Sashe 39
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sai bayan komai ya lafa matane tasamu wani malami tace ya raba muna kudin tsakani da Allah yadda baza ta cuta min ba.
Bayan an raba kudin sai tafara business da nata,
Saboda a lokacin duk matasan garin su maza, ba wanda ya nuna yason ta don gani sukeyi karuwan ci ne taje yi can,,,
Sai wani dan uwantane mai mata guda ace wa dashi hamza shine ma yadan nuna yana ra,ayinta,
Bata kulashi ba don tasan cewa baza tai zaman lafiya da matar shi ba don haka share kowa tayi,
Takama sana,ar ta haikam, taje kano tasaro kaya kala,kala zo kauyen su ta,saida,,,,,
Cikin hakane ta hadu wani dan kasuwa a kano wanda ya yaba da hankalin ta yanuna yana son ta da aure,
Ko shi Harunan da yazo neman aurenta saida aka ja shi gefe aka fada mai yakosan ta taba zuwa yawon duniya har kasar saudiya,
Duk da hankali shi yatashi sosai da jin wanan maganar sai yadan dake yana son ya kara gwada hankalin ta yagani,
Kamar ta sani bayan ya koma gida suna waya shine ta dan bashi labarin rayuwanta kadan,
Saida ya nisa tukun sanan yace mata ai an fada mashi akauyen su da sukazo,
Saidai shi yabari ne dama yaji daga bakin ta kozata fada mai,
Idan har bata fada mai ba to tabbas gaskiyan mutanen kauyen ne yawon baza ta,tafi,
Saigashi kin fada min da kanki,
Rukaiya nayarda dake dari bisa dari don bakowace mace ce ba zata iya fadin gaskiya haka,
Kafin ayi bukine ta shirya tafiya zuwa sokoto,
Kamar yada akai mata kwatancen garin mu,
Da yake tafiyan safiya tayi sai ta isa sokoto da dan wuri wuri marance bai riga yayi ba sosai
Motar da zai kai ta dogon daji tayi shata ,
Ana batun kiran sallah magriba ta isa garin dogon dajin
Tambayan gidan inna yar kulu tayi batare da bata lokaci ba aka nuna ma driver gida ,
Har kofan gidan namu ya kaita
Yafido mata da kayan ta, taciro kudi tabashi tana godiya
Wasu yaran makwabtar mune da ke wasa saman yashin da aka tare gefen gida makwabcin mu,
Sutakira sukazo suka kwashe mata kayan ta zuwa cikin gida,
Ina dake alwala taga yara nata shigowa da kaya niki niki akai,
Sai kawai ta dakatar da alwalan tana kallon ikon Allah
Saboda dai yar matashirya matan da ke bin yaran inna bata taba ganin ta ba,
Asalima dai ba yar gari bace, ita daganin ta
Sundan gaisa sama sama sai anty tace abata buta taje tayi alwala
Ba musu inna ta bata butan itama,,,
Tabar man kaba kato inna ta shimfida masu a waje don suyi sallah
Bayan sun gama ne sun gaisai sai shiru ya biyo baya,
Anty ce ke tanbayar Hafsat da datti kanin mu
Mamaki inna tayi da jin bakuwar birni har tasan sunan yaranta
Can dai inna ta daure tace ban fa waye kiba yar nan,
Rugaiyya tai murmushu tace daga wurin fadiman ki nake,
Wacce ke saudiya zaune
Cikin kidima inna ta kara matsowa kusa da Rugaiyya tana rike ta tana fadin ina fadima,
Allah kada ka kasheni sai ga fadima na roketa gafara,
Rugaiyya ta kwashe duk labari na da ta sani ba inna har zuwa ranan da aka kamata,
Saida inna ta nisa san nan tai ajiyar zuciya mai karfi
Sai kuka shaaaaaaaaa
Nandai suka kusan kwana suna labari kamar sun san juna dadewa,
Tunda safe tadauko kudina taba inna mu ,.
