Sashe 61
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Amasaukin su duk abin duniya ya ishe shi taya har Alin baba ya samu karbuwa a wurina
Saboda iya sanin da yai min ni mace ce msi kamun kai da sanin mutuncina na "ya mace
Saikuma gashi Alin na so ya cutar da ni ,
Baikai karshen tunanen shi ba wayan shi taikara, Abba ne yakira shi,
A sanyaye cike da girmama wa ya gaishe da Abban daga can dayan sashen Abban yace mai ya aiki ta jama,a
Ya ce to babana ina nan dai ina ma tuni akan matar ka kayi hakkuri kazo kadauki abin ka
Tunda tagyara halinta yanzu duk wanan mugun rayuwan ta daina su,
Shiru Ahmad din yayi yana sauraren shi,,, shi
Cikin hikima da iya kwanrar murya yaje fada ma Abban shi cewa yayi aure a dubai,
Abban yai dan shiru nawani dan lokaci,
Can yace ma sherrif din babana kai aure batare da sanin mu ba,
Yace Abba kayi hakuri auren ne yazo min abazata wlh,
Shiru Abban yayi tare da cewa to Allah yasanya alheri ya ansa ahankali da cewa Ameen,
Can Abba yace to ya makomar ita nafisat din yake yanzu,
Dan shiru yayi tukun sai yace yana nan Abba,
Zanzo insa agyara mata gida a Abuja ta zauna can, don yanzu kusan aikina zai dan koma can Nigeria ne,
Sukayi sallama da Abban da shi,
Abban yai dan shiru yana kallon wayan yana mai tausaya ma dan nashi saboda irin sanyin zuciyar shi,,,,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
6⃣1⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
AMINCI WRITERS ASSOCIATION
🎁NASIBI WRITERS ASSOCIATION🎁
🎁N🎁W🎁A
Almost true life story
Aiki sosai so sheriff sukayi a garin don company su da Abu Abdallah ya yi girma sosai kusan duk manyan biranen kasan na saudiya sun kafa ma,aikatar su,
Sai bayan kwana biyu Alin yazu gurina lokacin sheriff ya wuce washegari ke nan,
Nai mai komai nataron bako nida Amal yai muna tsara masu kyau kayan sawa ne irin na matan kasar Paris,
Sai wasu set din sarka da dan kune masu tsada gaske,
A falon mu na sauke shi, inda ya samu tarbo na mutunci daga gurin maman Umar,
Duk kunya ya lunlube ni don tunda nake bantaba tsaya da saurayi ba da sunan soyayya,
Yausai gashi wai nice akazo wa hira ,
Cikin dakiya da daurewan zuciya nake duk na wani daburce,,,
Daguda guda kowa ya watse falon aka barni da gani sai, Alin kawai,
Shiru yadan biyu baya kadan. Kaina yana akan wayana ina dan daddanawa,
Jin shirun da nayi yasa nadan dago kai inga komai yakeyi,,,
Ido muka hada dashi, ashe zaune yake yakura min ido kawai yana kare min kallo,
Acikin zuciyar shi yana yaba min komai nawa yayi mai yadda yake burin ya mallaki mace,
Dadin dadawa gashi ni yar karama ce sosai , don yanzu haka ban fi sha bakwai ba , yake gani,
Kunya ne ya kamani ganin irin kallon da yake min
Tambayana yayi yace min ya yaga na yi shiru, irin taron da zan mai kenan
Duk zumudin zuwa yaganenin da yake yi,
Da sauri nadan dago kaina nadan kalleshi sai kuma na kawar zuciya na fal da mamakin shi amma sai na dake na ce mai
Cikin murya mai jan ra,ayi da daukan hankali wanda ni kai naban san ina yi ba,
Nace wani kuma irin taro kake bukata wanda yafi wanan din da nai maka,
Matsawa yayi zuwa dayan kujeran da ke fuskanta na yace,
Yace min look fadima ina son kisan cewa aure nake son yi da ke
Very soon ba dadewa ba so ina son ki fadamin gaskiyan zuciyan ki
Don kisan yanzu ni bazance na tsaya wani wasan soyayya ba,
Indan kin amince min zan ga Ahmad yakaink gurin iyayyennki don in gabatar da kaina garesu
Yakarashe zancen yana mai komawa saman kushin din, yadan jingina bayan shi da makarin kujerar
Yakura min ido alamar yana jiran asa ta,
Jin shirun da nayi yasa shi kara ce min,
Ke nake sauraro don banson zuwa wurin Ahmada batare da naji wani kwakwaran magana daga gare ki ba
Ke nake sauraro fa na tsinkayi muryan shi cikin kun,nuwa na,
Bansan lokacin da nadan dan,dago kaina ba muka hada ido sai na sakar mai dan guntun murmushi,
Ok kina nufin kice min kin amince min ke nan ko
A hankali nadan daga mashi kai alamar eh,
Cike da mamakin wanan saurin amince mashu danayi yake yi
Don bai dauka abin zai zo mai da suki irin haka ba
Ajiyan zuciya yayi yadan tsinki Anebi da maman Umar ta aje mai acikin plate din dake gabashi tab da kayan fruits,.
