Sashe 41
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tafiyan shi da kwana biyu ina zaune dakina ina gyara ma Aisha kai sai naji wayan intercoms na dakina ya na ruri da alamar ana bida na afalon, gidan,
Batare da bata lokaciba na isa falon, cikin sauri,
Almustapha ne nagani tsaye yana jirana da waya a hannun shi
,ina isowa yamiko min wayar, dake a hannun nashi,wace dama a kune take nikawai ake jira inzo in ansa,,,
Nakara wayan a kune na ina mai sallama,
Muryan sheriffudeen din muna ji cikin muyar mara sauti daji zuciyan shi badai
yana mai kara yi min sallama shima,
Nakarba da wa,alaikumu salam,
Yace min don Allah yana son in taimaka mai in gyara mai wasu dakuna daga cikin gidan
wasu dakuna ne ke cikin gidan da baki ke sauka wanda ke kusa da shiyan nafisa,
Sai kuma yacigaba da fadin,
Kuma in yi kokari don Allah, in,bidi abincin da masu ciwon sugar ke ci in,tanadar mai su agidan kafin ya iso,,,
Cikin siririyar muryan da take dauke da kama da kasala,
Yace ina ji na ce eh ina madaga mai kai kamar yana gani na,,,, yace min
Idan har ina bukatar kudi in tamabayi Almustapha zai bani,
Sai dan shiru ya biyo baya,saina ji yana magana,,
Yace yaji ance nafisat bata gida kuma ko jiya yakira an fada mai cewa tafita,
Saina ce mai nayi ai badadewa zatayi ba yanzu zata dawo,,,,
Cikin tsawa yake fadin kira na ukune fa yai mata yanzu
Yakare da fadin ina fatan kin fahinci duk abinda nace ai,min ,,,
Cikin sanyin murya nace mai to insha Allah za,a yi,
Daga karshe kuma nai masu fatan iso wa lafiya, tare da
fatan Allah yaba mara lafiya, lafiya ya ansa da fadin ameen ya gode,, yakashe wayan,,,
Almustapha na mika ma wayan sai yake ce min sheriff yace ya bani wasu kudade dazanyi amfani da su,,,,
Kudin da yabani sai naga suyi mugun yawa don haka,saina, nadauki dai wanda zai i,she ni
na mayar mai da saura,,,
Mamaki yakamashi saidai baice min komai ba ya juya kawai ya wuce, abin shi,
Nikuma nakoma cikin gida ina tunanen maganar da muka yi da sheriff din,
Ashe mahaifiyar Sheriff ce bata da lafiya ciwon sugar ya kamata,
Shine ta rikice masu, acikin dare har hankalin malam mijin ta yatashi,
Don yadda ciwon yabugeta sun dauka ko bazatayi ba
Shine malam din yakira sheriff din a rikice yana fada mai abinda yasamay ta,
Asibitin FMC Maiduguri aka fara ajeta kafin sheriff ya iso, daga saudiya,,
Mahaifin shi Alhj lawal zannah shi yadauki dawai niyar duk wani abinda akai mata a asibitin
Ya basu kulawa sosai yadda duk yakamata, yanu cewa ita din kaunar shi ce ta ji,
Isowar sheriff din mu keda wuya yaga halin da mahafiyar nashi keci yasa duk hankalin shi yatashi sosai
yasa akai mata biza ita da malam mijinta
Da,kuma yan kan,nen shi mutum, biyu zuwa saudiya
don mahaifiyar nashi,tazo saudiya adiba lafiyar jikinta da kyau aji komay ye matsalar da ke damunta,
Shine ya dinga bugo ma nafisa waya don ya fada mata abinda yake so ai masu kafin ya su iso, da bakin nashi,
Ita kuma bata gida yanata bugowa anace mai tafita,
Ranshi ya baci sosai yana mamakin ina taje haka cikin garin da bata san kowa ba,
Duk taka tsantsan dayakeyi a,kanta baihana ta yin abin da ranta ke so ba,
Don a bincikin da yasa bashir ya yi a kanta ya,fada maicewa tana shan drugs, tun a makarantar da tayi a kasar waje,,,
Baida yadda zaiyi ne saboda umurnin mahaifin shi yake bi, shiyasa ya aureta har ya zauna da ita dole,
Ashe shine dalilin da yasa bai yarda ta fita ita kadai sai tare da ni,
Wanan maganar Sirun sune shiyasa baifito fili yace ga abinda yake so indinga kula mashi da ita ba,
Sai dai yasan cewa ga wayo da irin hankalina zan iya kula da duk wani movement nata,
Ita wanan kawar nata da samu salwa ce ta sa a,hadasu asaudiyan don matar ta iya harka so sai,
