zatayi karatu nake ganin tana sa shi,
Guda guda take take takawa a tsakiyan falon,
Guri ta samu gefe guda ta zauna a hankali,
Shiru tadan yi yayin da duk falon kowa yai shiru, saboda mamakin fitowar ta,
A hankali ta dago kanta tace, yaya lawal nadauka ko da kowa zai ce Shehi bai kyauta ba don naji kana cewa ubansu ne yakai sakon tundaga nan har nigeria
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
5⃣6⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎🎁NASIBI WRITERS associations
🎁
🎁N🎁W🎁W
Almost true life story,,,
Washegari natashi tunda safe na hada masu break fast, yadda yaka mata tare da taimakon su yumma,
Saida kowa ya kamala,break din ya sanan aka dawo falo aka zau zauna,
Ina tsaye ina hada kayan da suka gama cin abinci da su sai naji Allah Alhaji lawa zanna yana cewa a kamalo mai kowa da yakamata a kira mai agidan,
Falon yai tsit kowa na jiran ana sauraren abinda za a ce masu,
Wani takarada Abban yafitar daga cikin aljihun jallabiyar shi,
Sai da,ya fara bude taro da addu,a tukun sannan ya, kallo kowa dake falon,
Hjy tsohuwa tana zaune kusa da ummi,
Salim da Amal su gefe guda suma zaune,
Sai Sheriff da nafisat dake zaune kusan wuri guda
Duk da ba karfin jikinta take ji ba daurewa kawai tayi tadan fito tana yatsinar fuska,
Alhaji zanna yace ubana mun zo ne wannan kasar don mu tatance wani takarda sako da aka tura wa hajiya acinkin kayan da aka kai mata sako daga nan,
Sai lokacin Sheriff ya dan daga kanshi yadan kali Abban da ke magana ,mamaki yakeyi don bai san kowa yaba da sako zuwa wurin hjy ba,
Jin falon yai shiru yasa Abban yace ma hajiya tsohuwa ,
Hajiya wane ya aika maki da sako,
Sai tace wanan yariyar mai kula da ku, tana dan waige ,waige ko zata gan ni,
Cikin mamaki sherrif yace fadima
Ta kware itace,
Ta aiko min da sakon wani magani dana taba saye na ciwon kafa da kuma na idanu,
Acikin sakon ta jefa wanan takardan
Ta nuna takardan da bakin ta daidai inda Abba ya aje takardan
Sheriff yace mai takarda ya kumsa Abba,
Sai Abban yace yanzu kuwa zaka ji,
Don inba zuwa nayi da hjy taga lafiyan ka kuma taji zancen daga bakin ka,ba ,ba,zata taba yarda cewa lafiya kake ba,
Saboda Abba yasan cewa kazafi akai wa nafisa a takarda don ba halinta ba ne
Asani shi diyan Aminin shi suna da tarbiya sosai,
Salim akasa yaje yakirani,
Lokacin ina nagama wanka ina gyara jikina kafin hjy tsohuwa tafito inda sukeyin mitin,
A cikin sauri da kuma shakku na isa falon gidan
Inda suke zazaune ana jiran in, iso,
Gefen kujera nasamu nadan labe cikin ladabi nakara gaida su,
Alh zanna ya kalle ni azuciyar shi yace kai mutun abin tsoro ne,
Ji wannan yariyar da ko yaushe nake ganin kirkin ta wai itace yau take wanan kullin sherin don kawai ta raba ma yara hannkula, su,
Ina gama gaishe su sai Abba yace min fadima "nace na,am Abba
Yace, ke ,ce kika aikawa hjy da sako nace eh yace harda takarda aciki
sai nayi dan shiru ina tunane. takardan may ke nan kuma,
Yace ke ce sai nace eh cikin rudewa,
Abba yace Alhamdullahi,
Yace Ahmad wani irin zama kakeyi da matar ka har yakai wanan yariyar taima hjy sako akan azo a ceci rayuwan ka kafin , nafisa ta halaka ka,
Zubur na mike ina nuna kai na nace la,la,la haram, haram bani bace,
Bantaba rubuta wasika ga kowaba zuwa Nigeria,