Yana taunan Anebin din yake ce min ya akayi ranan na aje wayana har Ahmad ya dauka
Murmushi kawai nayi batare da na bashi ansa ba na ce,
A hankali nace mai lokacin banda lafiya ne, acikin mamaki yake ce min har ciwo nayi shine ban fada mai ba,
Haka mukai ta dan hira jefi jefi dashi cikin rashin walwala,
Sai marance lis yai muna sallama zai tafi kuma yace muna ba kwana zaiyi,
Har bakin motar da yazo da ita na rakashi,
Cikin kulawa da kuma kewar juna muke sallama hannu na yana irike da Aisha,
Wace keta dan kokarin in saketa taje tadan yi wasa,
Muryan Alin ce ke ce min Can I trust You fadima,,,sai na kada mai kai ahankali.
Yace duk ritsi da zamu shiga da Ahmada kada kice mai kin jaye zancan auren mu nida ke a nan gaba ,
Pls sai ya hada hannu shi guri guda duk ka biyu yai min alamar rokon Abu,,
Yashiga motar shi yana daga min hannu ciki shaukin so da kauna mukayi sallama da junan mu,,,,
Saida motar shi ta ba ce min da gani san nan nadanyi ajiyar zuciya na koma cikin gida,
Saboda iya sanin da yai min ni mace ce msi kamun kai da sanin mutuncina na "ya mace
Saikuma gashi Alin na so ya cutar da ni ,
Baikai karshen tunanen shi ba wayan shi taikara, Abba ne yakira shi,
A sanyaye cike da girmama wa ya gaishe da Abban daga can dayan sashen Abban yace mai ya aiki ta jama,a
Ya ce to babana ina nan dai ina ma tuni akan matar ka kayi hakkuri kazo kadauki abin ka
Tunda tagyara halinta yanzu duk wanan mugun rayuwan ta daina su,
Shiru Ahmad din yayi yana sauraren shi,,, shi
Cikin hikima da iya kwanrar murya yaje fada ma Abban shi cewa yayi aure a dubai,
Abban yai dan shiru nawani dan lokaci,
Can yace ma sherrif din babana kai aure batare da sanin mu ba,
Yace Abba kayi hakuri auren ne yazo min abazata wlh,
Shiru Abban yayi tare da cewa to Allah yasanya alheri ya ansa ahankali da cewa Ameen,
Can Abba yace to ya makomar ita nafisat din yake yanzu,
Dan shiru yayi tukun sai yace yana nan Abba,
Zanzo insa agyara mata gida a Abuja ta zauna can, don yanzu kusan aikina zai dan koma can Nigeria ne,
Sukayi sallama da Abban da shi,
Abban yai dan shiru yana kallon wayan yana mai tausaya ma dan nashi saboda irin sanyin zuciyar shi,,,,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
6⃣1⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
AMINCI WRITERS ASSOCIATION
🎁NASIBI WRITERS ASSOCIATION🎁
🎁N🎁W🎁A
Almost true life story
Aiki sosai so sheriff sukayi a garin don company su da Abu Abdallah ya yi girma sosai kusan duk manyan biranen kasan na saudiya sun kafa ma,aikatar su,
Sai bayan kwana biyu Alin yazu gurina lokacin sheriff ya wuce washegari ke nan,
Nai mai komai nataron bako nida Amal yai muna tsara masu kyau kayan sawa ne irin na matan kasar Paris,
Sai wasu set din sarka da dan kune masu tsada gaske,
A falon mu na sauke shi, inda ya samu tarbo na mutunci daga gurin maman Umar,
Duk kunya ya lunlube ni don tunda nake bantaba tsaya da saurayi ba da sunan soyayya,
Yausai gashi wai nice akazo wa hira ,
Cikin dakiya da daurewan zuciya nake duk na wani daburce,,,