Zata dinga samo mata kowani irin abu take bukata ,,,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
4⃣9⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Almost true life story
Duk wani shiri da yakamata muyi mun kammala shi ko zuwan bakin namu kawai muke jira isowar su
Sai misalin magrib suka iso garin kasan cewar ba su sauka da wuri ba,
Mun, masu taro na mutunci yadda yakama ta, mu nu,na namu kulawan gare su so sai,,,
Don duk kusan wanda ke gidan a lokacin mun fito waje don taron su,
Jinda kowa yayi cewa mahaifiyar cikon sheriff ce bata da lafiya za,azo da ita,
Suna fitowa a mota nariga nasan cewa motar da almustapha ke ja itace za,a sata aciki don haka gurin motar na nufa,
Dan jin kadan ba,a bude motar ba, hakan yasa muma mukayi tsatsaye cirko cirko a wajen,
Gaban motar nanufa don inga ko may yasa mustaphan bai bude kofar ba,
Ina zuwa gurin na rike hannu motar kenan sai naga an bude gefen driver,
Maimakon inga mustapha ke jan motar sai naga Sheriff din mune yajawo motar dakanshi,
Jayewa nayi kadan don in bashi wuri ya fito, ina mai sannu da zuwa,
Yana mai ansa kuma hankalin shi naga ya bude gambon kofar motar tabaya da ke ta daidai saitin wurin zaman driver,
Wata yar matace wace bazan iya cewa taikai dadtijiwa ba take kokarin ta,fito daga cikin motar,
Gurin na isa da sauri na don in taimaka mata wanda hakan yai daidai da shima sheriff ya miko hannu shi don ya taimaka mata,
Batare da na damu da inbarshi ya taimaka mata ba nai azamar riko mata kafadar ta ta baya kandan
Sainaji tadan yi wani irin ajiyar zuciya, kadan tare da fadin Alhamdullahi ala kulli halin,
Ina rike da gefen kafadar , ta har zuwa dakin da sheriff yace mu gyara masu,
Wanda yafi dan girma da kayan alatu acikin shi, na nufa da ita
Sai sannu kowa ke mata,
Shiko sheriff tunda yaga nazo kamata sai yabar min ita don yasan cewa zan iya,,
Kuma ganin dayayi a hankali nake takawa da ita yasa hankalin shi ya kwanta,
Amma yana bin mu abaya a hankali shima,
Kujeran dake dakin na zaunar da ita sama a hankali,,
Sai a lokacin da naga ta zauna sanan ido yakai ga sauran abokan tafiyar na su,
Wani dan dattijo ne baki dogo aje dan gemu mai rabi fari da baki yarata wani dan jan kyale a wuyan shi
Dagani koba fada maka ba kasan cewa shiga ce irin ta shehunan mu na Nigeria,
Bayanshi kuma wani matashi shine, baki cikin shigar wandon jeans dawata riga baka anyi rubutu da wani abu kamar gold cikin manya haruffa,
An rubuta we are d leaders of tomorrow,,,,
sai wata yarinya wace zan iya cewa chuculate colour ce ita,
Tasa wani buje da rigar na less, ta sa hijab baki saman kanta, tana rike da jaka, baka again,
Ganin mara lafiyan ta zauna duk suna kanta suna mata sannu yasa ni fita dakin don in gabatar masu da dan abin sha kafin su zo cin abincin su,,
Daidai zan fita yar bakuwar budurwan tace min dan Allah ina son in dan kewaya pls
Saida nadan saurara da kyau nagane hausan nata,
Bayin da ke manne cikin dakin na nuna mata,
Koda nafito daga bayin don in fita zuwa, dauko masu drinks sai na samu,
Sheriff din mu ne, rusune gwaiwa bibiyu, akasa, gefen kan mahaifiyar tashi saitin kanta yana mata magana cikin tausayawa,
Shikuma dattijon ya saman kujera kusa da kafafun ta,
Drinks nakawo musu cikin tire, na aje masu a saman stol
Duk da cikin dare suka iso hakan bai hanani gabatar masu da abincin lafiyyae da muka hada masu
Tun misalin karfe biyar na marance, mukayi masu komai
Har ita mara lafiyan nida kaina na hada mata abincin ta,
Agabanta na hada mata abincin nata, wakene sai ganyen lansir da kore da nadan hada mata dashi naimata shi ruwa ruwa sai kaza danai mata gyara nadaban yadda nasan cewa zata dan iya ci,,