Sam inna tace bata karba takoma dashi can biirni taita juyawa,
Saida kyat akasamu ina tadan dauki dubu dari uku kawai daga ciki,
Anyi ta zuwa gani bakuwar inna,,
Dakuma son jin wai fadima na makka,,,,,,,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
4⃣7⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
Son duniya bala,i ce don babu komai acikin duniya fa,ce rudin shedan,
Kusani cewa duniya saida kudi, lahira ko sai da hali mai kyau,,,
Almost true life story,,,,
Zaune nake saman gado na cikin wasu rigar barci light pink, wando da riga,
Nadan sa ma kaina wani hula mai hooking din kan mutum,,,, baka jin komai sai karan A, c dake ta faman aiki,
Kusan irin zafin da ake yi a wanan kasan,
Shiyasa idan kana tafiya zaka ga tankin ruwan sanyi masu kudi sun aje gefen gidajen as a sadakatujar, sai dai mutun ya tsiyaya yasha ya wuce,,,
Shiyasa koda yaushe,AC kune yake muna,,,
Aisha ce a tsakiyar kafafuna tai barci sai dan buga mata kai da nake yi don ta samu tayi barci da kyau kamar yadda uwaye kewa diyan su,,,
Wasu hawaye masu zafi ke tsiyayo wa daga ido na, babu kakauci,
Kallon yariyar nake yi wace tausayin mu ya ke kara sa hawayena zubu min,
Yanzu a haka zamuyi ta zama ba wani galihu atare da mu
Kulun gamunan kamar wasu marasa gaskiya, ashe mu,
Kamshin da naji yasa nasan kowaye a dakin nawa,
Kallon agogon da ke dakin nawa nayi goma da rabi na dare yanzu,
Sheriff nace cikin siririyar murya, gyara kan Aisha nakeyi don in tashi ,
Hannu yadaga min alamar in zauna inda nake,
Ina zaune shima yasamu gefen guda abakin gadon yazauna,
Batare da ya kalleni ba yake magana,
Bazaki daina wanan kukan haka ba ko,,,,, ko so kikeyi ki shiga cikin wata matsala, wanda zai saki cikin wani hali,
Yakamata yanzu ki bidi mafitar da zai fishe ki,ne baki zauna kina wanan kukan ba,
Dan sheshekan kukan nake yi kadan kadan
Muryan shi nakara ji yana cewa kin taba yin karatu ne kai na kada mai alamar eh
Nafada mai ko aji nawa nake agida kafin gajiye ta zo dani kano,
Sai kuma karatun da na a Riyadh wanda baban Nailabin yasa ni,,,
Ina takardun naki, suke, nace mai suna nan
Ya mike yana fadin da safe ki kawo min indiba, ingani,
Ki kwanta hakana ki daina wanan kukan zan san yadda za,ayi ku koma gida duk kan ku Insha Allah,
Banko yi mai godiya ba yafita gami da jamin kofar daki na,
Koba komai naji dan sanyin wanan maganar tashi sosai
Don ko waye ke cikin wani hali yana son maidan bashi magana,
Don haka gyara ma Aisha kwanci nayi najawo bargo muka shige ciki,
Ba da wani dadewa ba barci yadau ke ni tare da dokin gobe yayi,,
Washe gari ban fito ba saida nayiwa Aisha wanka muka gyara jikin mu,
Nida ita gurin da hjy mu take muka nufa don mu gaishe ta kafin in fara aikina,
Umar na dakin tare da hajiyan mu, nan nakaishi ya kwanta don kar mu barta ita daya,
Saboda yaron nada kwazo yana kuka da hajiya,
Wanka nasa shi yayi bayan na gyara masu daki yadda yakamata,
Saida nadiba komai na abincin gidan da aka dafa,kamar yadda ya kamata sannan nakai saman tebur din su,
Nashirya komai neat ,bandade ba naji fitowar su,
Nafisat na bin shi a baya tana cewa gaskiya ita ba tagane ba duk inda zata sai ace dole saita fita da wanan yariyar
May ake nufi da ita ne ko yana nufin wanan yarinyar ta fita wayewa ne,
Sai alokacin ya juya yadan dube ta cikin takaici,
Ya kuma juya ,yacigaba da tafiya zuwa dinning table , yaja kujera yazauna,
Saida nagama hada mai abinda yake son ci ina kokarin wucewa,,,
Yace min in shirya zamu fita da nafisat unguwa cikin ladabi na ansa mai da toh,,,,
Har na juya zan wuce sai yace min,,, ina takarda da yace in bashi, cikin sauri naje nadauko mai nakawo mashi
