Sashe 88
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Ina daki takure wuri guda, sai tunanen abinda Aziza tace min yanzu keta min yawo a hankali,
Watau Allah ne ya rufa min asiri da ya kawo min sanadin wanan cikin, najiki,
Da Allah kawai yasan irin bakin ciki da tashin hankalinnda zan shiga, akan wanan cikin ukubar da ta , tashi sani,,
Salimat da Amal suka shigo dakin a tare, yadda salimat tagan ni zaune, cikin damuwa,,
Amal ce tazo,Gefena ta zauna muna dan fuskantar junan mu nida ita,
Naji muryan ta na fadin Fadima a gaskiya kin bani mamaki kwarai,
Yanzu ace har kin yi wanan plan din keda Aziza muna tare wai ban sani ba fadima,
Tana kada kafa tana magana cikin fushi, ,
Takara waigowa takale ni tace min fadima na fada maki cewa Aziza ba mutumiyar arziki ba ce,
Ki ka ki yarda da duk wani shawaran da nake baki akanta,
Ki ga mace haka ai kema kinsan cewa ba tsarar yin ki bace,
Salimat tace Amal ke nan, ai ke ayadda ki,ka gane kowaye Aziza Fadima bazata gane hakan ba ,
Don tazo mata da fuskan musulunci ne saboda fadima ce tie get din ta dama,
Kawai kirabu da mutun macuci,
Yanzun dai ai Allah yafita yakuma fi sherinta,
Ina jin su amma har suka kare maganan da zasu yi ban iya daga kai na kalli inda Amal take ba,
Saboda kunya dakuma wani irin nauyinta da nake ji,
Don nasan cewa tanzu tasan cewa sheriff yai min ciki
To a yaushe ,kuma a ina, ?
Sai kawai na ji wani irin hawayen bakin ciki na silalowa da ga idona,
Subbahanallahi fadima na hanaki wanan kukan baida amfani wlh kisan cewa bake kadai ba ce yanzu,
Amal ta dafani tace min haba matar yayan mu
May kuma zai saki kuka matas sai nakara jin wani zafi,
Da bacin rai kamar in ta dukan ta, nake ji,
Salimat ta kawar da zancen da Amal ke ta tsokanata,
Ta ce min waiko fadima kina karatu kin san fa mun kusa fara exam ,
Sai a lokacin na tuna da zancen wani karatu can don, har na man da zancen karatun naga abinda yafi karatu fitina,,,
Saida Amal ta dan fita dakin Salimat tasamu tadan matso kusa dani kadan tace min,
Bana son wanan kukan dakike yi fadima watau baki rugumi kaddara ba ko ,
Mutum zai iya yiwa kasan abinda Allah bai tashi yi mai ba,,,
Nadan girgiza mata kai, kadan tace, kinga dai yawan bacin randa kikeyi zai iya jawo maki wata lalura,
Ki daina haka na ,ki godewa irin baiwar da Allah yai maki,
Haka taita min kalamai masu dadi har hankali yadan kwanta nai mata Alkawarin insha Allah zan daina,,,
Naji tai shiru nadan wani lokaci, can tace min
Fadima ina son ki yarda da mijiki don gudun shiga hakkin aure ,
Ada rashin sani ne yanzu ko kin san komai sai ki dauki damaran kyautatawa a tsakanin ku,
Saboda gujewa wa fushin ubagiji ki,
Da ma duk wanda yakama, hanyar Aljanna zaita haduwa da abubuwa, masu wuya wanda zuciyar mutun bataso
Haka na wanda yakama hanyar wuta shima zaita haduwa da abubuwa da zuciyar shi ke so,
Shiyasa aka ce daga cikin hakkuri, da ake son mutum yayi cikin rayuwan sa
Harda hakkurin biyayya ga Allah da manzonsa, da kuma,hakurin yarda da kaddara kowace iri ce dan gujewa sabon Allah,,,