Alhamdullahi do gaskiya ta dan ci abincin sosai
Sunyi mamaki don sunce rabon da taci abinci maidan waya haka yadade,
Natsiyaya mata ruwan Apple da carrot, wanda na markada wuri daya sanan nadan tace mata shi,
Duk iyalin nata nagefe suna kallpn yadda nake fanam dawai niya da ita,
Cikin larabci sheriff yace min in kai wayan sauran dakunan su shi malam zaizauna da mama a wanan dakin ne nasan da toh,
Lokacin shima yafito daga dakin suma bakin ni suka biyo bayan yai masu bayanin cewa zan kaisu dakin cikin harshen Kanuri,,,,,
A falo sukayi kicibis da Nafisat wace dawo wanta ke nan daga wurin da taje,
Idonta yayi jawur kamar garwashi, sai wani dan rausayawa takeyi indan ba ka gane ba zakace she is normal,
Kallon mamaki yake mata don da jiyakeyi bawai ya gaskanta bane,
Don shi mutun ne mai afani da badili ba zahiri ba,
Zuwa tayi ta batun rugumay shi tana fadin habibi ,,
Yaushe ka iso,
Ai baka fada min cewa kana hanya ba,
Yanzunan nadan fita,
Jakar ta na hannuta da ke batun faduwa na karban mata zuwa daki,
Nadan yi saurin ce ma, sheriff din mu,wani daki zan kai wanan bakon saurayin,
Sai nuna min yayi da hannu batare da yayi magana ba,
Yandan bita gefenta yawuce zuwa sama, ranshi a bace,
Dakin da ke kusa da nawa nakai yar budurwan sai saurayin dake can hanayar fita daga falon,gidan,,
Na nu makowan su inda zai dinga yin komai agidan,
Daki ya shiga jikin shi a san yaye saboda tsanan bacin ran da yashiga donganin yadda nafisa ta koma,
Gashi inba idon shi ke mai gizo, ba yaga har rama tayi gashi ta danyi duhu ,ta yi baki ,,
Itace ta shigo dakin nashi cikin irin dauriya nan
na yan kwaya,
Tana fadin ya hanya ya mutanen, takama nuna sama da yatsan ta maganar nata yaki fito wa,
Toilet ya fada yabarta nan tana shirmay ta,
Alwala yadauro daniyar zuwa masallaci
Kwance yasamay ta saman gadon shi tana ta nasarin barcin ta hankalinta kwance,
Tsaki yaja cikin takaici, yafita yabar mata dakin,bata masan inda take ba,
Batare da bata lokaciba na isa falon, cikin sauri,
Almustapha ne nagani tsaye yana jirana da waya a hannun shi
,ina isowa yamiko min wayar, dake a hannun nashi,wace dama a kune take nikawai ake jira inzo in ansa,,,
Nakara wayan a kune na ina mai sallama,
Muryan sheriffudeen din muna ji cikin muyar mara sauti daji zuciyan shi badai
yana mai kara yi min sallama shima,
Nakarba da wa,alaikumu salam,
Yace min don Allah yana son in taimaka mai in gyara mai wasu dakuna daga cikin gidan
wasu dakuna ne ke cikin gidan da baki ke sauka wanda ke kusa da shiyan nafisa,
Sai kuma yacigaba da fadin,
Kuma in yi kokari don Allah, in,bidi abincin da masu ciwon sugar ke ci in,tanadar mai su agidan kafin ya iso,,,
Cikin siririyar muryan da take dauke da kama da kasala,
Yace ina ji na ce eh ina madaga mai kai kamar yana gani na,,,, yace min
Idan har ina bukatar kudi in tamabayi Almustapha zai bani,
Sai dan shiru ya biyo baya,saina ji yana magana,,
Yace yaji ance nafisat bata gida kuma ko jiya yakira an fada mai cewa tafita,
Saina ce mai nayi ai badadewa zatayi ba yanzu zata dawo,,,,
Cikin tsawa yake fadin kira na ukune fa yai mata yanzu
Yakare da fadin ina fatan kin fahinci duk abinda nace ai,min ,,,
Cikin sanyin murya nace mai to insha Allah za,a yi,
Daga karshe kuma nai masu fatan iso wa lafiya, tare da
fatan Allah yaba mara lafiya, lafiya ya ansa da fadin ameen ya gode,, yakashe wayan,,,
Almustapha na mika ma wayan sai yake ce min sheriff yace ya bani wasu kudade dazanyi amfani da su,,,,
Kudin da yabani sai naga suyi mugun yawa don haka,saina, nadauki dai wanda zai i,she ni
na mayar mai da saura,,,
Mamaki yakamashi saidai baice min komai ba ya juya kawai ya wuce, abin shi,
