← Book details Takari Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 16 OF 139

Sashe 16

Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Ina zaune bakin masaukin mu saiga hjy Laila tazo da murna na ,natashi natare ta,, saboda takoma muna kamar yar uwan uwa,,,
Muna ganinsu kamar sune yan uwan da muke dasu acan,,,,
Cikin harshen larabci take min magana tana tambaya na ina hjy take ,,,,
Cikin rashin damur ansan da zan bata nace ai sun fita da Alhaji Ali dan takari,,,,
Sai naga tafidda ido waje,, tace watau ,Maisharwali bata rabu da wanan macucin ba ko,,,,
Duk nasihan da naimata nata ja baya dasu macutane , amma taki,,
Ba magana ta bace don haka sai natashi naje na bude fringed nadauko mata lemon kwanko mai sanyi nakawo mata dan abin taunawa na aje mat,,,,,
Takama samin albarka tanata yabawa da irin halin mu na hakkuri da hajiyan mu.

Ba,ai wani dadewa ba sai ga hajiyan mu ta dawo ita da Ali dan takari ya sauke ta a mota suna wani irin dariya kamar wasu matasan zamani.
Ta labulen window falon mu muke hangen su,,,, wani irin tsaki hjy Laila taja ,,,,, har saida na waigo ta,,,
Tace kaiyya Allah waddain naka ya lalace.
Fita nayi waje naje naje, nakarbo ma hajiya hand bag dinta,,

A,a,a Lailas ke ce yau a gidan lale marhabi da ke,, tana kwabe bakaken kayan jikinta ,,
Saida tacire nasaman tazauna da atamfa yar Nigeria ajikinta,,
Itama ruwan sha da lemo nakawo mata ,,,
Tace a,a barshi kawai fadima akoshe nake sosai,
Saida hjy Laila ta kare shan lemon ta tukun sanan suka fara gaisawa na yaushe rabo kusan wata uku ke nan.
Nidai nafita waje don nakarasa aikin dake gabana,,, amma ina iya jiyo maganar su ta waje.

Yanzu mai sharwali duk nasihar da nai maki na ki rabuda Ali takari ,, baki dauka ba ashe,,
Wlh ina jimaki abinda zaije yadawo nan gaba,,
Ali takari ba mutumin kirki bane ,, hakana ya yaudari wata aminiyar kawata,,,
Haba haba hakadai kike gani,, amma ai bazan yarda har hakan ya faru ba kawai dai wani dan business ne ya hadamu,,,,
Tunda hjy laila ta fuskanci hajiyan mu bata son maganar sai tace Allah ya sauwaka.

Daman nazone infada maki ansamu wurin aiki da yaranan zasu fara, aiki,ba wani dogo bane kafin lokaci yayi.

Akwai aikin girki akawi na gogegoge, akwai naba filawa ruwa,
Kinga saiki san yadda zaki rabasu don kece ke zama da su,,,,, kinsan inda yadace kowa taje,,,
Godiya hajiyan mu tayi mata sosai ,,, kuma ta nuna jindadinta da taimakon da hjy laila tai mata,,
Tace zata dawo bayan kwana biyu ta kai kowa gidan aikinta,,,,

Ranar litani tun tara na safe hjy laila tazo,,,
Rugaiyya zata dinga girki a gidan wasu larabawa ne,
Yumma zata dinga gogegogen wani gidan masu kudi sai sukaina da zata, dinga kula da yara wata mata, mari zata aiki awani restaurant ne,,, nice ban samu wuri ba tukun ,,,,,,
Ankai kuwa gidan aikin shi yafara aiki sosai don ba wasa acikin harkan bautane kawai tsantsarta ake yi,,,,
Wai bidan kudi a wahalce za ,a wuni wahal ce za, a kwana,,, ba hutu ko kadan,,,

Sai bayan kusan sati uku aka,samo,min gidan aiki wani gida ne ,, zan dinga zuwa ina ba flowers ruwa sau biyu a yini sai kuma in watsa ma tsuntsayen da ake kiwo abinci time to time,,,,
Gaskiya naji dadin wanan aikin so sai duk da ba wani aikine mai yawa ba amman akwai albashi mai yawa sosai,,,,