Ki daure ki ja mijin ki a,jiki shike karasa shakuwa da yarda ta kara dauruwa a tsakanin ma,aurata,
Kisa ni cewa duk kan ku uku matan shine, kowa ce da ga cikin ku da halinta zai zauna da ita,
Don haka kada ki bari abarki abaya,
Idan baki zama ta farko ba kada ki bari ki zama takarshe a gurin shi,,,
Shiru nayi ina ta ina jin wani kuna a zuciya na,,
Ina kuma,sauraren ta har ta kare ta mike tana fadin cewa gobe in shirya zamu tafi ziyara don in kai wanan cikin gurin ziyara,
Hakan yasa nadan murmusa don ni kaina nasan cewa na dade rabona da zuwa ziyara,
Duk ilahirin gida jen shi yasa ansa mai CCTV a boye batare da sanin kowa, ba,
Saboda tsaro da gudun wani abinda za a iya kara kullawa,
Maganar Salimt ne keta min yawo a kwakwal wa na,cewa in bi mijina to ta yaya, hakan zai faru,,,
Washe gari da safe na fito falo ko zan dan wal,wale kafin mutafi ziyara rauda, anjima,
Aziza da Hindu sun sa sheriff tsakiya kamar ba bu abinda ya faru ,jiya tsakanin su,
Azuciya na ,nace tabbas salima kin yi gaskiya zama saida gwanan cewa,
Ummi ce ta fara hangoni ta ce min a fatima kin tashi ko zo ki zauna nan ki karya kinji,,
Sai nadan waiga inda suke zaune don gaishe su ,,,
Muna hada ido da Azizat tai min wani irin wawan, harara
Sai na dan dukar da kaina don a gaskiya ban iya mata rashin mutunci ko kadan,
Sheriff yace min inzo in zauna gefen su sai nadan marairaice murya na nace mai gurin UMMI zan zauna nagode,
Sautin murmushin shi na ji itama azizan shi tawaiga don ganun abinda yakewa murmushin,
Nice yabi da ido har na zauna, kusa da inda ummi ta mayar kamar dakinta gefe guda daga cikin falon,
Wai don ta jaye mai hankali shi daga gare ni sai ta dauko jam tana shafa mai a bread din shi tana wani , kokarin matse jikin ta da nshi,
Tamiko mai yace a,a barshi kawai na koshi zan je in sha fruit, da mai cikin can,,,
Itama yunkuri tayi ta mike tsaye tana fadin barin riga ka kagin ka isa, nima in taya ku,,
A hankali ya lunshe idon shi yai dan takaittacen murmushi,
saboda yasan cewa Aziza nada wani manufa azuciyar ta gamay da ni,
wanda ba zai taba yarda hakan ya faru da, ita insha Allah,
Dar dar nake da ita ta zauna tana wani nan ,nan da ni,
Sai kawai naji fruit din sun fita min a rai sam,
Ganin da yayi ta takura min har ban iya shan fruit din yasa ,
Shi mikewa yana cewa zai je ya dawo, yanzun nan,
Yana fita tabini da wani mugun kallo wanda bani ba har ummi saida ta tsargu da ita,
Suka tashi suka bar falin zuwa cikin dakin su da suka sauka,
Suna shiga Hindu tayi shewa tace mutumiyar kin yi wlh kinga gun ma da kika daure kika nuna afili cewa ba komai,
Kinga yanzu sai mu fara shirin yadda za mu bullo wa lamarin,
Tun bayan faruwan wan rikicin sai yau na kira sheriff a wayana wayanda bansan inda ma na jefata ba, da,,,,
Kiran farko yadauka yana mai cewa Assalamu aikum,
Cikin siri,riyar murya na ansa mai sai kuma na kasa mai magana
Nai shiru kawai ina kalon kasan daki,
Muryan shi naji yana cewa fatima kiyi magana mana,
