Sashe 26
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ashe basu samu wucewa ba a lokacin don jikin hajiyan da likitan ta ya dan tsay da su,
Ina shiga nanufi inda Rugaiyya na take aiki ,saboda mun kwana biyu bamu haduwa , ko ,agida sau guda tasamu lokaci taje asibiti diba hajiya,,,
Abincin da tagama nataya ta dauka zuwa babban falo don mu jera,
a saman table,
Amma azuciya na ina mamakin yawan abincin da ta dafa,
Sam ban kawo cewa bakin mu suna nan ba,,
Ina shiga falo naga su, mairo da jamila suna game tunda safe haka,
Dakin hajiya tsofuwa na nufa don ina kewanta dama sosai
Dan shakuwar da mukayi kwana biyun nan yai yawa,,,
Sheriff din mu ne zaune dakin tare da ita sai,dai fuskan shi da alamar ba, sauki amaganar da sukeyi,, da hajiyan fuskokin su a daure yake,,,
Cikin sauri na juya zan koma waje,,,,,,,
🐎 ZEEE MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
[10/4, 14:14] +234 703 602 1388: ✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
3⃣8⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Murna farin ciki da annashuwa, sun tabbata ga duk wani mutumin kirkin da tunanen, Hisabi ya hana shi tara dukiya ta hanyar haramu,,,,
Gaisuwa da jinjina gaduk wanda ya fahinci ma,anar wanan littafin
Almost true life story
Gefen hajiya tsohuwa nadan rusuna nagaishe ta cikin ladabi da biyayya,
Zandaga in wuce take tambayana jikin hajiyar mu, inda take ce min taso zuwa ta dibata ,
Saidai itama din likita yace tadan samu hutu wuri guda shiyasa bata zo ba,,,
Sheriff din mu dake zaune gefe ya mike a lokacin zai bar dakin
Barin zancen namu tayi taci gaba da magana dashi ,
Tace kadaiji abinda na fada maka,
Ka maida hankali kaje Nigeria ka diba ma haifiyar ka da yan uwan ka ,zama anan kashare kowa ba zai maka ba,
Kasan cewa itama uwar ka tana da hakki akanka don tana bukatar ganin ka ,
Saidai don bata magana ne amma nasan cewa azuciyar ta bata jin dadi
Sanan batun wa yan nan yan matan sam ban yarda da inkara hada zuri,a da yan uwan Amina ba
Yadda mahaifinka yake tauye haka akeso kaima a,tauye min ka ,
Shiyasa ina jin cewa za,a kawo su nan don kazabi guda daga cikin su nace dani za,ayi wanan tafiyan sai naga yadda za,ai wanan hadin auren in ina da rai,,,,,
Kanshi yadan sosa kadan ya jingina jikin shi da bangon dakin hannayen shi na zube a aljihu kamar yadda yake yi,
Yace haba hjy na fada maki ki kwantar da hankalin ki wanan abin ba zai yiyu ba sam nariga na fada ma ,Abba da kuma ita maman
Idan ma hadin zumunci suke so aiga su Suraj can da salis sun gimay ni kuma yan uwan su ne akai masu su su aura mana
Hajiya tsohuwa da alama zancen yadan yi mata dadin ji,
Don murmushi nagani a fuskanta,
Daidai zai fita yace ma hjy Dama ina son in zo Nigeria saboda ummina, da yan uwa ,
Sai kuma malam mijin ummi ina son ganinshi sosai,,,
To dadai yafi maka walhi
Inji hajiya tsohuwa ke fadin hakana
Har yasa kafa guda zai bude labulen kofar takara ce mai , akula da kyautawa duk wanda ke da bukata in har da halin kyautatawan,, Saboda kyautata zumunci wani abu muhinmin a wurin Allah,,,
Nasan kana yi ya kokarinka da yin aike, to ka kara ka dinga kai kafar ka don yafi lada,,
Kadinga ziyar da kula da lafiyan maihafiyar ka da yan uwan ta,,
Sai kuma maihaifin ka wanda a,halin yanzu na bukatar ku, kaga yan uwan ka ba wanda yasan alkiblan su kuma uwar su bata son sam ayi zancen su ko kadan,,,
Tana kara ce mai mahaifinka Amadu maihafinka
Saboda yana bukatar kulawa da komai nashi yanzu,
Wanan matar tashi sam ban yarda da ita ba,ko a,da, balle yanzu,,,,,
