Sashe 36
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Koda suka hada ido da Nafisa sai ya wayan ce zance saboda gudun zargi,
Yace mata kidiba fa karamar yarinya tafiki hankalin ,
Ke ko gaisuwa baki iyawa mitun ,
Tace au to anan zan gaishe ka a gaban yan aiki,
Bai ce mata komai ba ya haura sama, abinshi,,
Yau kusan kwana biyu da dawowan Sheriff Ahmad daga Riyadh,
Babu zaman gida yanzu sam gare,sh,
Don tunda yadawo aiki sukeyi tukuru, don kusan komai na kamfanin su ya gama haduwa ko,
Yana zaune a office din shi,sai ga abokin shi Yusuf da suke zama tare a kasar saudiya tun zuwan shi kasar suka hade da yusuf din
Shima karatu yazo yi daga kasar ghana,
Halinsu yazo daya shine suka kulla abota,
Allah kadai yasan sirin su,
Shi ya aika ma Yusuf din yazo yaga sabon ma,aikatar da suka hada, wanda tallafin ABU Abdallah ya taimaka masu komai ya hadu,
Inda shi Ahmad din ne zai kula da duk wani aiyuka na kasa shen, biyu saudiya da Nigeria,,,
Yusuf yanu farin cikin shi sosai yayi mai addua da fatan alheri a rayuwan ,
Office din suka koma bayan sundan gama zagayawa cikin company.
Zaune yake saman kujera irin da ake samu a kowani kayataccen office,
Hannu yasa ya zuge nicktie din wuyar shi gadan,
Yadauki daya daga cikin lemon gwangwanin da aka aje, masu, agaban su,,
Saida ya dan zuki lemon yakai diban shi ga Yusuf wanda ke kokarin diban dabino a cikin wani dan plate,
Yusuf din ne ke fadin bamuzo dai munga madam ba har yanzu,
Ina fatan bakayi fushi ba damu,
Don dama mun yi magana da sauran Friend's cewa zamu hadu karshen wata mu kawo maku ziyara,
Saida yadan juya kujera tukun sanan yace ai ba wani matsala,,,
Kafin Yusuf yaci gaba da maganar shi, sai shi Ahmad din ya tare shi da wani zance,
Wai ya batun form din danayi ma gana ne,
Duk da Yusuf yagane abokin nashi bai son zan cen da sukeyi ne shiyasa ya basar da ita,,
Yace mai Af, kaga ko na manta dasu cikin mota, na fa
An samo form din har ma guda uku, don dama biyun da kai requesting suna bukata sai nayi sa a aka bani uku,
Idan mun fita sai inbaka su,
Sunda jima suna hira gamay da wuraren aikin su, dakuma kasa shen su,
Yusuf din yai haraman komawa don a madina yake zama shi,
Tun bayan gama karatun su nan yasamu nashi aikin a wani makaranta,, yana koyar wa,zaman shi sai yafi karfi a madinan,
Sun mike lokaci guda sun musabi,a Yusuf din ke ma Ahmad magana akan yayi kokari ya rike amana
Don sanin halin shi dayayi kan ko bai son abu zai iya hakuri yayi abin,
Don haka ma yasan cewa ko wanan auren na abokin nashi ba,ra,yin shi bane ,
Don tunda suke baitaba jin yai mai zancen wata mace ba saida zancen
Tsohuwa dana mahaifiyar shi,
Sai ko kwanaki da yai mai zancen yana son form din makarantar su don ya siyawa sister dinshi,,,
Kafin su rabu saida suka dan tatauna so sai kan zancen,,,,
Yau a gajiye yadawo gida, dom haka yana dan bukatar hutu kadan,
Wanka yayi kafin lokacin sallah yayi ya wuce masallaci bai dawo wa sai an idar da sallah isha,i,
Acikin shigar jalla biya fara kal, mai yar guntun hannu yake,
Zaune yake saman kujerar yadan kishin gida kadan kafanshi mike a saman wani dan stol dake gaban kujerar, ,,
Hannu shi guda ya sa ya dafe kan shi, kamar wanda kan shi ke mai ciwo,,,,
Nasan cewa idan yana cikin wanan irin yanayin bai son damuwa sam
Saboda nataba, yi mai katsaladan watara naganshi zaune irin,hakana nadinga buruntu da kayan da nake jerawa a dinning har cup ya fado ya fashe,
Aiko ya mike tsaye ba shiri, naji ya ce Ya, Subahanallah,,
Kofa yanu min da in fita falon ,
Nikuma ina kokarin nuna mai cewa zan kwashe glass din da yafashe, ne
Wani uban tsawa yadaka min ban san lokacin da bar falon ba, don tsoro,
Ina zan yarda wanan katon yamake ni,
Saida nabari yafita nadawo na kwashe glass din ina yi ina waigen hanyar shigowa,
Shiyasa yau dana ganshi a hakan nake taka tsantsan da aikina,
Hankalina na ga abinda nakeyi sai kawai , ban san cewa anty NAFISA ta shigo falon ba,
Jin muryan shi kawai nayi cikin wata irin tsawa yake magana Idon shi ya yi ja alokacin ,,,
Yace Nafisat nafada maki tun jiya Umurni na baki ba wai uzuri na ce ki kawo mini ba ina fatan kin gane,