A hankali na ke ce mai zamu tafi Rauda ni da salimat , anjima kadan,
Shiru yayi can yace aida ni yakamata mu tafi bada salimat ba don muje mu gaida fiyayyen halitta tare da Sahabban shi, ko,
Amma tunda da salimat zaku tafi sai kun dawo saboda ni har na riga kuzuwa don yan zun haka daga can nake dawo,
Dàn Allah ku kula da kan ku saboda irin yawan da akeyi wurin ,
A hankali na ce mai to,
Tare muke da Salimat harda Ummi da falmata duk sun biyo mu,
Bayan munyi sallah muka isa cikin rauda don ziyara,
Nidake kokarin wajen tare wa, mutane fili don suyi nafila, raka,a biyu,,
Sai gashi yau na kasa dole nice aka tarewa gaba da baya har na samu na,idar da sallah na dade zaune gurin ina rokon Allah mafita akan lalura, ta tare da naiman kariya, daga duk wani sheri,
Ummi da falmata suna kallon yadda nake komai nawa acikin tsanaki da kwanciyar hankali,
Hakan yasa su kara godewa Allah da ya Ahmad irin matar da suka dade suna mai sha,awan yi,,,
Muryan falmata ne yakatse ni lokacin da nake tsaye ina ma manzo na salati,
Tana fadin kiyi adduan Allah bayas da masu albarka, dayawa,
Maganarta yasa ni dan yin murmushi kadan, kunya yakamani na dan dukar da kaina kawai,,,
Motar salim ce muka shiga, ina baya tare da anty Falmat da Salimat ummi ce gaba tare da Salim
Munje har bakiya aranan,
Muna kan hanyar mutadawo wane Sheriff yakira layi na,
Yace min ina fatan kun kama hanyar dawo wa yanzu saboda baby na kada ya wahala,
Kin san Allah ya sauwakawa mace mai ciki kaifin ibada,
Cikin jin kunya don banson zance yai nisa don gani nakeyi su falmata da salimat na jin mu ,
Na ansa mai a hankali da fadin eh,,
Mundawo gida lafiya bawa ni damu atare dani ko kasala kamar yadda nasaba ji ajikina duk kwanan kin nan,
Duk wanda yagan,ni yasan cewa ina cikin walwala yau din,
Watau Allah ne ya rufa min asiri da ya kawo min sanadin wanan cikin, najiki,
Da Allah kawai yasan irin bakin ciki da tashin hankalinnda zan shiga, akan wanan cikin ukubar da ta , tashi sani,,
Salimat da Amal suka shigo dakin a tare, yadda salimat tagan ni zaune, cikin damuwa,,
Amal ce tazo,Gefena ta zauna muna dan fuskantar junan mu nida ita,
Naji muryan ta na fadin Fadima a gaskiya kin bani mamaki kwarai,
Yanzu ace har kin yi wanan plan din keda Aziza muna tare wai ban sani ba fadima,
Tana kada kafa tana magana cikin fushi, ,
Takara waigowa takale ni tace min fadima na fada maki cewa Aziza ba mutumiyar arziki ba ce,
Ki ka ki yarda da duk wani shawaran da nake baki akanta,
Ki ga mace haka ai kema kinsan cewa ba tsarar yin ki bace,
Salimat tace Amal ke nan, ai ke ayadda ki,ka gane kowaye Aziza Fadima bazata gane hakan ba ,
Don tazo mata da fuskan musulunci ne saboda fadima ce tie get din ta dama,
Kawai kirabu da mutun macuci,
Yanzun dai ai Allah yafita yakuma fi sherinta,
Ina jin su amma har suka kare maganan da zasu yi ban iya daga kai na kalli inda Amal take ba,
Saboda kunya dakuma wani irin nauyinta da nake ji,
Don nasan cewa tanzu tasan cewa sheriff yai min ciki
To a yaushe ,kuma a ina, ?
