Sashe 77
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
Salim na badminton shida sheriff a gefen can nisa da mu, kadan,
Wayan aziza yai kara dai dai lokacin da Amal ke shirin tashi zuwa cikin gida tadauko drink da ma nice zan tafi sai Amal tace min wai in bari ta,tafi don zata danyi wani abu acimi dama,
Hinduce mai kiran saina dan tashi cikin dabara nabar gurin don kada in takura masu,
Bayan sungaisa take tambayar ta ko tagama plans din datakeyi sai tace mata tana dai gab da gamawa,
Sundanyi hira kadan takashe eayan lokacin da taga Amal tafito daga cikin gida da tuen kayan drinks ,
Amal naganin ta kashe waya tace azuciyar wanan akwai kakar mata ganin da taimin zuwa yasa tajadhe eayan sherin da takeyi,
Fuska a sake take min zancen wai kawar tace bata da lafiya a dubai tana son kafin mu koma indan tafi in rakata indawo
Don yanzu idan tace ita kadai zata sheriff ba zai yarda ba,
Amal ta kalleni don ta ji mai zan ce sai taga na shiru bance komai ba, har muka tashi, dagurin shan iskan,
Adaki kamar Amal zataciyeni danya, saboda bacin ran da tanuna min,
Saida nabari ta gaba,
Cikin ruwan sanyi nace mata,
Amal nidake ba daya muke a gidan nan ba kituna cewa fa niyar aiki ce bai wata shakikiyar maigidan nake ba, kamar ki taimakone kawai Allah yaza mai yai min harkikaga ina zama ahaka daku,,
Shiru tayi tana nazarin magana na nace kin san cewa aziza mata sheriff ce kina ganin cewa zata sani abu ko tasao in mata abu in ce a,a,
Saboda haka kin ga dole in mata biyayya ke kina da damar dazakiyi mata komai don ke yar uwan mijintane,,Sabanin ni
Duk da haka kibi a hankali don wana yar duniya ce sosai,
Koda Aziza ta fada ma sheriff cewa tare zamu tafi, saida yai dan mamakin hakan
Irin shakuwar da yaga mun yi abin na dan bashi mamaki arayuwan shi,
An muna shirin komai na zuwa dubai nida Aziza Amal jitakwyi kamar ta kamani tai min dan karen duka,
Rabona da shiga jirgi tun lokacin da muka shigo kasar saidiya da yan uwa na sai gashi yau kwasan tafiya yakamani,
Hjy hindu wata iri garmakekiyar mace ce ga tsawo ga kiba, muryan ta irin dan shakakken nan ne,
Ana ta kain i gurare ina ta dauka photo kusan duk inda naje,
Saidai guri wani likta da ta, ce min in rakata,,
Likitan indiya ne yanata turanci kusan maganar shi sai naji kamar ai yashe fe ni sosai
Ama da muka fito sai take ce min doctor yace dazata samu yar matashi kama zai san dabar da yayi yataimaka masu
Saikawai tasa min kuka acikin motar wai ita yan inda zata samu wace zata taimaka mata ai mata dashen shi take naima,
Ita bakomai ba sheirriff take tausayi,
Har muka kawo gida ina tunane mai zurfi araina
Nace idan ban yarda bafa watace can za,a dauko ta taimaka watakila ba mai halin kware bace tazo ta haifa ai bala,i,
Tana falon zaune na samay ta zaune a hankali nakira sunan ta nace mata hjy insha Allah ni zan yarda intaimaka maki ai min wanan dashen
Jawoni tayi ajikinta tana murna da magana na da na fada mata harda kukan taba fayce majina
Sai godiya take zaga min wai ta gode da rufin asirin da zan mata,
🐎ZEEE MAKAWA🐎✈✈✈ *TAKARI*✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
6⃣8⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎 HUGUMA GROUP🐎
Almost true life story,,
Saida ta tabbatar da cewa komai ya kanmala ga duk wani shiri da suke aiwatar wa,
Acikin shewa suke ta hiran su tafawa kamar ea yanda akaiwa bushar da gafara,
Saida Hindu tadan kurbi drink din dake gaba tukun sanan ta aje cup din saman table ,
Takalli Aziza wace take kokarin zuba nata drink din a cup ,
Tace mata wlh Aziza ban ta dauka wanan maganar, zai zo muna a cikin sauki haka, ba,,,,
Itama din kurban drink tayi tana lunshe idon ta a hankali,
Saida ta kara kurbawa sanan ta,aje cup din gefe,
Tace hindu Allah kawai yatai make akan wanan yariyan don kinga bawai kwadai bane ko ko ne man guri ,a,a
Hakatake, kwai wai ita sarkin tausayi, da wauta, idan ba tsabar wawanci ba da rashin wayo
Ko a ina ta bajin cewa, an ana dashen ciki idan ya kosa acire amayar inda akeso,
Aikawai dana samu anyi mata wanan dashe gaskiya, ninafi kowa sa,a da murna arayuwana,
Sai kuma idan lokacin da take tsamani, za,a cire mata, cikin zuwa nawa yayi sai kuma in samu sabon dabara in bullo mata da shi ,,
Sukayi wani irin shewa suka taba a tsakanin su, don murna da farin ciki
Taci gaba da cewa kima da zaran ta haihu karbe dana zan yi batare bat lokaci
Nasan cewa kuma dole dai yaro yai bearing din sunan uban shi da nawa,,,
Hindu ta dan gyara zaman ta kadan tace, aina san cewa zaki iya yin koda fiye da hakane, mutumiyar
