Sashe 15
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Aiko tunda mama tadawo taga alamar ciki ga yaghana ,,,,,,, aiko ina wuta tasakata,,,
Fitinar ma sai ya,kara karuwa fiyeda na da,,, ga lalurar ciki ga wahalar aikin gida
Taramay taiwani fayau, da ita,
Da haihuwar yazo mata tsohuwar dakemasu aike da,sharar gida itace ta kama mata ta haihu ta haifi danta mai kama da uban shi sak,,,
Saidai shi yaron yafi uban haske da kuma hanci,,, na uwar yadebo,,,
Har kwana biyu ba,a fada ma maigidan,Yaghana ta haifu ba , bakula kuma ba abinci mai dadi irin da yakamata aba mai haihuwa, da ita da dan jaririn ta duk suna cikin wahala,,,,,
Saida tsohuwar nan mai shara, taga diyar mutane na shirin mutuwa , sai ta saci jiki tafita taje tafada ma wasu dangin su, a,cikin gari,,,,,,
Sukuma suka aika ma mahafiyar zannah lawal dontazo ta ceci diyar mutane
Tsohuwar batayi sanyi da gwaiba ba,,, tai masu dirar safiya agidan,,,,,
Yayi mamakin ganin su da safe haka,, har mama ta fara fadin,,,
Tau mu bamu san zaku zo ba gashi bamuyi abinci karin kumalo da kuba,
Tsohuwar tadaga mata hannu tace aje abincin ki ,, ina yariyar mu,da ta haihu,
A,lokacin zannah yafito da ido waje yace yaghana ta haihu ne ,,, takama wani inda inda tana cewa dama naso in surprise dinkane ,,,,
Ranan yadan yi ta maza yadaka mata tsawa yace Amina ashe baki da imani ne haka ban sani ba
Yi min shiru inji mahaifiyar shi ai,duk abinda takeyi da saninka don kai ka daure mata ,,,
Fito min da yarinya na gida ne gashinan mubar maki ki jika kisha babu dan uwan lawal da zai kara zuwa nan muddin ina raye,,,,
Wani daki da akayi acan bayan dakunan ,su aciki yaghana ke jego, acewar mama wai kada tabata cikin gida da karni.
Tunda tsohuwa tazo ta,tafi da yaghana garin su bai samu zuwa gida diban su ba,,,, da ranan suna ya zagayo yan uwan lawal,su,kasa ma yaron sunan mahafin lawal,,,,, watau Ahamad
Saida suka kai kusan sati uku agida, lawal mahaifin Ahamad,yazo masu da kaya niki niki dana uwa dana yaro,,,
Tsohuwa taita masifa tace yatafi da kayan shi ita kudin shi baida may su ba ,,,,
Dama ta yi wanan hadin ne don kada zumuncin shi dana,"yan,uwan shi ya lalace,, nan gaba yasa ta aura mai diyar kaunar ta,,,,
Saboda idan akawai yar uwanshi agidan, aidole dangi suzo gidan ganin ta koda mama bata so,,,,,,
Sai gashi ashe shi mijin hajiyace sosai bata sani ba,
Sani Allah sani Annabi ya tara ma tsohuwa jama,a aka bata hakkuri tayarda zata karbi kayan da yazo masu dashi,,,, amma batun komawa sai yaghana ta huta tukun ita da yaronta,,,,
Yau zaizo gobe zai zo shiru, kake ji,, koda yazo kuma har ya koma baiyi maganar komawan su ba,,,, ganin haka wani yayan yaghana yabishi har can birni yakarbo mata takardan saki
Ya fada mai cewa da ma don zumunci su da tsohuwa suka bashi yagana don tsohuwa da uwar su aba,guda suke,,,
Kuma koda uwar su tarasu tsohuwa ce ta koma tankar uwar su itace ke masu komai da yakamata uwa tayi wadanta
Yace to kagani babu yadda za ayi taso abu wurin mu mu hana mata .