Bayan fitar shi dakin sai dan shiru yabiyo dakin nadan wani lokaci,
Fadima nace na,am hajiya tace nagode maki kware Allah yai maki albarka,
Kikara kula da kanki kinji saboda rayuwar wanan zamanin dace ne,,
Kuskure kadan zai iya jefa rayuwanka cikin wani hali,,
Hawaye nabin fuskana nace mata nagode,
Takara cewa zan yiwa Amadu magana akan ku ku duk kanku,
Saboda naji dadin zama da kowan ku,,,
Washegari munaji muna gani su hajiya tsohuwa sukai muna na, baki,
Sallama akeyi cikin bacin rai don anso rabuwa ba,
Sunji dadin mu muma munji dadin su,
Motocin su da yan rakiyan su yatashi zuwa birnin jidda don ta nan zasu tashi,,,,
Tunda suka wuce sai nakoma wata iri banda kuzarin yin koma zuciyana baimin dadi ko kadan,
Yadda nake aiki da yanzu na rage yi sosai,,
Nafi yawan zama wurin tsuntayen gidan ,
Sheriff din mu yanzu bai zama garin sam saboda yana yawan busy
Tsakanin Saudiya da Dubai zuwa Nigeria,
Akwai wani business da suka hada da Abu Abbdullah company da ke Dubai ,w
Wanda shi sherrif din mu shine zai kula da wanan business din ta kasa shen biyu, idan har hakan yasa mu,,,
Mukan ana mu bangaren rashin zaman shi bai damay nu ba sabodo muna samun kulawa sosai ,a,gidan,
wanda takai yanzu har Yumma itama anan take aiki
Ana bamu abuwan bukata sosai bamu cikin wahala ko kadan bakamar da ba,, da muke yawon bara da kuma aiki gidaje da kamfanoni,mutane
Kudin aiki mu kuma zar albarka,
Hajiyan mu tana samun kulawa sosai daga gare mu yanzu,
Ina yawan kaita ganin likitan ta cikin lokaci,
Hjy laila kuma tana iya nata kokarin ita ma
Yanzu mun kai kusan shekara biyar ko shidda a makka,
Mun san ko ina agarin
Indan ma gida zamu koma inajin da akwai kudin komawar mu,
Saidai yin fasport din ne matsala gare mu,,
Don shuganbani mu na takari suna da wani kungiya ta musan man wanda duk kusan wani movement din dan takari yana idon su,,,,
Indai ba kama mutum akayi ba to basu yarda mutum ya bar kasan haka na kai tsaye,
Sauri nakeyi in isa gidan aikin namu saboda yau nadan tsaya gyara muna gida,
Koda na isa nassmu kusan duk ma,aikatan gidan a kofar babban falon gidan ana masu jawabi,
Sheriff din mu yazo ke nan yana gari,
Ahankali na samu guri na tsaya don sauraren jawabin nashi,
Daidai inda yake cewa lokacin zuwan mahajjata ya kusa yana son kafin lokacin mun bar wanan gidan zuwa sabon gidan shi,
Ida yake so akaro mai ma,aikata wa yanda zasu rika dafa abincin karama ana kaiwa kowani san sani na mahajjata,
Yace wanan aikin kuma sabon Company su ne zata dauki nauyin yin hakan,,,,,
Daka karshe yace muna zuwa karshen wanan watan kuma zamuyi sabuwar uwar daki ,wata,u ma,ana zaiyi aure zuwa nanda wasu yan kwanaki,
Saidai duk a wurin nafi kowa farin ciki da wanan zancen danaji,
Nan danan na natuna da maganar su da hajiya tsohuwa, na ranan,,
Bayan mun watse ana ta kus kus din batun auren sherriff din na mu
Nidai nasan cewa koma wace,ce matar zatayi halin kware tunda sherriffudeen din mu shima yana da hali maikyau har yan uwan shi,,,
Shirye shiryen aiyukan da za,ayi na Karama aketayi kusan duk abinda za,a bukata an tanada ko
Kayan aiki ne irin na,zamani kala,kala aka kawo,
Ranan da wa,"yan da zasu diban aikin sukazo daga Dubai sai, yakasance sheriff din mu baya gari amma dai yana hanyar shi ta shigowa makkah daga Riyadh
Baturen na masu turanci duk sai akayi shiru don basu fahince shi, gashi Almustapha bai gida yadan fita,
Nazo wucewa sai naga ana wanan draman natsaya ina kallon su
Allah yasa nadan fahinci abinda baturen ke nufi,
