Sashe 102
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wata sabuwa zance kuma da ya bullo min shine,
Duk da inna ta bata gane cewa ina da ciki a jikina ba amma sai da Tumba makwabciyar mu,ta gane cewa akwai ciki a jikina hakan
Saboda tsabar gulma ko yaushe Tumba tana gidan mu zaune wai tana taya mu karban yan zuwa min barka da dawo wa,
Mai mako ta fadawa inna ta kai tsaye,
Ai sai kawai ta wuce don gulma gidan Dijen yabo,
A,a Tumba ta at, tahe yanzu da wagga uban ranan,
Nita ke dai Dije, am
Kudin adashen ki na nattaho in kawo nauwa zubin,
Aiko sau,biyu ni, aika inda kike, ankace min wai ketahi unguwa shin,
Bari kedai Dije ina can inda wagga bakuwa ta makkah ina kare mata, kallon mamaki,
Mamaki shin , mi, ar na mamaki kuma,
Shin ina Dije ta ce gani tumba am,
Ke taba jin inda "ya mace, ta tai yawon duniya ta dawo gida lahiya lumi,
Shin , a, a diya ttah,, taka tahiya tsawon wagga shekaru ,ace wai tadowo gida lahiya
Walleh karyata,
ke ga wata yar diya dattataho da ita yar diyan larabawa shi,,
Sai kuma ta dan yi shiru ta fidda goron da ta daure a gefen zani ta tadan balla ta tauna ,
Sai ta dan matso kusa da inda Dije take zaune ta na gyaran ganyen soborodo,
Ta dan tausa, murya ciki ciki tace wai ko kesan fadima cikina aggare ta,
Ke tumba bari wagga maganar, dan Allah dai wane irin ciki kuma,
Don ke ga tayi dan magurjin jiki, tai kyau,
Babu karya cikin magana na ta, Dije am,,,
Uwar diyan ma bata san da wagga zancen ba da ni ka hwada maki,
Don ko da su shatu,, mai kitso sunka taho taron ta
suna cewa wai fadima tayi kyau, sai cewa uwan tayi wai ai shekarun girman ta na ,
take yanzu shinassa, tai kyau haka,
Dije tace to ke Tumba shin,a,a kinka gane cewa cikina a,ggare ta,
Walleh Tumba ki bar boni (bala,i)shi kwana, in ba so kikai a kan maki ba,
(akama ki ba)
Yau ko ga Dije, inji Tumba,
Sottdiya,i gwalmadiya,i, shin ni na kuma ban san ciki ba Dije am,
Don gudun wagga irin tuhum yassa saida ni binkcika da kyau,
Sanda anka kawo mata tuwo ashe anzuba man shanu a cikine,
Saida duk ta amaye dan abin da ta ci,
Ni da kaina nibbata dan goro ta tamna,
Salati Dije ta sa tace tabbasa tumba ke san ciki wallah,
Yanzu waga diya dama yawon balaguro na takai a can kasa mai tsarki,
Kedai Dije am hwadi, yanzu zuwa nikai, duk yan tarkacen tsaraba da anka bani maisuwa nikai,
Don walleh ban son kayan zina
Wanan maganar ta Tumba itace ta bazu cikin kauyen mu cewa yawon bin maza na yi a saudiya nadawo da cikin shege har da yar diyar shege na zo,
Hafsi ta far jin wanan labarin gurin mijinta ,
Bai boye mata komai da ake fadi gamay da ni ba a cikin gari,
Da kukan ta, wi,wi hafsi tashigo muna gida musalin karfe sha biyu da,rabi na rana,
Ina zaune tare da inna ina bata labarin zamana a kano, mariya ta na bakin murhun tana ma inna girki,
Ganin da mukai mata cikin tashin hankali yasa mu fitowa daki da sauri gaba dayan mu
Cikin rikicewa muke tambayar ta ko lafiya duk a rude muke,
Cikin kuka take nuna ni da, dan yatsarta tace shin fadimaa wagga batu da mukajiya a gari shin gaskiya na ko ,
Inna ta ce mi kun ka jiya shin,
Fadima wai da ciki tta taho, kuma wai wagga diyan ta,tatah,,,,tana mai nuna Aisha dake zaune tana ta wasa da kasa gefe guda,
Kafin inna tai magana mariya ta cabe zancen tace,
Yau ,ko kuji min wani zance
A,a duniya na ta rugumo ba ciki ta,taho dashi ba,
Banyi magana ba daki na koma kawai na zauna sai naji wasu hawaye na zubu min masu zafi,
Ba komai yasani hawaye ba sai nasan