Tamika mata hannu suka tafa cikin shewa,
Wayan aziza yai kara dai dai lokacin da Amal ke shirin tashi zuwa cikin gida tadauko drink da ma nice zan tafi sai Amal tace min wai in bari ta,tafi don zata danyi wani abu acimi dama,
Hinduce mai kiran saina dan tashi cikin dabara nabar gurin don kada in takura masu,
Bayan sungaisa take tambayar ta ko tagama plans din datakeyi sai tace mata tana dai gab da gamawa,
Sundanyi hira kadan takashe eayan lokacin da taga Amal tafito daga cikin gida da tuen kayan drinks ,
Amal naganin ta kashe waya tace azuciyar wanan akwai kakar mata ganin da taimin zuwa yasa tajadhe eayan sherin da takeyi,
Fuska a sake take min zancen wai kawar tace bata da lafiya a dubai tana son kafin mu koma indan tafi in rakata indawo
Don yanzu idan tace ita kadai zata sheriff ba zai yarda ba,
Amal ta kalleni don ta ji mai zan ce sai taga na shiru bance komai ba, har muka tashi, dagurin shan iskan,
Adaki kamar Amal zataciyeni danya, saboda bacin ran da tanuna min,
Saida nabari ta gaba,
Cikin ruwan sanyi nace mata,
Amal nidake ba daya muke a gidan nan ba kituna cewa fa niyar aiki ce bai wata shakikiyar maigidan nake ba, kamar ki taimakone kawai Allah yaza mai yai min harkikaga ina zama ahaka daku,,
Shiru tayi tana nazarin magana na nace kin san cewa aziza mata sheriff ce kina ganin cewa zata sani abu ko tasao in mata abu in ce a,a,
Saboda haka kin ga dole in mata biyayya ke kina da damar dazakiyi mata komai don ke yar uwan mijintane,,Sabanin ni
Duk da haka kibi a hankali don wana yar duniya ce sosai,
Koda Aziza ta fada ma sheriff cewa tare zamu tafi, saida yai dan mamakin hakan
Irin shakuwar da yaga mun yi abin na dan bashi mamaki arayuwan shi,
An muna shirin komai na zuwa dubai nida Aziza Amal jitakwyi kamar ta kamani tai min dan karen duka,
Rabona da shiga jirgi tun lokacin da muka shigo kasar saidiya da yan uwa na sai gashi yau kwasan tafiya yakamani,
Hjy hindu wata iri garmakekiyar mace ce ga tsawo ga kiba, muryan ta irin dan shakakken nan ne,
Ana ta kain i gurare ina ta dauka photo kusan duk inda naje,
Saidai guri wani likta da ta, ce min in rakata,,
Likitan indiya ne yanata turanci kusan maganar shi sai naji kamar ai yashe fe ni sosai
Ama da muka fito sai take ce min doctor yace dazata samu yar matashi kama zai san dabar da yayi yataimaka masu
Saikawai tasa min kuka acikin motar wai ita yan inda zata samu wace zata taimaka mata ai mata dashen shi take naima,
Ita bakomai ba sheirriff take tausayi,
Har muka kawo gida ina tunane mai zurfi araina
Nace idan ban yarda bafa watace can za,a dauko ta taimaka watakila ba mai halin kware bace tazo ta haifa ai bala,i,
Tana falon zaune na samay ta zaune a hankali nakira sunan ta nace mata hjy insha Allah ni zan yarda intaimaka maki ai min wanan dashen
Jawoni tayi ajikinta tana murna da magana na da na fada mata harda kukan taba fayce majina
Sai godiya take zaga min wai ta gode da rufin asirin da zan mata,
🐎ZEEE MAKAWA🐎✈✈✈ *TAKARI*✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
6⃣8⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎 HUGUMA GROUP🐎
Almost true life story,,
Saida ta tabbatar da cewa komai ya kanmala ga duk wani shiri da suke aiwatar wa,
Acikin shewa suke ta hiran su tafawa kamar ea yanda akaiwa bushar da gafara,
Saida Hindu tadan kurbi drink din dake gaba tukun sanan ta aje cup din saman table ,
Takalli Aziza wace take kokarin zuba nata drink din a cup ,
Tace mata wlh Aziza ban ta dauka wanan maganar, zai zo muna a cikin sauki haka, ba,,,,
Itama din kurban drink tayi tana lunshe idon ta a hankali,
Saida ta kara kurbawa sanan ta,aje cup din gefe,
Tace hindu Allah kawai yatai make akan wanan yariyan don kinga bawai kwadai bane ko ko ne man guri ,a,a
Hakatake, kwai wai ita sarkin tausayi, da wauta, idan ba tsabar wawanci ba da rashin wayo
Ko a ina ta bajin cewa, an ana dashen ciki idan ya kosa acire amayar inda akeso,
Aikawai dana samu anyi mata wanan dashe gaskiya, ninafi kowa sa,a da murna arayuwana,
Sai kuma idan lokacin da take tsamani, za,a cire mata, cikin zuwa nawa yayi sai kuma in samu sabon dabara in bullo mata da shi ,,
Sukayi wani irin shewa suka taba a tsakanin su, don murna da farin ciki
Taci gaba da cewa kima da zaran ta haihu karbe dana zan yi batare bat lokaci
Nasan cewa kuma dole dai yaro yai bearing din sunan uban shi da nawa,,,
Hindu ta dan gyara zaman ta kadan tace, aina san cewa zaki iya yin koda fiye da hakane, mutumiyar
Tamika mata hannu suka tafa cikin shewa,