Mungode ma Allah tunda munyi mata biyyaya munbaka kaunar mu ,
Amma kai, ka kasa mata biyayya ka rike muna kauna amana,,,,,,,,
Tunda dan uwanshi ke magana yasada kan,shi akasa baidago ba har yakai karshen maganan shi.Tabbas yasan gaskiya ne yakasa yi ma mahafiyar shi biyayya akan wanan auren ,, wai kuma badon baison yaghana bane ,aa yana son ta amma yarasa dalilin rashin kulatan da baiyi.
🐎ZEEE MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
[10/4, 07:53] +234 703 602 1388: ✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
2⃣6⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Dan uw/ "Yar uwa , Daure ka/ki rike sallah akan lokaci domin zata sama, hasken a,fuska sanan , Watara zata taya ka kwanciyar kabari ,,,,,,,,,,,,,
Anty safiya mai huguma Anty hafsat yusuf da anty mariya sb kulun fatan alheri na gare ku bai karewa , Allah yasa mu dace da rahamar sa,,,,,,,👏👏👏👏👏👏
Almost true life story,,,,,,.
Tun lokacin da aka yaye Ahamed sai rikon shi ya koma hannu tsohuwa watau kakan shi,,,
Ita kuma mahaifiyar shi yaghana tai wani aure nan kauyen su ta auri wani malamin arabiya mai karantar da yaran garin,,, hankalinta kwance,,,
Tunda hajiya mama ta lura da cewa Alhaji lawal yana yawan zuwa kauye kai ziyara,wurin " yan uwan shi,,,,, hakan yasa,ta yin tunane,yan zu saboda Dan shi, yake yawan zuwa kauyen,,,, kuma yana kai mai abin arziki har yan uwa suna samu suna amfana da Alhaji lawal din,, jifa,,,,,, Ta mance cewa uwar shi ma tana kauyen zaune
Aiko sai ta tadda fitina wai ai ita,ce ya,dace, tarike Ahamed a hannunta ba wai akashi kauye ba,,,, kulun cikin cewa takeyi yanzu , shi wanan yaron a kauye zai tashi ga yan uwan,shi a birni kada yazo sufishi wayewa,,, tana wani tausa murya,,,,,,
Da, irin wanan dadin bakin har taciyo kan Alhaji lawal,,,
Watarana bayan yaje kauyen sai ya fito da zancen tafiya da Ahamad birni,,,,
Nanda nan tsohuwa ta haushi da fada tace babu mairabata da Ahamad ,,,tunda gurin macuciyar matar sa,ce zai kai shi,
Ko uwar yaron yaya takare balle dan karamin yaro irin haka,,,
Hakana yakoma batare da yadauko shi ba,,,,
Ta naganin ya, dawo batare da yaron ba ai,sai takara haukacewa,
Dataga dagaske baza taci nasarar dauko yaron wurin tsohuwa ba sai ta caza sallon takon ta,,,,
Tafara aika masu da abin arziki akai ma yaron,
kusan anshi baibar kowa ba , sai mutane suka dauka aita canza halinta ne,,,
Bayan kwana biyu sai tadauki yaran ta, taturasu hutu kauye ,,, aiko abinka da yaro nan da nan suka saba da yan uwan,shi, sabo sosai sukayi
Da za su dawo hutu mahaifin su Alhaji lawal yazo daukan su ,.
Sai Ahamad yasa kukan cewa zai bisu birni,,, tsohuwa ta hana ,,,,,
Saida yan uwan lawal suka sa masu baki akan cewa zai je yasa shi makarantar boko ce irin na yan birni don kada yan uwa suzo su fi shi nan gaba.
Da wanan dabaran Ahamad ya dawo birni da zama amma da sharadin cewa zai dinga zuwa hutu kauye.