Saboda nasan cewa cikin jikina zai sheganta ga bakin mutane gari ke nan,
Hafsi tacigaba da fadin fadima mi da kin, kai muna haka shin
Ke san halin mutane garin ga sarai da sa, ido mi da zaki taho da ciki ,cikin wagga gari,
Dakin suka shigo su uku lokaci guda , ganin da sukai min ina kuka yasa su yin kukan su ma alokacin,
Inna ce tai karfin hali tace min,
Shin fadima da gaskiya na ciki na aggare ki,
Ban iya bata ansa ba sai kukan da nakara sawa wi,wi,
Shin inna ko dai mi na,na tun da har Allah yasa ta dawo gida ai sai ai hakkuri da shiya ko,,
To mi da baki hwda muna ba tunda kin ka taho,
Ai ke ga sai musan nayi ko
A hankali nadaga kaina nakalli hafsi na ce mata hafsi nifa ba shige nayi ba,
Cikina yana da uban sa na halak,,
Ke jiya ko cikina kuwa da gaskiya,
Wagga diya ke kashe mu wallah
Mi za mu wa cikin garin ga shim,
Daga haka ban kara cewa komai ba sai nai shiru,
Maganar hafsi na kona min rai,
Mariya ta ce oho shina suke ta,dawo muna da duk wani tsaraba da anka ba su,
Oho sunyi wa kansu, don su ka shirin jin kunya wallah,
Shigowar Abdull yasa su yin shiru, ga zan cen su,
Saida ya zauna yake cewa mariya wai yanzu ya gama fada da wasu yara sun ce mai yar shi ta dawo yawon karuwanci saudiya da yar shegiya da cikin shege,,,
Halan mi kace masu in ji mariya,
Hafsi ta tare zance da cewa mi zaicewa kuwa tunda ba karyana sunka hwadi ba maganar su dutse na,
Shim mika damunki na hafsi,,,,,
Da wani zamuji da zancen ki ko da ta mutane shin,
Inji innar mu tace wa hafsi hakana,
Fushi tayi batare da tai muna sallama ba tabar gidan cikin fushi ,,,,
Kallon mamaki duk muka bita da shi,
Mariya tace yanzu haka muna hukan gidan su na sun ka zugo ta,
Ita ko ta taho tana ma mutare bori,
🐎 ZEEE MAKAWA🐎
✈✈✈ *TAKARI* ✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
8⃣0⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Almost true life story,,,,,
Tunda Amal tagane cewa, fadima bata gidan hankalinta yafara tashi,
Gidan Salimat suka fara zuwa don su bincika ko tana can,
Sai Salimat ta nuna masu cewa ai itama jin da tayi shiru bata ji motsin su sun laiko ta ba yasa take zancen zuwa gurin su, don ta bincika,
Hankalin su duk ya daga, saboda rashin sanin halinda fadima take ciki,
Maman Omar ta nuna cewa fadima ta wuce da Aisha batare da sanin ta ba,
Don haka Salim da kan shi ya tafi garin makkah don ya diba ko mun tafi can ne,
Saida duk inda yasan cewa fadima na zuwa yatafi don ya diba ,
Haka yadawo gida madina jiki ba kwari yai masu bayanin cewa bai samu koda labarin wanda zai ce ya ganta ba,
Hankalin Ummi duk yatashi sosai da jin cewa nabatane,
Aziza gari na waye ta fito falo don tayi break fast takuma yi abinda ta niyar yi a zuciyar ta,
Takai minti arba,in zaune gurin bata ji koda motsi na bane,
Tashi tayi zuwa ciki don ta ganewa idon ta abinda ke faruwa da ni har ya hana ni fitowa yin break tare da kowa,
Ganin da Amal tayi kamar tana cikin wani uzuri yasa hankalin amal ya koma wuein ta,
Aziza tana zuwa ta murda kofan dakin da nake ciki sai tagan shi a bude
Kutsa kai tayi ciki batare da fargaban komai ba
Saidai yadda taga dakin tsab alamar ban kwana a cikin sa, ba yasa ta zargin ba,a gidan na kwana ba,
Fitowa tayi da mamaki ta nufi gurin mama Umar tana tambayar ta ko ina fadima, ta, tafi, yau,
Maman umar tace ita ma dai bata gan ta ba, tun da gari ya waye,,
Amal na biye da ita duk wanan sintirin da take yi kamar mahaukaciya,
Wanan abin yasa suka gane cewa itama din bata san inda na nufa ba,