Daguda guda kowa ya watse falon aka barni da gani sai, Alin kawai,
Shiru yadan biyu baya kadan. Kaina yana akan wayana ina dan daddanawa,
Jin shirun da nayi yasa nadan dago kai inga komai yakeyi,,,
Ido muka hada dashi, ashe zaune yake yakura min ido kawai yana kare min kallo,
Acikin zuciyar shi yana yaba min komai nawa yayi mai yadda yake burin ya mallaki mace,
Dadin dadawa gashi ni yar karama ce sosai , don yanzu haka ban fi sha bakwai ba , yake gani,
Kunya ne ya kamani ganin irin kallon da yake min
Tambayana yayi yace min ya yaga na yi shiru, irin taron da zan mai kenan
Duk zumudin zuwa yaganenin da yake yi,
Da sauri nadan dago kaina nadan kalleshi sai kuma na kawar zuciya na fal da mamakin shi amma sai na dake na ce mai
Cikin murya mai jan ra,ayi da daukan hankali wanda ni kai naban san ina yi ba,
Nace wani kuma irin taro kake bukata wanda yafi wanan din da nai maka,
Matsawa yayi zuwa dayan kujeran da ke fuskanta na yace,
Yace min look fadima ina son kisan cewa aure nake son yi da ke
Very soon ba dadewa ba so ina son ki fadamin gaskiyan zuciyan ki
Don kisan yanzu ni bazance na tsaya wani wasan soyayya ba,
Indan kin amince min zan ga Ahmad yakaink gurin iyayyennki don in gabatar da kaina garesu
Yakarashe zancen yana mai komawa saman kushin din, yadan jingina bayan shi da makarin kujerar
Yakura min ido alamar yana jiran asa ta,
Jin shirun da nayi yasa shi kara ce min,
Ke nake sauraro don banson zuwa wurin Ahmada batare da naji wani kwakwaran magana daga gare ki ba
Ke nake sauraro fa na tsinkayi muryan shi cikin kun,nuwa na,
Bansan lokacin da nadan dan,dago kaina ba muka hada ido sai na sakar mai dan guntun murmushi,
Ok kina nufin kice min kin amince min ke nan ko
A hankali nadan daga mashi kai alamar eh,
Cike da mamakin wanan saurin amince mashu danayi yake yi
Don bai dauka abin zai zo mai da suki irin haka ba
Ajiyan zuciya yayi yadan tsinki Anebi da maman Umar ta aje mai acikin plate din dake gabashi tab da kayan fruits,.
Yana taunan Anebin din yake ce min ya akayi ranan na aje wayana har Ahmad ya dauka
Murmushi kawai nayi batare da na bashi ansa ba na ce,
A hankali nace mai lokacin banda lafiya ne, acikin mamaki yake ce min har ciwo nayi shine ban fada mai ba,
Haka mukai ta dan hira jefi jefi dashi cikin rashin walwala,
Sai marance lis yai muna sallama zai tafi kuma yace muna ba kwana zaiyi,
Har bakin motar da yazo da ita na rakashi,
Cikin kulawa da kuma kewar juna muke sallama hannu na yana irike da Aisha,
Wace keta dan kokarin in saketa taje tadan yi wasa,
Muryan Alin ce ke ce min Can I trust You fadima,,,sai na kada mai kai ahankali.
Yace duk ritsi da zamu shiga da Ahmada kada kice mai kin jaye zancan auren mu nida ke a nan gaba ,
Pls sai ya hada hannu shi guri guda duk ka biyu yai min alamar rokon Abu,,
Yashiga motar shi yana daga min hannu ciki shaukin so da kauna mukayi sallama da junan mu,,,,
Saida motar shi ta ba ce min da gani san nan nadanyi ajiyar zuciya na koma cikin gida,