Yadda yai maganar shi ya ba kowa dake falon a,lokacin, tabbacin ba alamar wasa acikin zancen nashi,
Da sauri ta juya rai bace ta shige dakin ta yabita da harara,
Muda ke tsaye a gefe wani irin mugun kallo ya watso muna,
Yamike yabar falon cikin bacin rai shima,
Nikan ko a jikina don nasan wanan fadan manya ne, kuma mata da miji,
Dakinta na shiga don in gabatar mata da abincin su na dare,
Waya nasamay ta tana yi cikin fada, take magana
Yanzu ummi kamana zaice wai tunda zai yi baki dole sai naje kitchen da kaina na shirya masu wani abincin alfarma, irin ta mu ta gargajiya, wai yan aikin shi basu iyaba
Yo ni ina zan iya girki ko na mutun biyu bale na mutun fiye da ashirin,,,
Gaskiya saidai yaji kunya amma na fada mai cewa bazan yi komai bani,
A bangare wace take cewa ummi hakuri naji tana bata , tana cewa abinda zaki samu lada kuma zai jidadi kila ya baki kudi masu yawa a sanadin hakan,,,
Duk hakkurin da ake bata bata yarda ba sam dom tace ita bata da matsala akan kudi dashi don ko ma may tace tana so zai siya mata, ne,,,
Niko tunda naji wanan hirar ta nafisa sai na dan shiga halin damuwa don nasan cewa koma su waye zasu zo suna da matukar mahin,manci a gareshi,
Don haka na kudiri aniyar zan fidda shi wanan kun yan isha Allah,
To saidai matsalar ban san wani rana bane bakin zasu zo muna,
Almustapha ne yafado min a rai,
Nasamay shi yana shirin fita,
Da dan saurin nakarasa inda yake, shiko yana gani na sai yadan dakata min,
Bayan nagaishe shi ne nake tambayar shi don Allah ko yasan ranan da bakin Sheriff zasu zo,
Yace min aibanda gobe ne zasu zo abokan sheriff ne da da matan su, da suke zaune nan kasar saudiya sune zasu zo ziyar shi don suga amaryan shi,,,,,,,
Naidai nasamu almustapha yai min bayanin komai a cikin hikima,
Najidadin jin wanan bayani sosai duk da bayanin yazo min a kuraren lokaci,
Banshiga cikin gida ba direct wurin su Rugaiyya na nufa,
Naimata bayanin komai acikin tsanaki ba mu bata lokaci ba maka kama shirye,shiyen kayan da za mu bukata wurin aiyukan,
Tun wanan, lokacin ban samun zama gida ina nan ,ina can, sai zirga zirgan nakeyi kawai,,,
Duk da ya lura da cewa ba wani shiri da nafisan kewa bakin nashi , hakan baisa yadauki wani mataki ba,
Ido kawai yasa mata don yaga gudun ta,
Azuciyan shi kuma,yasan abinda ya kulla zai matan nadaukan fansa,
A,na mu bangaren bayanin da mustapha yai min na taron abokin shi guda da sukaje wani dan kasar mali
Shi mukayi amfani da shi muka dan can za namu salon,,,,,
Washegari, tunda safe muka tashi masu gyaran gida nayi masu yin girki suna yi,
Nai decoration din wani fili dake cikin gidan da duk wani abu da ba hause ke gyara gida dashi,
Hjy laila ce ta taimaka muna da duk wani abinda zamu bukata,
A fanin abinci munyi masa, da miya tuwon shinkafa da miyar ganye, tuwon alkama da miyar kubewa,danye, danbun shinkafa yaji carvege, sai pepper soup nakifi da na kayan cikin rago,
Sai fura da nono mai kauri wanda yasha sanyin fridge,
Ga kunun tsamiya da sugari, har da shimkafa da wake da salad,
Komai an shirya gwanin sha,wa, Idan kagani sai ka dauka ko agida Nigeria ake wani buki ,,,,,,
Yace mata kidiba fa karamar yarinya tafiki hankalin ,
Ke ko gaisuwa baki iyawa mitun ,
Tace au to anan zan gaishe ka a gaban yan aiki,
Bai ce mata komai ba ya haura sama, abinshi,,
Yau kusan kwana biyu da dawowan Sheriff Ahmad daga Riyadh,
Babu zaman gida yanzu sam gare,sh,
Don tunda yadawo aiki sukeyi tukuru, don kusan komai na kamfanin su ya gama haduwa ko,
Yana zaune a office din shi,sai ga abokin shi Yusuf da suke zama tare a kasar saudiya tun zuwan shi kasar suka hade da yusuf din
Shima karatu yazo yi daga kasar ghana,
Halinsu yazo daya shine suka kulla abota,
Allah kadai yasan sirin su,
Shi ya aika ma Yusuf din yazo yaga sabon ma,aikatar da suka hada, wanda tallafin ABU Abdallah ya taimaka masu komai ya hadu,
Inda shi Ahmad din ne zai kula da duk wani aiyuka na kasa shen, biyu saudiya da Nigeria,,,
Yusuf yanu farin cikin shi sosai yayi mai addua da fatan alheri a rayuwan ,
Office din suka koma bayan sundan gama zagayawa cikin company.