Da dan saurina na,isa,gurin na fara ba shi ansa a,hankali tambaya yake yi cewa nan ne gidan sheriff din mu, ko sai kuma yace sunyi waya yace mai yazo, nan ya,jirashi yana kan hanyar shi ta zuwa makkah,
Na,kaishi karamin falon danaga ana sauke baki, aciki musan man maza na bashi abinsha da dai duk taron da za,ayi wa bako,
Har na juya zan wuce baturen yace min ni sister din mr LAWAL ne nace mai a,a ni maide ce mai aikin gida,
Baiyar da ba don dariya yayi min kawai
A,bangaren sheriff din mu kuwa yana can yanata kiran layin Almustapha amma bai dauka ba, saboda yabar wayan shi agida yadan je yadawo bazai dade ba,
Ranshi duk a bace sanin cewa ba, wanda zai tari wanan bakon don bakon baijin larabci,,,,,,
Sai dukan sitayarin motar shi yakeyi yana fadin Subbahanallah, saboda gani yakeyi indan tun zuwan mr Williams baisamu taro mai kyau ba ai zai iyacewa akwai matsala ga aikin,,,
Bansan cewa mr Williams yana bayana ba lokacin da nafita zuwa wurin tsuntsaye na don in basu abinci karo na biyu,,,,,
Jinshi kawai nayi yana wasa da Akun da ke cikin wani kejin golden ,
Dariya yabani nan muka dinga shiriritan turanci da shi saboda ni nadauka bai gane may nake nufi ba,
Amma na,ta,karkare sai watsa wanakeyi duk yadda na samu ashe kusan duk daidai nakeyi,
Mu cikin dariya da mr Williams da ke kyokoyon Aku, kuturu,
Saiga Sheriff din mu gabana hannan shi sada kamat kulun a, aljihu
Musa,bi,a sukayi da mr Williams din suna dan dariya,
Inda yake bashi hakkurin dan matsalar delay din da akasa mu,
Yace mai no no ai yasa mu taro mai kyau daga little sister yana nuna ni,
Nikuma a lokacin ina dan gyara wurin da abincin tsuntaye yadan zube a kasa,
Wani kallo yaimin da bansan kowace iri bace,
Amma dai nasan cewa kallon nada wani ma,ana
Tun lokacin in mr William yazo to sai ya zagaya inda nake gurin tsuntaye na,,,
Mundayi hira sosai don yana son yadda nake turanci na yana sashi dariya,,
Ina shiga nanufi inda Rugaiyya na take aiki ,saboda mun kwana biyu bamu haduwa , ko ,agida sau guda tasamu lokaci taje asibiti diba hajiya,,,
Abincin da tagama nataya ta dauka zuwa babban falo don mu jera,
a saman table,
Amma azuciya na ina mamakin yawan abincin da ta dafa,
Sam ban kawo cewa bakin mu suna nan ba,,
Ina shiga falo naga su, mairo da jamila suna game tunda safe haka,
Dakin hajiya tsofuwa na nufa don ina kewanta dama sosai
Dan shakuwar da mukayi kwana biyun nan yai yawa,,,
Sheriff din mu ne zaune dakin tare da ita sai,dai fuskan shi da alamar ba, sauki amaganar da sukeyi,, da hajiyan fuskokin su a daure yake,,,
Cikin sauri na juya zan koma waje,,,,,,,
🐎 ZEEE MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
[10/4, 14:14] +234 703 602 1388: ✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
3⃣8⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Murna farin ciki da annashuwa, sun tabbata ga duk wani mutumin kirkin da tunanen, Hisabi ya hana shi tara dukiya ta hanyar haramu,,,,
Gaisuwa da jinjina gaduk wanda ya fahinci ma,anar wanan littafin
Almost true life story
Gefen hajiya tsohuwa nadan rusuna nagaishe ta cikin ladabi da biyayya,
Zandaga in wuce take tambayana jikin hajiyar mu, inda take ce min taso zuwa ta dibata ,
Saidai itama din likita yace tadan samu hutu wuri guda shiyasa bata zo ba,,,
Sheriff din mu dake zaune gefe ya mike a lokacin zai bar dakin
Barin zancen namu tayi taci gaba da magana dashi ,
Tace kadaiji abinda na fada maka,
Ka maida hankali kaje Nigeria ka diba ma haifiyar ka da yan uwan ka ,zama anan kashare kowa ba zai maka ba,
Kasan cewa itama uwar ka tana da hakki akanka don tana bukatar ganin ka ,