Batare da ya duba ba yasa cikin briefcase din shi yarufe,
Wani wawan harara nafisat ta watso min daga inda take tsaye,,,
Niko, ko in,kula nai mata,,,,
Dakina na nufa na dan kara gyara jikina sama,sama,
Natura Aisha wurin su hajiyar mu har in dawo
Duk cikin sauri sauri nake,komai don kada in sa nafisa jirana har inyi laifi,
Aiko ina zuwa a mota nasamu, su ita da driver zaune suna jira na
Ina ganin su sai nadan ji shock kadan amma sai na dake ban nuna ba,
Zaune take tana dakilan wayan ta ko kallo ban ishe taba tayi wani kicin kicin da fuskanta,
Nadan masu sallama nagaishe ta,
A wulakance,ta ansa min gaisuwar nawa, gami da watsa min harara,
Tace min sai ki shigo mutafi tun dazu muna jiran ki,
Sai lokacin da kika ga dama zaki fito,
Ke wanan yariyan na lura da ke tunda kin samu shiga gurin maigidan shine,
Kike kokarin hada kanki da ni wlh ni maganin ku zan yi,, yar kauye kawai matsiyaciyar banza
Sai na gwada maki cewa tsintacciyar mage bata zama mage,,
Naikamar banjita ba,ban masan dani ta ke
zancen ba ,,,,
Ina ganin haka na bude gaban mota nashiga abina nai ko in kula da ita,
Saina kama magana da larabci da driver ina ce mai ina zamu ne,
Yace bata fada mai ba shima, kawai sai muka sa kai muna ta tafiya,
Haka muka hau titi babu wanda ke maganar cikin mota,
Har mukayi dan nisa da gida
Danaji shirun yai yawa a motar, sai kawai na jawo wayana dake cikin jakata na fara, game,,
Aiko tana kyala ido taga wayana da nake game da ita,
Ji kawai nayi ta wauto wayar daga hannu na tajuya tajuya sai naji tayi tsuki kawai ta wurga min saman cinya na,
Mashal plaza muka je cen kusa da top ten plaza,
Kayan make-up tadan saye da sauran kayan bukatun mata,
Muna futowa muka shiga cikin top ten ,
Anan naga kayan yara masu saukin kudi sai na dan sai ma Umar da Aisha
Saboda duk kayan su mubar su can gidan mu,
Kuma badamar wani yaje ya kwaso masu,,,,
Ina kallon anty Nafisa na saurin zuwa biyan kudi don kada ta hada danawa,
Dariya tabani kawai don inda sabo nasaba da halinta, don komai nata ba mai ci agidan nan,,,,, nidai na biya kudina cikin chiefest price, saida nayi mamaki, jin kudin cikin sauki haka,na,,,
Bayan an raba kudin sai tafara business da nata,
Saboda a lokacin duk matasan garin su maza, ba wanda ya nuna yason ta don gani sukeyi karuwan ci ne taje yi can,,,
Sai wani dan uwantane mai mata guda ace wa dashi hamza shine ma yadan nuna yana ra,ayinta,
Bata kulashi ba don tasan cewa baza tai zaman lafiya da matar shi ba don haka share kowa tayi,
Takama sana,ar ta haikam, taje kano tasaro kaya kala,kala zo kauyen su ta,saida,,,,,
Cikin hakane ta hadu wani dan kasuwa a kano wanda ya yaba da hankalin ta yanuna yana son ta da aure,
Ko shi Harunan da yazo neman aurenta saida aka ja shi gefe aka fada mai yakosan ta taba zuwa yawon duniya har kasar saudiya,
Duk da hankali shi yatashi sosai da jin wanan maganar sai yadan dake yana son ya kara gwada hankalin ta yagani,
Kamar ta sani bayan ya koma gida suna waya shine ta dan bashi labarin rayuwanta kadan,
Saida ya nisa tukun sanan yace mata ai an fada mashi akauyen su da sukazo,
Saidai shi yabari ne dama yaji daga bakin ta kozata fada mai,
Idan har bata fada mai ba to tabbas gaskiyan mutanen kauyen ne yawon baza ta,tafi,
Saigashi kin fada min da kanki,
Rukaiya nayarda dake dari bisa dari don bakowace mace ce ba zata iya fadin gaskiya haka,
Kafin ayi bukine ta shirya tafiya zuwa sokoto,
Kamar yada akai mata kwatancen garin mu,
Da yake tafiyan safiya tayi sai ta isa sokoto da dan wuri wuri marance bai riga yayi ba sosai
Motar da zai kai ta dogon daji tayi shata ,