Tsawa Abban yadan daka min, yace bayan mun tambaye ki kin ce muna kece ki, aika,
Ina kuka wi,wi, ina sharban majina,
A hankali sheriff yadan daga yakalle ni cikin tausayi,
Saboda yasan cewa koda nice ma din ai ba karya nayi ba saidai kassh,
May yasa fadiman tai mai haka, saboda yasan cewa ko shi yakai karan nafisa gurin Abba abinda zai faru ke nan
Abba baison ace ga laifin ta sam,
Shiyasa yake hakkuri da komai taimai ,
Saidai fa gefe guda na zuciyar shi tana ce mai bani ce nayi wasikan ba , akwai dai, gaskiya,
Nafisa ce cikin karfin hali tana magana tace Abba bansan ko mai nayi wa wanan yariyar ba,
Ta hana ni shakat agidan mijina,
Idan nai magana yace min ita din amana take gareshi,
Hjy tsohuwa tace ke rufe muna baki zuriar yan sheri aiba don Allah kuka mamaye min jini na ba,
Ta Allah ba taku ba,
Abba na jin hajiyan shi sai yadan yi murmushi don yasan cewa bakin jinin Amina ce yashafi duk danginta,
Jin kukan danakeyi yai yawa yasa sherrif dinmu yin maga a wurin,
Yace, Abba ina takardan Abba yadauko takardan ya nuna mai yace gashi nan, daga nesa inda yake zaune,
Yace bani son kaga abinda aka rubuta don sheri ba kyau,
Saboda ni nasan cewa ko yaushe ne ma waya kana fada min lafiya lau kuke da matar ka,
Tashi yayi har inda Abba yake yace rubutun zan gani kawai bawai zan karanta bane,
Dan dagowa da takardan yai mai kadan,
Da sauri ya waiga gefen da Salim da Amal ke zaune yace cikin ku wake da wanan handwriting din,
Salim yadan waiga gefen da Amal take zaune yana dan kallonta cikin mamaki,
Yace mata ko ke ce tadan girgiza kanta cikin alamar, rashin gaskiya, tace ,a,a
Kawai dai sheri ne ni nasan ba gaskiya bane,
Tausayi naba Salim ganin irin kukan da nakeyi ga kuma Abba nata min fada ina kuka cikin gumza,,
Amal ce ta rubuta ni nace ta rubuta mu aika wa hjy tsohuwa da shi ko zata zo ta ceci yayan mu daga bala,in da nafisa ke son jefashi cikin wanan kasar,
Kowa waigawa yayi inda salim din ke magana,
Har zaici gaba sai kawai yaji saukar mari a kumatun shi, sheriff ne yai mai wanan marin masu kyau,
Sheriff yace shine tundazu ana magana kai shiru ka share mutane ,kasa anata cin zarafi yar mutane,
Abba ya daga hannu shi ma sheriff yace kyale shi,
Ai nasan cewa zasu iya tunda uban su ne yakawo wanan takardan,
Inda yayi halin dattako aida bai bari takardan yakai hannu hajiya ba,
Ita kuma hjy tsohuwa ta cabe zan cen da fadin Shehi baida laifi don ko bayan nasa an karanta min takardan
Saida na kirashi don inji daga bakin shi sai naga ai baima san komai gamay da sakon ba,
Duk bayanin da sukeyi baisa nadan tsagaita kukan da nakeyi ba,
Sheriff yai min magana da larabci wai inyi hakkuri inyi shiru,
Mai hakkuri bai iya fushi ba dama, ummi ce tafito falon cikin kamala,
Don ko ina na jin ta arufe yake lif baka iya ganin komai nata saboda wani zunbudede hijjab da tasa,
Fuskan ta na saye da wani farin medical glass da man mai
Idan zatayi karatu nake ganin tana sa shi,
Guda guda take take takawa a tsakiyan falon,
Guri ta samu gefe guda ta zauna a hankali,
Shiru tadan yi yayin da duk falon kowa yai shiru, saboda mamakin fitowar ta,
A hankali ta dago kanta tace, yaya lawal nadauka ko da kowa zai ce Shehi bai kyauta ba don naji kana cewa ubansu ne yakai sakon tundaga nan har nigeria