Sai dai suna zargin cewa akwai nasabar batana da ita,
Amal tana mamaki taya zan bar gida batare da sanin ta ko kuma salimat,
Ga sanin da taimin duk abinda zan yi sai na fada mata saboda daukar ta da nakeyi kamar elder sister di ta ,
Salim ko da yaushe yana shiga cikin massalaci koda Allah zai sa ya ganni a can,
Tun tafiya na da kwana biyu aziza ta shirya tabar gari cikin bacin rai don rashin samun aiwatar da nufin ta a kan ciki jiki na,
Rashin sanin abin da zasu fada wa sheriff indan yaji cewa na bata, ummi tace kada kowa ya fada mai su bari ya karasa aikin da ya kai shi, ai,duk inda yake ai zai dawo gida,
Tuna nen da ummi ke yawan yi, a gamay da ni,
ya nuna mata cewa, sheriff ne kawai zai san inda na tafi,
Saboda shi yasan kasar saudiya da kyau fiye da su Salim,
Don haka suyi shiru da bakin su, har yadawo,
Za ya gane duk inda nake, kuma tace masu ita zuciyar ta yana bata cewa ina gurin mai kyau ba wai mugu hannu kamar yadda su ke tuhuma ba,
Duk wani abinda Sheriff Ahmad keyi hankali sa na gurin iyalin shi musan man fadima wace tun kusan zuwan shi kasar spain da kwana biyu rabon da suyi waya da ita,
Abin yana damun shi so sai a ran shi
Sai yake ganin cewa fushi fadima ,takeyi da shi, saboda ya wuce batare da wani cikakken bayani ba,
Shima dai tafiyan haka tazo mai ba shiri daga Riyadh tafiyan takama shi sai suka wuce daga can,
Amal ce, yakira yau don ya tan baye ta, yaji cewa ko lafiya fadima take saboda baya samun wayar ta,a
Sai dai Amal din ta boye mai zancen tafiyar fadima,
Sai ce mai tayi wayar fadima ya ,bata
Kuma fadimar bata zama a gida sosai saboda tana zirga zirgan hada jarabawar ta,
Bawai sheriff ya gamsu da bayanin Amal din bane, kawai dai baida yadda zaiyi ne, saboda nisan da,yayi da saudiya,
Duk da inna ta bata gane cewa ina da ciki a jikina ba amma sai da Tumba makwabciyar mu,ta gane cewa akwai ciki a jikina hakan
Saboda tsabar gulma ko yaushe Tumba tana gidan mu zaune wai tana taya mu karban yan zuwa min barka da dawo wa,
Mai mako ta fadawa inna ta kai tsaye,
Ai sai kawai ta wuce don gulma gidan Dijen yabo,
A,a Tumba ta at, tahe yanzu da wagga uban ranan,
Nita ke dai Dije, am
Kudin adashen ki na nattaho in kawo nauwa zubin,
Aiko sau,biyu ni, aika inda kike, ankace min wai ketahi unguwa shin,
Bari kedai Dije ina can inda wagga bakuwa ta makkah ina kare mata, kallon mamaki,
Mamaki shin , mi, ar na mamaki kuma,
Shin ina Dije ta ce gani tumba am,
Ke taba jin inda "ya mace, ta tai yawon duniya ta dawo gida lahiya lumi,
Shin , a, a diya ttah,, taka tahiya tsawon wagga shekaru ,ace wai tadowo gida lahiya
Walleh karyata,
ke ga wata yar diya dattataho da ita yar diyan larabawa shi,,
Sai kuma ta dan yi shiru ta fidda goron da ta daure a gefen zani ta tadan balla ta tauna ,
Sai ta dan matso kusa da inda Dije take zaune ta na gyaran ganyen soborodo,
Ta dan tausa, murya ciki ciki tace wai ko kesan fadima cikina aggare ta,
Ke tumba bari wagga maganar, dan Allah dai wane irin ciki kuma,
Don ke ga tayi dan magurjin jiki, tai kyau,
Babu karya cikin magana na ta, Dije am,,,
Uwar diyan ma bata san da wagga zancen ba da ni ka hwada maki,
Don ko da su shatu,, mai kitso sunka taho taron ta
suna cewa wai fadima tayi kyau, sai cewa uwan tayi wai ai shekarun girman ta na ,
take yanzu shinassa, tai kyau haka,
Dije tace to ke Tumba shin,a,a kinka gane cewa cikina a,ggare ta,
Walleh Tumba ki bar boni (bala,i)shi kwana, in ba so kikai a kan maki ba,