Nikuma nakoma cikin gida ina tunanen maganar da muka yi da sheriff din,
Ashe mahaifiyar Sheriff ce bata da lafiya ciwon sugar ya kamata,
Shine ta rikice masu, acikin dare har hankalin malam mijin ta yatashi,
Don yadda ciwon yabugeta sun dauka ko bazatayi ba
Shine malam din yakira sheriff din a rikice yana fada mai abinda yasamay ta,
Asibitin FMC Maiduguri aka fara ajeta kafin sheriff ya iso, daga saudiya,,
Mahaifin shi Alhj lawal zannah shi yadauki dawai niyar duk wani abinda akai mata a asibitin
Ya basu kulawa sosai yadda duk yakamata, yanu cewa ita din kaunar shi ce ta ji,
Isowar sheriff din mu keda wuya yaga halin da mahafiyar nashi keci yasa duk hankalin shi yatashi sosai
yasa akai mata biza ita da malam mijinta
Da,kuma yan kan,nen shi mutum, biyu zuwa saudiya
don mahaifiyar nashi,tazo saudiya adiba lafiyar jikinta da kyau aji komay ye matsalar da ke damunta,
Shine ya dinga bugo ma nafisa waya don ya fada mata abinda yake so ai masu kafin ya su iso, da bakin nashi,
Ita kuma bata gida yanata bugowa anace mai tafita,
Ranshi ya baci sosai yana mamakin ina taje haka cikin garin da bata san kowa ba,
Duk taka tsantsan dayakeyi a,kanta baihana ta yin abin da ranta ke so ba,
Don a bincikin da yasa bashir ya yi a kanta ya,fada maicewa tana shan drugs, tun a makarantar da tayi a kasar waje,,,
Baida yadda zaiyi ne saboda umurnin mahaifin shi yake bi, shiyasa ya aureta har ya zauna da ita dole,
Ashe shine dalilin da yasa bai yarda ta fita ita kadai sai tare da ni,
Wanan maganar Sirun sune shiyasa baifito fili yace ga abinda yake so indinga kula mashi da ita ba,
Sai dai yasan cewa ga wayo da irin hankalina zan iya kula da duk wani movement nata,
Ita wanan kawar nata da samu salwa ce ta sa a,hadasu asaudiyan don matar ta iya harka so sai,
Zata dinga samo mata kowani irin abu take bukata ,,,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
4⃣9⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Almost true life story
Duk wani shiri da yakamata muyi mun kammala shi ko zuwan bakin namu kawai muke jira isowar su
Sai misalin magrib suka iso garin kasan cewar ba su sauka da wuri ba,
Mun, masu taro na mutunci yadda yakama ta, mu nu,na namu kulawan gare su so sai,,,
Don duk kusan wanda ke gidan a lokacin mun fito waje don taron su,
Jinda kowa yayi cewa mahaifiyar cikon sheriff ce bata da lafiya za,azo da ita,
Suna fitowa a mota nariga nasan cewa motar da almustapha ke ja itace za,a sata aciki don haka gurin motar na nufa,
Dan jin kadan ba,a bude motar ba, hakan yasa muma mukayi tsatsaye cirko cirko a wajen,
Gaban motar nanufa don inga ko may yasa mustaphan bai bude kofar ba,
Ina zuwa gurin na rike hannu motar kenan sai naga an bude gefen driver,
Maimakon inga mustapha ke jan motar sai naga Sheriff din mune yajawo motar dakanshi,
Jayewa nayi kadan don in bashi wuri ya fito, ina mai sannu da zuwa,
Yana mai ansa kuma hankalin shi naga ya bude gambon kofar motar tabaya da ke ta daidai saitin wurin zaman driver,
Wata yar matace wace bazan iya cewa taikai dadtijiwa ba take kokarin ta,fito daga cikin motar,
Gurin na isa da sauri na don in taimaka mata wanda hakan yai daidai da shima sheriff ya miko hannu shi don ya taimaka mata,
Batare da na damu da inbarshi ya taimaka mata ba nai azamar riko mata kafadar ta ta baya kandan
Sainaji tadan yi wani irin ajiyar zuciya, kadan tare da fadin Alhamdullahi ala kulli halin,
Ina rike da gefen kafadar , ta har zuwa dakin da sheriff yace mu gyara masu,
Wanda yafi dan girma da kayan alatu acikin shi, na nufa da ita
Sai sannu kowa ke mata,
Shiko sheriff tunda yaga nazo kamata sai yabar min ita don yasan cewa zan iya,,
Kuma ganin dayayi a hankali nake takawa da ita yasa hankalin shi ya kwanta,