Zaune yake saman kujera irin da ake samu a kowani kayataccen office,
Hannu yasa ya zuge nicktie din wuyar shi gadan,
Yadauki daya daga cikin lemon gwangwanin da aka aje, masu, agaban su,,
Saida ya dan zuki lemon yakai diban shi ga Yusuf wanda ke kokarin diban dabino a cikin wani dan plate,
Yusuf din ne ke fadin bamuzo dai munga madam ba har yanzu,
Ina fatan bakayi fushi ba damu,
Don dama mun yi magana da sauran Friend's cewa zamu hadu karshen wata mu kawo maku ziyara,
Saida yadan juya kujera tukun sanan yace ai ba wani matsala,,,
Kafin Yusuf yaci gaba da maganar shi, sai shi Ahmad din ya tare shi da wani zance,
Wai ya batun form din danayi ma gana ne,
Duk da Yusuf yagane abokin nashi bai son zan cen da sukeyi ne shiyasa ya basar da ita,,
Yace mai Af, kaga ko na manta dasu cikin mota, na fa
An samo form din har ma guda uku, don dama biyun da kai requesting suna bukata sai nayi sa a aka bani uku,
Idan mun fita sai inbaka su,
Sunda jima suna hira gamay da wuraren aikin su, dakuma kasa shen su,
Yusuf din yai haraman komawa don a madina yake zama shi,
Tun bayan gama karatun su nan yasamu nashi aikin a wani makaranta,, yana koyar wa,zaman shi sai yafi karfi a madinan,
Sun mike lokaci guda sun musabi,a Yusuf din ke ma Ahmad magana akan yayi kokari ya rike amana
Don sanin halin shi dayayi kan ko bai son abu zai iya hakuri yayi abin,
Don haka ma yasan cewa ko wanan auren na abokin nashi ba,ra,yin shi bane ,
Don tunda suke baitaba jin yai mai zancen wata mace ba saida zancen
Tsohuwa dana mahaifiyar shi,
Sai ko kwanaki da yai mai zancen yana son form din makarantar su don ya siyawa sister dinshi,,,
Kafin su rabu saida suka dan tatauna so sai kan zancen,,,,
Yau a gajiye yadawo gida, dom haka yana dan bukatar hutu kadan,
Wanka yayi kafin lokacin sallah yayi ya wuce masallaci bai dawo wa sai an idar da sallah isha,i,
Acikin shigar jalla biya fara kal, mai yar guntun hannu yake,
Zaune yake saman kujerar yadan kishin gida kadan kafanshi mike a saman wani dan stol dake gaban kujerar, ,,
Hannu shi guda ya sa ya dafe kan shi, kamar wanda kan shi ke mai ciwo,,,,
Nasan cewa idan yana cikin wanan irin yanayin bai son damuwa sam
Saboda nataba, yi mai katsaladan watara naganshi zaune irin,hakana nadinga buruntu da kayan da nake jerawa a dinning har cup ya fado ya fashe,
Aiko ya mike tsaye ba shiri, naji ya ce Ya, Subahanallah,,
Kofa yanu min da in fita falon ,
Nikuma ina kokarin nuna mai cewa zan kwashe glass din da yafashe, ne
Wani uban tsawa yadaka min ban san lokacin da bar falon ba, don tsoro,
Ina zan yarda wanan katon yamake ni,
Saida nabari yafita nadawo na kwashe glass din ina yi ina waigen hanyar shigowa,
Shiyasa yau dana ganshi a hakan nake taka tsantsan da aikina,
Hankalina na ga abinda nakeyi sai kawai , ban san cewa anty NAFISA ta shigo falon ba,
Jin muryan shi kawai nayi cikin wata irin tsawa yake magana Idon shi ya yi ja alokacin ,,,
Yace Nafisat nafada maki tun jiya Umurni na baki ba wai uzuri na ce ki kawo mini ba ina fatan kin gane,