Ana batun kiran sallah magriba ta isa garin dogon dajin
Tambayan gidan inna yar kulu tayi batare da bata lokaci ba aka nuna ma driver gida ,
Har kofan gidan namu ya kaita
Yafido mata da kayan ta, taciro kudi tabashi tana godiya
Wasu yaran makwabtar mune da ke wasa saman yashin da aka tare gefen gida makwabcin mu,
Sutakira sukazo suka kwashe mata kayan ta zuwa cikin gida,
Ina dake alwala taga yara nata shigowa da kaya niki niki akai,
Sai kawai ta dakatar da alwalan tana kallon ikon Allah
Saboda dai yar matashirya matan da ke bin yaran inna bata taba ganin ta ba,
Asalima dai ba yar gari bace, ita daganin ta
Sundan gaisa sama sama sai anty tace abata buta taje tayi alwala
Ba musu inna ta bata butan itama,,,
Tabar man kaba kato inna ta shimfida masu a waje don suyi sallah
Bayan sun gama ne sun gaisai sai shiru ya biyo baya,
Anty ce ke tanbayar Hafsat da datti kanin mu
Mamaki inna tayi da jin bakuwar birni har tasan sunan yaranta
Can dai inna ta daure tace ban fa waye kiba yar nan,
Rugaiyya tai murmushu tace daga wurin fadiman ki nake,
Wacce ke saudiya zaune
Cikin kidima inna ta kara matsowa kusa da Rugaiyya tana rike ta tana fadin ina fadima,
Allah kada ka kasheni sai ga fadima na roketa gafara,
Rugaiyya ta kwashe duk labari na da ta sani ba inna har zuwa ranan da aka kamata,
Saida inna ta nisa san nan tai ajiyar zuciya mai karfi
Sai kuka shaaaaaaaaa
Nandai suka kusan kwana suna labari kamar sun san juna dadewa,
Tunda safe tadauko kudina taba inna mu ,.
Sam inna tace bata karba takoma dashi can biirni taita juyawa,
Saida kyat akasamu ina tadan dauki dubu dari uku kawai daga ciki,
Anyi ta zuwa gani bakuwar inna,,
Dakuma son jin wai fadima na makka,,,,,,,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
4⃣7⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
Son duniya bala,i ce don babu komai acikin duniya fa,ce rudin shedan,
Kusani cewa duniya saida kudi, lahira ko sai da hali mai kyau,,,
Almost true life story,,,,
Zaune nake saman gado na cikin wasu rigar barci light pink, wando da riga,
Nadan sa ma kaina wani hula mai hooking din kan mutum,,,, baka jin komai sai karan A, c dake ta faman aiki,
Kusan irin zafin da ake yi a wanan kasan,
Shiyasa idan kana tafiya zaka ga tankin ruwan sanyi masu kudi sun aje gefen gidajen as a sadakatujar, sai dai mutun ya tsiyaya yasha ya wuce,,,
Shiyasa koda yaushe,AC kune yake muna,,,
Aisha ce a tsakiyar kafafuna tai barci sai dan buga mata kai da nake yi don ta samu tayi barci da kyau kamar yadda uwaye kewa diyan su,,,
Wasu hawaye masu zafi ke tsiyayo wa daga ido na, babu kakauci,
Kallon yariyar nake yi wace tausayin mu ya ke kara sa hawayena zubu min,
Yanzu a haka zamuyi ta zama ba wani galihu atare da mu
Kulun gamunan kamar wasu marasa gaskiya, ashe mu,
Kamshin da naji yasa nasan kowaye a dakin nawa,
Kallon agogon da ke dakin nawa nayi goma da rabi na dare yanzu,
Sheriff nace cikin siririyar murya, gyara kan Aisha nakeyi don in tashi ,
Hannu yadaga min alamar in zauna inda nake,
Ina zaune shima yasamu gefen guda abakin gadon yazauna,
Batare da ya kalleni ba yake magana,
Bazaki daina wanan kukan haka ba ko,,,,, ko so kikeyi ki shiga cikin wata matsala, wanda zai saki cikin wani hali,
Yakamata yanzu ki bidi mafitar da zai fishe ki,ne baki zauna kina wanan kukan ba,
Dan sheshekan kukan nake yi kadan kadan
Muryan shi nakara ji yana cewa kin taba yin karatu ne kai na kada mai alamar eh
Nafada mai ko aji nawa nake agida kafin gajiye ta zo dani kano,
Sai kuma karatun da na a Riyadh wanda baban Nailabin yasa ni,,,
Ina takardun naki, suke, nace mai suna nan
Ya mike yana fadin da safe ki kawo min indiba, ingani,