Sai kawai na ji wani irin hawayen bakin ciki na silalowa da ga idona,
Subbahanallahi fadima na hanaki wanan kukan baida amfani wlh kisan cewa bake kadai ba ce yanzu,
Amal ta dafani tace min haba matar yayan mu
May kuma zai saki kuka matas sai nakara jin wani zafi,
Da bacin rai kamar in ta dukan ta, nake ji,
Salimat ta kawar da zancen da Amal ke ta tsokanata,
Ta ce min waiko fadima kina karatu kin san fa mun kusa fara exam ,
Sai a lokacin na tuna da zancen wani karatu can don, har na man da zancen karatun naga abinda yafi karatu fitina,,,
Saida Amal ta dan fita dakin Salimat tasamu tadan matso kusa dani kadan tace min,
Bana son wanan kukan dakike yi fadima watau baki rugumi kaddara ba ko ,
Mutum zai iya yiwa kasan abinda Allah bai tashi yi mai ba,,,
Nadan girgiza mata kai, kadan tace, kinga dai yawan bacin randa kikeyi zai iya jawo maki wata lalura,
Ki daina haka na ,ki godewa irin baiwar da Allah yai maki,
Haka taita min kalamai masu dadi har hankali yadan kwanta nai mata Alkawarin insha Allah zan daina,,,
Naji tai shiru nadan wani lokaci, can tace min
Fadima ina son ki yarda da mijiki don gudun shiga hakkin aure ,
Ada rashin sani ne yanzu ko kin san komai sai ki dauki damaran kyautatawa a tsakanin ku,
Saboda gujewa wa fushin ubagiji ki,
Da ma duk wanda yakama, hanyar Aljanna zaita haduwa da abubuwa, masu wuya wanda zuciyar mutun bataso
Haka na wanda yakama hanyar wuta shima zaita haduwa da abubuwa da zuciyar shi ke so,
Shiyasa aka ce daga cikin hakkuri, da ake son mutum yayi cikin rayuwan sa
Harda hakkurin biyayya ga Allah da manzonsa, da kuma,hakurin yarda da kaddara kowace iri ce dan gujewa sabon Allah,,,
Ki daure ki ja mijin ki a,jiki shike karasa shakuwa da yarda ta kara dauruwa a tsakanin ma,aurata,
Kisa ni cewa duk kan ku uku matan shine, kowa ce da ga cikin ku da halinta zai zauna da ita,
Don haka kada ki bari abarki abaya,
Idan baki zama ta farko ba kada ki bari ki zama takarshe a gurin shi,,,
Shiru nayi ina ta ina jin wani kuna a zuciya na,,
Ina kuma,sauraren ta har ta kare ta mike tana fadin cewa gobe in shirya zamu tafi ziyara don in kai wanan cikin gurin ziyara,
Hakan yasa nadan murmusa don ni kaina nasan cewa na dade rabona da zuwa ziyara,
Duk ilahirin gida jen shi yasa ansa mai CCTV a boye batare da sanin kowa, ba,
Saboda tsaro da gudun wani abinda za a iya kara kullawa,
Maganar Salimt ne keta min yawo a kwakwal wa na,cewa in bi mijina to ta yaya, hakan zai faru,,,
Washe gari da safe na fito falo ko zan dan wal,wale kafin mutafi ziyara rauda, anjima,
Aziza da Hindu sun sa sheriff tsakiya kamar ba bu abinda ya faru ,jiya tsakanin su,
Azuciya na ,nace tabbas salima kin yi gaskiya zama saida gwanan cewa,
Ummi ce ta fara hangoni ta ce min a fatima kin tashi ko zo ki zauna nan ki karya kinji,,
Sai nadan waiga inda suke zaune don gaishe su ,,,
Muna hada ido da Azizat tai min wani irin wawan, harara
Sai na dan dukar da kaina don a gaskiya ban iya mata rashin mutunci ko kadan,
Sheriff yace min inzo in zauna gefen su sai nadan marairaice murya na nace mai gurin UMMI zan zauna nagode,
Sautin murmushin shi na ji itama azizan shi tawaiga don ganun abinda yakewa murmushin,