Yadda yai maganar shi ya ba kowa dake falon a,lokacin, tabbacin ba alamar wasa acikin zancen nashi,
Da sauri ta juya rai bace ta shige dakin ta yabita da harara,
Muda ke tsaye a gefe wani irin mugun kallo ya watso muna,
Yamike yabar falon cikin bacin rai shima,
Nikan ko a jikina don nasan wanan fadan manya ne, kuma mata da miji,
Dakinta na shiga don in gabatar mata da abincin su na dare,
Waya nasamay ta tana yi cikin fada, take magana
Yanzu ummi kamana zaice wai tunda zai yi baki dole sai naje kitchen da kaina na shirya masu wani abincin alfarma, irin ta mu ta gargajiya, wai yan aikin shi basu iyaba
Yo ni ina zan iya girki ko na mutun biyu bale na mutun fiye da ashirin,,,
Gaskiya saidai yaji kunya amma na fada mai cewa bazan yi komai bani,
A bangare wace take cewa ummi hakuri naji tana bata , tana cewa abinda zaki samu lada kuma zai jidadi kila ya baki kudi masu yawa a sanadin hakan,,,
Duk hakkurin da ake bata bata yarda ba sam dom tace ita bata da matsala akan kudi dashi don ko ma may tace tana so zai siya mata, ne,,,
Niko tunda naji wanan hirar ta nafisa sai na dan shiga halin damuwa don nasan cewa koma su waye zasu zo suna da matukar mahin,manci a gareshi,
Don haka na kudiri aniyar zan fidda shi wanan kun yan isha Allah,
To saidai matsalar ban san wani rana bane bakin zasu zo muna,
Almustapha ne yafado min a rai,
Nasamay shi yana shirin fita,
Da dan saurin nakarasa inda yake, shiko yana gani na sai yadan dakata min,
Bayan nagaishe shi ne nake tambayar shi don Allah ko yasan ranan da bakin Sheriff zasu zo,
Yace min aibanda gobe ne zasu zo abokan sheriff ne da da matan su, da suke zaune nan kasar saudiya sune zasu zo ziyar shi don suga amaryan shi,,,,,,,
Naidai nasamu almustapha yai min bayanin komai a cikin hikima,
Najidadin jin wanan bayani sosai duk da bayanin yazo min a kuraren lokaci,
Banshiga cikin gida ba direct wurin su Rugaiyya na nufa,
Naimata bayanin komai acikin tsanaki ba mu bata lokaci ba maka kama shirye,shiyen kayan da za mu bukata wurin aiyukan,
Tun wanan, lokacin ban samun zama gida ina nan ,ina can, sai zirga zirgan nakeyi kawai,,,
Duk da ya lura da cewa ba wani shiri da nafisan kewa bakin nashi , hakan baisa yadauki wani mataki ba,
Ido kawai yasa mata don yaga gudun ta,
Azuciyan shi kuma,yasan abinda ya kulla zai matan nadaukan fansa,
A,na mu bangaren bayanin da mustapha yai min na taron abokin shi guda da sukaje wani dan kasar mali
Shi mukayi amfani da shi muka dan can za namu salon,,,,,
Washegari, tunda safe muka tashi masu gyaran gida nayi masu yin girki suna yi,
Nai decoration din wani fili dake cikin gidan da duk wani abu da ba hause ke gyara gida dashi,
Hjy laila ce ta taimaka muna da duk wani abinda zamu bukata,
A fanin abinci munyi masa, da miya tuwon shinkafa da miyar ganye, tuwon alkama da miyar kubewa,danye, danbun shinkafa yaji carvege, sai pepper soup nakifi da na kayan cikin rago,
Sai fura da nono mai kauri wanda yasha sanyin fridge,
Ga kunun tsamiya da sugari, har da shimkafa da wake da salad,
Komai an shirya gwanin sha,wa, Idan kagani sai ka dauka ko agida Nigeria ake wani buki ,,,,,,