Ki kwanta hakana ki daina wanan kukan zan san yadda za,ayi ku koma gida duk kan ku Insha Allah,
Banko yi mai godiya ba yafita gami da jamin kofar daki na,
Koba komai naji dan sanyin wanan maganar tashi sosai
Don ko waye ke cikin wani hali yana son maidan bashi magana,
Don haka gyara ma Aisha kwanci nayi najawo bargo muka shige ciki,
Ba da wani dadewa ba barci yadau ke ni tare da dokin gobe yayi,,
Washe gari ban fito ba saida nayiwa Aisha wanka muka gyara jikin mu,
Nida ita gurin da hjy mu take muka nufa don mu gaishe ta kafin in fara aikina,
Umar na dakin tare da hajiyan mu, nan nakaishi ya kwanta don kar mu barta ita daya,
Saboda yaron nada kwazo yana kuka da hajiya,
Wanka nasa shi yayi bayan na gyara masu daki yadda yakamata,
Saida nadiba komai na abincin gidan da aka dafa,kamar yadda ya kamata sannan nakai saman tebur din su,
Nashirya komai neat ,bandade ba naji fitowar su,
Nafisat na bin shi a baya tana cewa gaskiya ita ba tagane ba duk inda zata sai ace dole saita fita da wanan yariyar
May ake nufi da ita ne ko yana nufin wanan yarinyar ta fita wayewa ne,
Sai alokacin ya juya yadan dube ta cikin takaici,
Ya kuma juya ,yacigaba da tafiya zuwa dinning table , yaja kujera yazauna,
Saida nagama hada mai abinda yake son ci ina kokarin wucewa,,,
Yace min in shirya zamu fita da nafisat unguwa cikin ladabi na ansa mai da toh,,,,
Har na juya zan wuce sai yace min,,, ina takarda da yace in bashi, cikin sauri naje nadauko mai nakawo mashi
Batare da ya duba ba yasa cikin briefcase din shi yarufe,
Wani wawan harara nafisat ta watso min daga inda take tsaye,,,
Niko, ko in,kula nai mata,,,,
Dakina na nufa na dan kara gyara jikina sama,sama,
Natura Aisha wurin su hajiyar mu har in dawo
Duk cikin sauri sauri nake,komai don kada in sa nafisa jirana har inyi laifi,
Aiko ina zuwa a mota nasamu, su ita da driver zaune suna jira na
Ina ganin su sai nadan ji shock kadan amma sai na dake ban nuna ba,
Zaune take tana dakilan wayan ta ko kallo ban ishe taba tayi wani kicin kicin da fuskanta,
Nadan masu sallama nagaishe ta,
A wulakance,ta ansa min gaisuwar nawa, gami da watsa min harara,
Tace min sai ki shigo mutafi tun dazu muna jiran ki,
Sai lokacin da kika ga dama zaki fito,
Ke wanan yariyan na lura da ke tunda kin samu shiga gurin maigidan shine,
Kike kokarin hada kanki da ni wlh ni maganin ku zan yi,, yar kauye kawai matsiyaciyar banza
Sai na gwada maki cewa tsintacciyar mage bata zama mage,,
Naikamar banjita ba,ban masan dani ta ke
zancen ba ,,,,
Ina ganin haka na bude gaban mota nashiga abina nai ko in kula da ita,
Saina kama magana da larabci da driver ina ce mai ina zamu ne,
Yace bata fada mai ba shima, kawai sai muka sa kai muna ta tafiya,
Haka muka hau titi babu wanda ke maganar cikin mota,
Har mukayi dan nisa da gida
Danaji shirun yai yawa a motar, sai kawai na jawo wayana dake cikin jakata na fara, game,,
Aiko tana kyala ido taga wayana da nake game da ita,
Ji kawai nayi ta wauto wayar daga hannu na tajuya tajuya sai naji tayi tsuki kawai ta wurga min saman cinya na,
Mashal plaza muka je cen kusa da top ten plaza,
Kayan make-up tadan saye da sauran kayan bukatun mata,
Muna futowa muka shiga cikin top ten ,
Anan naga kayan yara masu saukin kudi sai na dan sai ma Umar da Aisha
Saboda duk kayan su mubar su can gidan mu,
Kuma badamar wani yaje ya kwaso masu,,,,
Ina kallon anty Nafisa na saurin zuwa biyan kudi don kada ta hada danawa,
Dariya tabani kawai don inda sabo nasaba da halinta, don komai nata ba mai ci agidan nan,,,,, nidai na biya kudina cikin chiefest price, saida nayi mamaki, jin kudin cikin sauki haka,na,,,