Amma yana bin mu abaya a hankali shima,
Kujeran dake dakin na zaunar da ita sama a hankali,,
Sai a lokacin da naga ta zauna sanan ido yakai ga sauran abokan tafiyar na su,
Wani dan dattijo ne baki dogo aje dan gemu mai rabi fari da baki yarata wani dan jan kyale a wuyan shi
Dagani koba fada maka ba kasan cewa shiga ce irin ta shehunan mu na Nigeria,
Bayanshi kuma wani matashi shine, baki cikin shigar wandon jeans dawata riga baka anyi rubutu da wani abu kamar gold cikin manya haruffa,
An rubuta we are d leaders of tomorrow,,,,
sai wata yarinya wace zan iya cewa chuculate colour ce ita,
Tasa wani buje da rigar na less, ta sa hijab baki saman kanta, tana rike da jaka, baka again,
Ganin mara lafiyan ta zauna duk suna kanta suna mata sannu yasa ni fita dakin don in gabatar masu da dan abin sha kafin su zo cin abincin su,,
Daidai zan fita yar bakuwar budurwan tace min dan Allah ina son in dan kewaya pls
Saida nadan saurara da kyau nagane hausan nata,
Bayin da ke manne cikin dakin na nuna mata,
Koda nafito daga bayin don in fita zuwa, dauko masu drinks sai na samu,
Sheriff din mu ne, rusune gwaiwa bibiyu, akasa, gefen kan mahaifiyar tashi saitin kanta yana mata magana cikin tausayawa,
Shikuma dattijon ya saman kujera kusa da kafafun ta,
Drinks nakawo musu cikin tire, na aje masu a saman stol
Duk da cikin dare suka iso hakan bai hanani gabatar masu da abincin lafiyyae da muka hada masu
Tun misalin karfe biyar na marance, mukayi masu komai
Har ita mara lafiyan nida kaina na hada mata abincin ta,
Agabanta na hada mata abincin nata, wakene sai ganyen lansir da kore da nadan hada mata dashi naimata shi ruwa ruwa sai kaza danai mata gyara nadaban yadda nasan cewa zata dan iya ci,,
Alhamdullahi do gaskiya ta dan ci abincin sosai
Sunyi mamaki don sunce rabon da taci abinci maidan waya haka yadade,
Natsiyaya mata ruwan Apple da carrot, wanda na markada wuri daya sanan nadan tace mata shi,
Duk iyalin nata nagefe suna kallpn yadda nake fanam dawai niya da ita,
Cikin larabci sheriff yace min in kai wayan sauran dakunan su shi malam zaizauna da mama a wanan dakin ne nasan da toh,
Lokacin shima yafito daga dakin suma bakin ni suka biyo bayan yai masu bayanin cewa zan kaisu dakin cikin harshen Kanuri,,,,,
A falo sukayi kicibis da Nafisat wace dawo wanta ke nan daga wurin da taje,
Idonta yayi jawur kamar garwashi, sai wani dan rausayawa takeyi indan ba ka gane ba zakace she is normal,
Kallon mamaki yake mata don da jiyakeyi bawai ya gaskanta bane,
Don shi mutun ne mai afani da badili ba zahiri ba,
Zuwa tayi ta batun rugumay shi tana fadin habibi ,,
Yaushe ka iso,
Ai baka fada min cewa kana hanya ba,
Yanzunan nadan fita,
Jakar ta na hannuta da ke batun faduwa na karban mata zuwa daki,
Nadan yi saurin ce ma, sheriff din mu,wani daki zan kai wanan bakon saurayin,
Sai nuna min yayi da hannu batare da yayi magana ba,
Yandan bita gefenta yawuce zuwa sama, ranshi a bace,
Dakin da ke kusa da nawa nakai yar budurwan sai saurayin dake can hanayar fita daga falon,gidan,,
Na nu makowan su inda zai dinga yin komai agidan,
Daki ya shiga jikin shi a san yaye saboda tsanan bacin ran da yashiga donganin yadda nafisa ta koma,
Gashi inba idon shi ke mai gizo, ba yaga har rama tayi gashi ta danyi duhu ,ta yi baki ,,
Itace ta shigo dakin nashi cikin irin dauriya nan
na yan kwaya,
Tana fadin ya hanya ya mutanen, takama nuna sama da yatsan ta maganar nata yaki fito wa,
Toilet ya fada yabarta nan tana shirmay ta,
Alwala yadauro daniyar zuwa masallaci
Kwance yasamay ta saman gadon shi tana ta nasarin barcin ta hankalinta kwance,
Tsaki yaja cikin takaici, yafita yabar mata dakin,bata masan inda take ba,