Tunda safe zanzo Sai in ba Flowers ruwa zuwa takwas in an gyara ma tsuntsaye wuri in yini ina watsa masu abinci suna ci,,, da yamma kuma in kara ba Flowers ruwa
Sai in tafi gida sai kuma gobe,,,,,

Ba,ni,kadai ce mai aiki agidan ba akwai maza biyu sai wata yar dattijiwar mata,,,
Ana, bamu abincin ci sosai kuma yinshi akeyi kamar irin namu na gida, Nigeria,
Don haka nake dan tsayawa in ci abinci na sosai ,,,, Don duk dadewan da nayi a saudiya ban saba da abincin su ba,,,
Warin tafarnuwa da sauran kayan hadin su yakan damay ni sometimes, saboda hakan nafi son inci shin kafa kaza kawai.

Tunda na fara aiki a wanan gidan ban taba zagayawa ko ina ba daidai inda aka ajeni aiki dai gurin nake zama inyi aiyukana ,,, har da marance sai in tafi,,,,
Tsuntsaye ne masu tsada ake kiwo agidan, wani gefe har da dawakai da rukuma suma ana kiwon su agidan,,,
Aikin mu kawai mukeyi babu ruwan wani da wani balle ko wani magana ya hada mu.

Abinda na dan lura da shi, shine masu gidan basu nan don dai mutoci ne kawai a parke , wurin haraban aje su,,,
Amma fa , kulun gidan kwal yake yana kyali kamar akwai mutum,a cikin shi ,.

Duk sakon da nake bugawa zuwa wurin aiki na, yau akwai babbanci sosai,
Abinda na,lura dashi yau da nazo aiki na naga flowers anbasu ruwa suna ta diga dis, dis,,,,, Sai na,wuce wurin tsuntsaye don in basu abincin su, wanda gayanan birjit buhu, buhu,,,
Can sai natarar da tsuntsaye suna hira alamar a koshe suke,, kunsan tsuntsu da tsaba, nawatsa masu naga kamar, zasuci ,
Sai suka taba kadan sukabar gurin,,,,,

Jikina sai yai,sanyi nan,danan nadauka ai an,kore ni aiki kawai saboda , gazawana,,,
Sai,naganin agaban hajiyan mu tana ta duka na,

Hani,niyar dawakai da aka fito da su yadawo dani cikin hankalina,
Duk dawakan afito dasu waje sunata harbin iska,,,,,,, Daga inda nake tsaye ina iya hango,gun,gun wasu larabawa sun kewaye dawakan anata yaba su,,,,

Mai kula da, su yana hidimar su yaje yadawo,,,,, gashi ba ruwan kowa da wani cikin mu,, kowa aikin gaban shi yakeyi,,,,

Sai dibara ya fado min inje gurin dattijiwan nan mai abinci in tambaye ta ko may ke faruwa ,agidan,,,,
Kitchen na nufa wurinta, tana tsaye ta motsa abinci nai mata sallama ,,,,,
Cikin tsoro tawaigo ni tace cikin sauri may kike so may yakawo ki nan ,,, tajero min tambayar lokaci guda,,,,,
Ta, hada hannayenta biyu wuri guda tace dan Allah inkoma bakin aikina kada inja muna matsala nida ita,,, banzo wurinta ba da masu gidan basu nan sai yau danaga suna nan, har da dan turani takeyi don inbar mata guri,,,,

Gwiwa ba karfi na,bar gurin nakoma sashen da nake aiki, na,,,,
Bayan mun gama cin abinci, sai kawai akabamu odar mutafi gida aikin yau yakare,,,
A , hanya inda zan jira mota naga anata wucewa da dawakai da rakuma,,, acikin motoci,,,
Wasu kuma akasa ake tafiya dasu,,,

A motar da natare nake jin wai yau za,ayi wasan dawakai da rakuma har da giwaye,,,,
Ko wani fani da nasu sashe daman al,adan larabawa ne aduk shekara ana wanan wasan tseren dabbobin sosai,,,,