Tun da suka iso mama taga da Ahamed ne sai taji kamar ancire mata kaya,,,,
Da daki guda ta ajeshi da yaranta ,karamin dan ta Suraj yana fitsarin kwance sai tace ai ,Ahamad ne yayi shi ,,, sai taita dukan shi,,,
Karshe ma dakin uwar shi inda suke aje shirgin kayan su can tasa aka maida yaron shi daya yake kwana,,,,
Duk wanan abin Alhaji lawal bai sani ba,,,
Saidai yakan lura dacewar yaron baya walwala sosai cikin yan uwa,
Sai yadauka ai rashin sabone,
Makarantar da su salis da suraj suke zuwa ta diyan masu hannu da shunine na garin ,,,, can aka fara sa Ahamad .
Amma da ga karshe saida mama tayi makar kashiyan da aka maida Ahamad wani dan karamin makaranta na kudi nan kusa dasu,,,,
Inda yan uwanshi sukaje karatu shima can yaje karatun shi na secondary FGC minna anan sukayi karatun su har suka kare,
Yaran mama suna gaba da Ahamad su tasa Alhaji lawal yakaisu karatu kasar turawa , A,cewan mama can anfi karatu da sanin aiki,,,
Batasan ta bata tarbiyan yaranta bane ,,, don tunda sukaje sai babban yafara bin kungiyar mawaka suna waka da rawa a clubs maidan dama daman shine umar nabiyun dan mama shi yana karatu amma yana da shan giya sosai, Suraj kuma wasan kwallon dawaki yakeyi can babu zancen karatu
Lokacin da Ahamad yagama karatu za,a turashi waje sai mama tai,ta shige da fice wai sai abarshi nan gida don kada su watse babu kowa agida,
Da har Alhajin,ya yarda da hakan sai kuma abokin shi kuma aminin shi yayan mama yabashi shawar yaturashi saudiya ya yi karatu can
Ai ko mama ina wuta tasaka wanta aciki tana fadin da ma bai son ta shiyasa zaice afita da Ahamad waje,,,
Tun lokacin suka fara samun matsala da yayan nata ,,,,
Saboda matar yayan nata tafada mai yadda Amina tamaida Alhaji lawal da yan uwanshi,,,, yai mata nasiha taki bari
Kafin Ahamad yawuce saida yazo,Auno kauyen mahaifinshi don ya sallami tsohuwa da mahaifiyar shi,
Babu wani sabo tsakanin Ahamad da mahaifiyar shi ,,, ko yaje garin Auno baya yawan zuwa gurinta ,
Saboda saidai suyi ta zama a daki ba mai madan uwa magana sai yagaji yayi mata sallama ya wuce.
Dama yanzu da ta haifi yara mata uku bayan shi agidan malam ,,, dasu yake dan hira har yagane halin da suke ciki
Da zai wuce abin da da mahaifi sai yaghana taji ba dadi aranta
Dole tafidda kunya taima mijin ta malam magana akan atai maka wa Ahamad da addu,a,,,,,
Wani ruwan rubutu yabashi sai kuma nafil filin da ya rubuta mai yace ya fakeyin su koyaushe,,,,,
Ahamad na,a shekara farko ,a karatun shi,akaba Alhaji lawal Zannah borno
Lokacin kuma ya aje aikin gwaunati yakama harka sana,oi,,,,,,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
[10/4, 08:00] +234 703 602 1388: ✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
2⃣7⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA
🐎HUGUMA GROUP🐎
Nasan cewa mutuwa na jirana, kowani lokaci,,,, Don haka sainake ta tanadin guzuri,,,,, Na,kware don shirin gamuwa da Ubangijina Allah subbahanahu, wata,ala,,,,,
Ya Allah kasa muyi kyakyawan karshe,,,,,,