Nice yabi da ido har na zauna, kusa da inda ummi ta mayar kamar dakinta gefe guda daga cikin falon,
Wai don ta jaye mai hankali shi daga gare ni sai ta dauko jam tana shafa mai a bread din shi tana wani , kokarin matse jikin ta da nshi,
Tamiko mai yace a,a barshi kawai na koshi zan je in sha fruit, da mai cikin can,,,
Itama yunkuri tayi ta mike tsaye tana fadin barin riga ka kagin ka isa, nima in taya ku,,
A hankali ya lunshe idon shi yai dan takaittacen murmushi,
saboda yasan cewa Aziza nada wani manufa azuciyar ta gamay da ni,
wanda ba zai taba yarda hakan ya faru da, ita insha Allah,
Dar dar nake da ita ta zauna tana wani nan ,nan da ni,
Sai kawai naji fruit din sun fita min a rai sam,
Ganin da yayi ta takura min har ban iya shan fruit din yasa ,
Shi mikewa yana cewa zai je ya dawo, yanzun nan,
Yana fita tabini da wani mugun kallo wanda bani ba har ummi saida ta tsargu da ita,
Suka tashi suka bar falin zuwa cikin dakin su da suka sauka,
Suna shiga Hindu tayi shewa tace mutumiyar kin yi wlh kinga gun ma da kika daure kika nuna afili cewa ba komai,
Kinga yanzu sai mu fara shirin yadda za mu bullo wa lamarin,
Tun bayan faruwan wan rikicin sai yau na kira sheriff a wayana wayanda bansan inda ma na jefata ba, da,,,,
Kiran farko yadauka yana mai cewa Assalamu aikum,
Cikin siri,riyar murya na ansa mai sai kuma na kasa mai magana
Nai shiru kawai ina kalon kasan daki,
Muryan shi naji yana cewa fatima kiyi magana mana,
A hankali na ke ce mai zamu tafi Rauda ni da salimat , anjima kadan,
Shiru yayi can yace aida ni yakamata mu tafi bada salimat ba don muje mu gaida fiyayyen halitta tare da Sahabban shi, ko,
Amma tunda da salimat zaku tafi sai kun dawo saboda ni har na riga kuzuwa don yan zun haka daga can nake dawo,
Dàn Allah ku kula da kan ku saboda irin yawan da akeyi wurin ,
A hankali na ce mai to,
Tare muke da Salimat harda Ummi da falmata duk sun biyo mu,
Bayan munyi sallah muka isa cikin rauda don ziyara,
Nidake kokarin wajen tare wa, mutane fili don suyi nafila, raka,a biyu,,
Sai gashi yau na kasa dole nice aka tarewa gaba da baya har na samu na,idar da sallah na dade zaune gurin ina rokon Allah mafita akan lalura, ta tare da naiman kariya, daga duk wani sheri,
Ummi da falmata suna kallon yadda nake komai nawa acikin tsanaki da kwanciyar hankali,
Hakan yasa su kara godewa Allah da ya Ahmad irin matar da suka dade suna mai sha,awan yi,,,
Muryan falmata ne yakatse ni lokacin da nake tsaye ina ma manzo na salati,
Tana fadin kiyi adduan Allah bayas da masu albarka, dayawa,
Maganarta yasa ni dan yin murmushi kadan, kunya yakamani na dan dukar da kaina kawai,,,
Motar salim ce muka shiga, ina baya tare da anty Falmat da Salimat ummi ce gaba tare da Salim
Munje har bakiya aranan,
Muna kan hanyar mutadawo wane Sheriff yakira layi na,
Yace min ina fatan kun kama hanyar dawo wa yanzu saboda baby na kada ya wahala,
Kin san Allah ya sauwakawa mace mai ciki kaifin ibada,
Cikin jin kunya don banson zance yai nisa don gani nakeyi su falmata da salimat na jin mu ,
Na ansa mai a hankali da fadin eh,,
Mundawo gida lafiya bawa ni damu atare dani ko kasala kamar yadda nasaba ji ajikina duk kwanan kin nan,
Duk wanda yagan,ni yasan cewa ina cikin walwala yau din,