(akama ki ba)
Yau ko ga Dije, inji Tumba,
Sottdiya,i gwalmadiya,i, shin ni na kuma ban san ciki ba Dije am,
Don gudun wagga irin tuhum yassa saida ni binkcika da kyau,
Sanda anka kawo mata tuwo ashe anzuba man shanu a cikine,
Saida duk ta amaye dan abin da ta ci,
Ni da kaina nibbata dan goro ta tamna,
Salati Dije ta sa tace tabbasa tumba ke san ciki wallah,
Yanzu waga diya dama yawon balaguro na takai a can kasa mai tsarki,
Kedai Dije am hwadi, yanzu zuwa nikai, duk yan tarkacen tsaraba da anka bani maisuwa nikai,
Don walleh ban son kayan zina
Wanan maganar ta Tumba itace ta bazu cikin kauyen mu cewa yawon bin maza na yi a saudiya nadawo da cikin shege har da yar diyar shege na zo,
Hafsi ta far jin wanan labarin gurin mijinta ,
Bai boye mata komai da ake fadi gamay da ni ba a cikin gari,
Da kukan ta, wi,wi hafsi tashigo muna gida musalin karfe sha biyu da,rabi na rana,
Ina zaune tare da inna ina bata labarin zamana a kano, mariya ta na bakin murhun tana ma inna girki,
Ganin da mukai mata cikin tashin hankali yasa mu fitowa daki da sauri gaba dayan mu
Cikin rikicewa muke tambayar ta ko lafiya duk a rude muke,
Cikin kuka take nuna ni da, dan yatsarta tace shin fadimaa wagga batu da mukajiya a gari shin gaskiya na ko ,
Inna ta ce mi kun ka jiya shin,
Fadima wai da ciki tta taho, kuma wai wagga diyan ta,tatah,,,,tana mai nuna Aisha dake zaune tana ta wasa da kasa gefe guda,
Kafin inna tai magana mariya ta cabe zancen tace,
Yau ,ko kuji min wani zance
A,a duniya na ta rugumo ba ciki ta,taho dashi ba,
Banyi magana ba daki na koma kawai na zauna sai naji wasu hawaye na zubu min masu zafi,
Ba komai yasani hawaye ba sai nasan
Saboda nasan cewa cikin jikina zai sheganta ga bakin mutane gari ke nan,
Hafsi tacigaba da fadin fadima mi da kin, kai muna haka shin
Ke san halin mutane garin ga sarai da sa, ido mi da zaki taho da ciki ,cikin wagga gari,
Dakin suka shigo su uku lokaci guda , ganin da sukai min ina kuka yasa su yin kukan su ma alokacin,
Inna ce tai karfin hali tace min,
Shin fadima da gaskiya na ciki na aggare ki,
Ban iya bata ansa ba sai kukan da nakara sawa wi,wi,
Shin inna ko dai mi na,na tun da har Allah yasa ta dawo gida ai sai ai hakkuri da shiya ko,,
To mi da baki hwda muna ba tunda kin ka taho,
Ai ke ga sai musan nayi ko
A hankali nadaga kaina nakalli hafsi na ce mata hafsi nifa ba shige nayi ba,
Cikina yana da uban sa na halak,,
Ke jiya ko cikina kuwa da gaskiya,
Wagga diya ke kashe mu wallah
Mi za mu wa cikin garin ga shim,
Daga haka ban kara cewa komai ba sai nai shiru,
Maganar hafsi na kona min rai,
Mariya ta ce oho shina suke ta,dawo muna da duk wani tsaraba da anka ba su,
Oho sunyi wa kansu, don su ka shirin jin kunya wallah,
Shigowar Abdull yasa su yin shiru, ga zan cen su,
Saida ya zauna yake cewa mariya wai yanzu ya gama fada da wasu yara sun ce mai yar shi ta dawo yawon karuwanci saudiya da yar shegiya da cikin shege,,,
Halan mi kace masu in ji mariya,
Hafsi ta tare zance da cewa mi zaicewa kuwa tunda ba karyana sunka hwadi ba maganar su dutse na,
Shim mika damunki na hafsi,,,,,
Da wani zamuji da zancen ki ko da ta mutane shin,
Inji innar mu tace wa hafsi hakana,
Fushi tayi batare da tai muna sallama ba tabar gidan cikin fushi ,,,,
Kallon mamaki duk muka bita da shi,
Mariya tace yanzu haka muna hukan gidan su na sun ka zugo ta,
Ita ko ta taho tana ma mutare bori,
🐎 ZEEE MAKAWA🐎
✈✈✈ *TAKARI* ✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