Gaisuwa da jinjina ga masoyan TAKARI nagode da nuna min kulawan ku ,,, ina kara gode ma yan huguma group novel and conversation da suka kara min kwari gwiwa inci gaba da rubutuna nagode nagode
Almost true life story,,,,,,
Fitinar ma sai ya,kara karuwa fiyeda na da,,, ga lalurar ciki ga wahalar aikin gida
Taramay taiwani fayau, da ita,
Da haihuwar yazo mata tsohuwar dakemasu aike da,sharar gida itace ta kama mata ta haihu ta haifi danta mai kama da uban shi sak,,,
Saidai shi yaron yafi uban haske da kuma hanci,,, na uwar yadebo,,,
Har kwana biyu ba,a fada ma maigidan,Yaghana ta haifu ba , bakula kuma ba abinci mai dadi irin da yakamata aba mai haihuwa, da ita da dan jaririn ta duk suna cikin wahala,,,,,
Saida tsohuwar nan mai shara, taga diyar mutane na shirin mutuwa , sai ta saci jiki tafita taje tafada ma wasu dangin su, a,cikin gari,,,,,,
Sukuma suka aika ma mahafiyar zannah lawal dontazo ta ceci diyar mutane
Tsohuwar batayi sanyi da gwaiba ba,,, tai masu dirar safiya agidan,,,,,
Yayi mamakin ganin su da safe haka,, har mama ta fara fadin,,,
Tau mu bamu san zaku zo ba gashi bamuyi abinci karin kumalo da kuba,
Tsohuwar tadaga mata hannu tace aje abincin ki ,, ina yariyar mu,da ta haihu,
A,lokacin zannah yafito da ido waje yace yaghana ta haihu ne ,,, takama wani inda inda tana cewa dama naso in surprise dinkane ,,,,
Ranan yadan yi ta maza yadaka mata tsawa yace Amina ashe baki da imani ne haka ban sani ba
Yi min shiru inji mahaifiyar shi ai,duk abinda takeyi da saninka don kai ka daure mata ,,,
Fito min da yarinya na gida ne gashinan mubar maki ki jika kisha babu dan uwan lawal da zai kara zuwa nan muddin ina raye,,,,
Wani daki da akayi acan bayan dakunan ,su aciki yaghana ke jego, acewar mama wai kada tabata cikin gida da karni.
Tunda tsohuwa tazo ta,tafi da yaghana garin su bai samu zuwa gida diban su ba,,,, da ranan suna ya zagayo yan uwan lawal,su,kasa ma yaron sunan mahafin lawal,,,,, watau Ahamad
Saida suka kai kusan sati uku agida, lawal mahaifin Ahamad,yazo masu da kaya niki niki dana uwa dana yaro,,,
Tsohuwa taita masifa tace yatafi da kayan shi ita kudin shi baida may su ba ,,,,
Dama ta yi wanan hadin ne don kada zumuncin shi dana,"yan,uwan shi ya lalace,, nan gaba yasa ta aura mai diyar kaunar ta,,,,
Saboda idan akawai yar uwanshi agidan, aidole dangi suzo gidan ganin ta koda mama bata so,,,,,,
Sai gashi ashe shi mijin hajiyace sosai bata sani ba,
Sani Allah sani Annabi ya tara ma tsohuwa jama,a aka bata hakkuri tayarda zata karbi kayan da yazo masu dashi,,,, amma batun komawa sai yaghana ta huta tukun ita da yaronta,,,,
Yau zaizo gobe zai zo shiru, kake ji,, koda yazo kuma har ya koma baiyi maganar komawan su ba,,,, ganin haka wani yayan yaghana yabishi har can birni yakarbo mata takardan saki
Ya fada mai cewa da ma don zumunci su da tsohuwa suka bashi yagana don tsohuwa da uwar su aba,guda suke,,,
Kuma koda uwar su tarasu tsohuwa ce ta koma tankar uwar su itace ke masu komai da yakamata uwa tayi wadanta
Yace to kagani babu yadda za ayi taso abu wurin mu mu hana mata .