Saidai don bata magana ne amma nasan cewa azuciyar ta bata jin dadi
Sanan batun wa yan nan yan matan sam ban yarda da inkara hada zuri,a da yan uwan Amina ba
Yadda mahaifinka yake tauye haka akeso kaima a,tauye min ka ,
Shiyasa ina jin cewa za,a kawo su nan don kazabi guda daga cikin su nace dani za,ayi wanan tafiyan sai naga yadda za,ai wanan hadin auren in ina da rai,,,,,
Kanshi yadan sosa kadan ya jingina jikin shi da bangon dakin hannayen shi na zube a aljihu kamar yadda yake yi,
Yace haba hjy na fada maki ki kwantar da hankalin ki wanan abin ba zai yiyu ba sam nariga na fada ma ,Abba da kuma ita maman
Idan ma hadin zumunci suke so aiga su Suraj can da salis sun gimay ni kuma yan uwan su ne akai masu su su aura mana
Hajiya tsohuwa da alama zancen yadan yi mata dadin ji,
Don murmushi nagani a fuskanta,
Daidai zai fita yace ma hjy Dama ina son in zo Nigeria saboda ummina, da yan uwa ,
Sai kuma malam mijin ummi ina son ganinshi sosai,,,
To dadai yafi maka walhi
Inji hajiya tsohuwa ke fadin hakana
Har yasa kafa guda zai bude labulen kofar takara ce mai , akula da kyautawa duk wanda ke da bukata in har da halin kyautatawan,, Saboda kyautata zumunci wani abu muhinmin a wurin Allah,,,
Nasan kana yi ya kokarinka da yin aike, to ka kara ka dinga kai kafar ka don yafi lada,,
Kadinga ziyar da kula da lafiyan maihafiyar ka da yan uwan ta,,
Sai kuma maihaifin ka wanda a,halin yanzu na bukatar ku, kaga yan uwan ka ba wanda yasan alkiblan su kuma uwar su bata son sam ayi zancen su ko kadan,,,
Tana kara ce mai mahaifinka Amadu maihafinka
Saboda yana bukatar kulawa da komai nashi yanzu,
Wanan matar tashi sam ban yarda da ita ba,ko a,da, balle yanzu,,,,,
Bayan fitar shi dakin sai dan shiru yabiyo dakin nadan wani lokaci,
Fadima nace na,am hajiya tace nagode maki kware Allah yai maki albarka,
Kikara kula da kanki kinji saboda rayuwar wanan zamanin dace ne,,
Kuskure kadan zai iya jefa rayuwanka cikin wani hali,,
Hawaye nabin fuskana nace mata nagode,
Takara cewa zan yiwa Amadu magana akan ku ku duk kanku,
Saboda naji dadin zama da kowan ku,,,
Washegari munaji muna gani su hajiya tsohuwa sukai muna na, baki,
Sallama akeyi cikin bacin rai don anso rabuwa ba,
Sunji dadin mu muma munji dadin su,
Motocin su da yan rakiyan su yatashi zuwa birnin jidda don ta nan zasu tashi,,,,
Tunda suka wuce sai nakoma wata iri banda kuzarin yin koma zuciyana baimin dadi ko kadan,
Yadda nake aiki da yanzu na rage yi sosai,,
Nafi yawan zama wurin tsuntayen gidan ,
Sheriff din mu yanzu bai zama garin sam saboda yana yawan busy
Tsakanin Saudiya da Dubai zuwa Nigeria,
Akwai wani business da suka hada da Abu Abbdullah company da ke Dubai ,w
Wanda shi sherrif din mu shine zai kula da wanan business din ta kasa shen biyu, idan har hakan yasa mu,,,
Mukan ana mu bangaren rashin zaman shi bai damay nu ba sabodo muna samun kulawa sosai ,a,gidan,
wanda takai yanzu har Yumma itama anan take aiki
Ana bamu abuwan bukata sosai bamu cikin wahala ko kadan bakamar da ba,, da muke yawon bara da kuma aiki gidaje da kamfanoni,mutane
Kudin aiki mu kuma zar albarka,
Hajiyan mu tana samun kulawa sosai daga gare mu yanzu,
Ina yawan kaita ganin likitan ta cikin lokaci,
Hjy laila kuma tana iya nata kokarin ita ma
Yanzu mun kai kusan shekara biyar ko shidda a makka,
Mun san ko ina agarin
Indan ma gida zamu koma inajin da akwai kudin komawar mu,
Saidai yin fasport din ne matsala gare mu,,
Don shuganbani mu na takari suna da wani kungiya ta musan man wanda duk kusan wani movement din dan takari yana idon su,,,,