8⃣0⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Almost true life story,,,,,
Tunda Amal tagane cewa, fadima bata gidan hankalinta yafara tashi,
Gidan Salimat suka fara zuwa don su bincika ko tana can,
Sai Salimat ta nuna masu cewa ai itama jin da tayi shiru bata ji motsin su sun laiko ta ba yasa take zancen zuwa gurin su, don ta bincika,
Hankalin su duk ya daga, saboda rashin sanin halinda fadima take ciki,
Maman Omar ta nuna cewa fadima ta wuce da Aisha batare da sanin ta ba,
Don haka Salim da kan shi ya tafi garin makkah don ya diba ko mun tafi can ne,
Saida duk inda yasan cewa fadima na zuwa yatafi don ya diba ,
Haka yadawo gida madina jiki ba kwari yai masu bayanin cewa bai samu koda labarin wanda zai ce ya ganta ba,
Hankalin Ummi duk yatashi sosai da jin cewa nabatane,
Aziza gari na waye ta fito falo don tayi break fast takuma yi abinda ta niyar yi a zuciyar ta,
Takai minti arba,in zaune gurin bata ji koda motsi na bane,
Tashi tayi zuwa ciki don ta ganewa idon ta abinda ke faruwa da ni har ya hana ni fitowa yin break tare da kowa,
Ganin da Amal tayi kamar tana cikin wani uzuri yasa hankalin amal ya koma wuein ta,
Aziza tana zuwa ta murda kofan dakin da nake ciki sai tagan shi a bude
Kutsa kai tayi ciki batare da fargaban komai ba
Saidai yadda taga dakin tsab alamar ban kwana a cikin sa, ba yasa ta zargin ba,a gidan na kwana ba,
Fitowa tayi da mamaki ta nufi gurin mama Umar tana tambayar ta ko ina fadima, ta, tafi, yau,
Maman umar tace ita ma dai bata gan ta ba, tun da gari ya waye,,
Amal na biye da ita duk wanan sintirin da take yi kamar mahaukaciya,
Wanan abin yasa suka gane cewa itama din bata san inda na nufa ba,
Sai dai suna zargin cewa akwai nasabar batana da ita,
Amal tana mamaki taya zan bar gida batare da sanin ta ko kuma salimat,
Ga sanin da taimin duk abinda zan yi sai na fada mata saboda daukar ta da nakeyi kamar elder sister di ta ,
Salim ko da yaushe yana shiga cikin massalaci koda Allah zai sa ya ganni a can,
Tun tafiya na da kwana biyu aziza ta shirya tabar gari cikin bacin rai don rashin samun aiwatar da nufin ta a kan ciki jiki na,
Rashin sanin abin da zasu fada wa sheriff indan yaji cewa na bata, ummi tace kada kowa ya fada mai su bari ya karasa aikin da ya kai shi, ai,duk inda yake ai zai dawo gida,
Tuna nen da ummi ke yawan yi, a gamay da ni,
ya nuna mata cewa, sheriff ne kawai zai san inda na tafi,
Saboda shi yasan kasar saudiya da kyau fiye da su Salim,
Don haka suyi shiru da bakin su, har yadawo,
Za ya gane duk inda nake, kuma tace masu ita zuciyar ta yana bata cewa ina gurin mai kyau ba wai mugu hannu kamar yadda su ke tuhuma ba,
Duk wani abinda Sheriff Ahmad keyi hankali sa na gurin iyalin shi musan man fadima wace tun kusan zuwan shi kasar spain da kwana biyu rabon da suyi waya da ita,
Abin yana damun shi so sai a ran shi
Sai yake ganin cewa fushi fadima ,takeyi da shi, saboda ya wuce batare da wani cikakken bayani ba,
Shima dai tafiyan haka tazo mai ba shiri daga Riyadh tafiyan takama shi sai suka wuce daga can,
Amal ce, yakira yau don ya tan baye ta, yaji cewa ko lafiya fadima take saboda baya samun wayar ta,a
Sai dai Amal din ta boye mai zancen tafiyar fadima,
Sai ce mai tayi wayar fadima ya ,bata
Kuma fadimar bata zama a gida sosai saboda tana zirga zirgan hada jarabawar ta,
Bawai sheriff ya gamsu da bayanin Amal din bane, kawai dai baida yadda zaiyi ne, saboda nisan da,yayi da saudiya,