Maimakon in,tafi gida na wuce wurin bara
Inna gefe ina bara sai naga wata balarabiya tanama wani mutumi tsamay,,,,
Allah yakai idona , nagani, A hankali naje kusa da ita nai mata maganar inbata bari ba wlh yanzu za,a sare mata hannu agurin nan,,,,,
Taso ta dan turza saina nuna mata wanda taiwa tsamay a,aljihu yanzu ,,,
kuya ya,kamata agurin tai min godiyar rashin tona ta da banyi ba,,,,
Hakalina yanaga kallon yan wasu kauye da sukayo ado dawakai inata masu guda,,,
Saina kamar cikin kunena anafadin mubar bara ne kuma mun koma sata,,,
Ban waiga ba amma kamshin turaren shi yasa nagane kowaye,,,, cikin rashin wai,gawa in dibe shi nace la,la,la bani fatan inkai ga hakan,,,
Itama warning nake mata ai.
Koda na waiga yabar gurin kamar walkiya,,,,

🐎ZEEE MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
[10/4, 08:07] ‪+234 703 602 1388‬: ✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
2⃣8⃣
BY
🐎 ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎

Nasan cewa rabona ba wanda zai same shi, saboda Allahu subbahanahu wata,ala nikadai ya,ba rabona dai dai abin da zai bani, shiyasa hakalina ko yaushe a kwance yake, saidai ina tunanen nima may zanyi in nuna godiya na ga Allah,,,,,,,,

Anty mariya SB da sister hafsat yusuf, sister Aishert da miss illayas tare da duk wata wacce take kaunar novel dina duk ina maku fatan alheri arayuwan ku,,,,,

Almost true life story,,,,,,,

Nadawo gida ina murnan nadawo da yan canji kudin da nasamo wurin baran da nayi,,,
Hajiyan mu ce na iske tare da wasu mutane ana rike ta tana wani hauka kamar sabuwar mahaukaciya,,,,
Hakalina sai ya tashi sosai, duk da ban fahinci halin da take ciki ba,, amma naji tana fadin Ali takari ni zaka cuta har cikin gidana,,,,,
Azuciyana nace taufa yau may kuma ya hada hajiya da Ali takari,,,
Hankalina yai mugun tashi sosai wlh saboda yadda hajiya ke kuka kamar karamar yarinya.
Dabara ya fado min azuciya ta ,,,,, saboda nikadai ce a gida sauran yan uwana duk suna gurin aikin su,,,nima sa,a akaci nadawo yau da wuri,,,,
Wayan hajiya Laila nakira, nakuma ci sa,a tana cikin garin makka ranan sun shigo yin wani hidimar gaban su,, don abin ba hutu,,,
Agurguje nai,mata bayanin hajiyan mu ba lafiya kuma bansan ko may yafaru da ita ba,,,
Na boye mata abinda naji ,saboda maganar ranan nan danaji sunayi kan Ali takari ,,don kada taki zuwa,,,
Kusan awa daya da rabi sai gata lokacin ma yan uwana sun fara dawo wa daga gurin aikin su,,,
Hmmm wai kusan wahalal da mukeyi kulun ,aboye muke gudun kada akama mu,,,
Wahalce mutun zaitafi haka kuma zaidawo,,,

Hjy Laila na iso wana naji hajiya ta kara rusa sabon kuka wiwiwi ,,, tana fadin Ali yace ni shida Zinaru ,,, sunci amanata wlh,,,
Duk abinda natara ya,wa,washe wai zamuyi business daga nan zuwa Dubai da Nigeria,,, ashe cuta,ta zaiyi ,,, gashi yanzu ya gudu min da komai
Hatta albashin yaran nan dakika karbo yana gurin shi dasu ya wuce, don rashin tausayi komai bai barmu da shi ba,,,,
Ihu muka shiga kurmawa muma saboda yaudaran yai yawa sosai.
Zinaro taci nata yanzu kuma Ali dan takari yaci nashi,,,,

TAKARI TAKARI inji hajiya Laila ai inbaka iya duniya ba baka zuwa nan yin takari, saboda duk wanda kikaga yabar kasan shi na haihuwa yazo nan bidan kudi ,,, to takowace hanya zai iya bidan su dan kar ya koma gida ba komai,,,,

Daga karshe dai tasamu taciwo kan hajiya tadan lafa kukanta tace kuma zatayi karashi ga shugaban nin su,,, idan yana ganin ya ci bulus ne to karya yakeyi wanan karon saidai in yabar kasan saudiya,,,,,
Chapter 16 · 0% Book details