Indai ba kama mutum akayi ba to basu yarda mutum ya bar kasan haka na kai tsaye,
Sauri nakeyi in isa gidan aikin namu saboda yau nadan tsaya gyara muna gida,
Koda na isa nassmu kusan duk ma,aikatan gidan a kofar babban falon gidan ana masu jawabi,
Sheriff din mu yazo ke nan yana gari,
Ahankali na samu guri na tsaya don sauraren jawabin nashi,
Daidai inda yake cewa lokacin zuwan mahajjata ya kusa yana son kafin lokacin mun bar wanan gidan zuwa sabon gidan shi,
Ida yake so akaro mai ma,aikata wa yanda zasu rika dafa abincin karama ana kaiwa kowani san sani na mahajjata,
Yace wanan aikin kuma sabon Company su ne zata dauki nauyin yin hakan,,,,,
Daka karshe yace muna zuwa karshen wanan watan kuma zamuyi sabuwar uwar daki ,wata,u ma,ana zaiyi aure zuwa nanda wasu yan kwanaki,
Saidai duk a wurin nafi kowa farin ciki da wanan zancen danaji,
Nan danan na natuna da maganar su da hajiya tsohuwa, na ranan,,
Bayan mun watse ana ta kus kus din batun auren sherriff din na mu
Nidai nasan cewa koma wace,ce matar zatayi halin kware tunda sherriffudeen din mu shima yana da hali maikyau har yan uwan shi,,,
Shirye shiryen aiyukan da za,ayi na Karama aketayi kusan duk abinda za,a bukata an tanada ko
Kayan aiki ne irin na,zamani kala,kala aka kawo,
Ranan da wa,"yan da zasu diban aikin sukazo daga Dubai sai, yakasance sheriff din mu baya gari amma dai yana hanyar shi ta shigowa makkah daga Riyadh
Baturen na masu turanci duk sai akayi shiru don basu fahince shi, gashi Almustapha bai gida yadan fita,
Nazo wucewa sai naga ana wanan draman natsaya ina kallon su
Allah yasa nadan fahinci abinda baturen ke nufi,
Da dan saurina na,isa,gurin na fara ba shi ansa a,hankali tambaya yake yi cewa nan ne gidan sheriff din mu, ko sai kuma yace sunyi waya yace mai yazo, nan ya,jirashi yana kan hanyar shi ta zuwa makkah,
Na,kaishi karamin falon danaga ana sauke baki, aciki musan man maza na bashi abinsha da dai duk taron da za,ayi wa bako,
Har na juya zan wuce baturen yace min ni sister din mr LAWAL ne nace mai a,a ni maide ce mai aikin gida,
Baiyar da ba don dariya yayi min kawai
A,bangaren sheriff din mu kuwa yana can yanata kiran layin Almustapha amma bai dauka ba, saboda yabar wayan shi agida yadan je yadawo bazai dade ba,
Ranshi duk a bace sanin cewa ba, wanda zai tari wanan bakon don bakon baijin larabci,,,,,,
Sai dukan sitayarin motar shi yakeyi yana fadin Subbahanallah, saboda gani yakeyi indan tun zuwan mr Williams baisamu taro mai kyau ba ai zai iyacewa akwai matsala ga aikin,,,
Bansan cewa mr Williams yana bayana ba lokacin da nafita zuwa wurin tsuntsaye na don in basu abinci karo na biyu,,,,,
Jinshi kawai nayi yana wasa da Akun da ke cikin wani kejin golden ,
Dariya yabani nan muka dinga shiriritan turanci da shi saboda ni nadauka bai gane may nake nufi ba,
Amma na,ta,karkare sai watsa wanakeyi duk yadda na samu ashe kusan duk daidai nakeyi,
Mu cikin dariya da mr Williams da ke kyokoyon Aku, kuturu,
Saiga Sheriff din mu gabana hannan shi sada kamat kulun a, aljihu
Musa,bi,a sukayi da mr Williams din suna dan dariya,
Inda yake bashi hakkurin dan matsalar delay din da akasa mu,
Yace mai no no ai yasa mu taro mai kyau daga little sister yana nuna ni,
Nikuma a lokacin ina dan gyara wurin da abincin tsuntaye yadan zube a kasa,
Wani kallo yaimin da bansan kowace iri bace,
Amma dai nasan cewa kallon nada wani ma,ana
Tun lokacin in mr William yazo to sai ya zagaya inda nake gurin tsuntaye na,,,
Mundayi hira sosai don yana son yadda nake turanci na yana sashi dariya,,