Mungode ma Allah tunda munyi mata biyyaya munbaka kaunar mu ,
Amma kai, ka kasa mata biyayya ka rike muna kauna amana,,,,,,,,
Tunda dan uwanshi ke magana yasada kan,shi akasa baidago ba har yakai karshen maganan shi.Tabbas yasan gaskiya ne yakasa yi ma mahafiyar shi biyayya akan wanan auren ,, wai kuma badon baison yaghana bane ,aa yana son ta amma yarasa dalilin rashin kulatan da baiyi.
🐎ZEEE MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
[10/4, 07:53] +234 703 602 1388: ✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
2⃣6⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Dan uw/ "Yar uwa , Daure ka/ki rike sallah akan lokaci domin zata sama, hasken a,fuska sanan , Watara zata taya ka kwanciyar kabari ,,,,,,,,,,,,,
Anty safiya mai huguma Anty hafsat yusuf da anty mariya sb kulun fatan alheri na gare ku bai karewa , Allah yasa mu dace da rahamar sa,,,,,,,👏👏👏👏👏👏
Almost true life story,,,,,,.
Tun lokacin da aka yaye Ahamed sai rikon shi ya koma hannu tsohuwa watau kakan shi,,,
Ita kuma mahaifiyar shi yaghana tai wani aure nan kauyen su ta auri wani malamin arabiya mai karantar da yaran garin,,, hankalinta kwance,,,
Tunda hajiya mama ta lura da cewa Alhaji lawal yana yawan zuwa kauye kai ziyara,wurin " yan uwan shi,,,,, hakan yasa,ta yin tunane,yan zu saboda Dan shi, yake yawan zuwa kauyen,,,, kuma yana kai mai abin arziki har yan uwa suna samu suna amfana da Alhaji lawal din,, jifa,,,,,, Ta mance cewa uwar shi ma tana kauyen zaune
Aiko sai ta tadda fitina wai ai ita,ce ya,dace, tarike Ahamed a hannunta ba wai akashi kauye ba,,,, kulun cikin cewa takeyi yanzu , shi wanan yaron a kauye zai tashi ga yan uwan,shi a birni kada yazo sufishi wayewa,,, tana wani tausa murya,,,,,,
Da, irin wanan dadin bakin har taciyo kan Alhaji lawal,,,
Watarana bayan yaje kauyen sai ya fito da zancen tafiya da Ahamad birni,,,,
Nanda nan tsohuwa ta haushi da fada tace babu mairabata da Ahamad ,,,tunda gurin macuciyar matar sa,ce zai kai shi,
Ko uwar yaron yaya takare balle dan karamin yaro irin haka,,,
Hakana yakoma batare da yadauko shi ba,,,,
Ta naganin ya, dawo batare da yaron ba ai,sai takara haukacewa,
Dataga dagaske baza taci nasarar dauko yaron wurin tsohuwa ba sai ta caza sallon takon ta,,,,
Tafara aika masu da abin arziki akai ma yaron,
kusan anshi baibar kowa ba , sai mutane suka dauka aita canza halinta ne,,,
Bayan kwana biyu sai tadauki yaran ta, taturasu hutu kauye ,,, aiko abinka da yaro nan da nan suka saba da yan uwan,shi, sabo sosai sukayi
Da za su dawo hutu mahaifin su Alhaji lawal yazo daukan su ,.
Sai Ahamad yasa kukan cewa zai bisu birni,,, tsohuwa ta hana ,,,,,
Saida yan uwan lawal suka sa masu baki akan cewa zai je yasa shi makarantar boko ce irin na yan birni don kada yan uwa suzo su fi shi nan gaba.
Da wanan dabaran Ahamad ya dawo birni da zama amma da sharadin cewa zai dinga zuwa hutu kauye.
Tun da suka iso mama taga da Ahamed ne sai taji kamar ancire mata kaya,,,,
Da daki guda ta ajeshi da yaranta ,karamin dan ta Suraj yana fitsarin kwance sai tace ai ,Ahamad ne yayi shi ,,, sai taita dukan shi,,,
Karshe ma dakin uwar shi inda suke aje shirgin kayan su can tasa aka maida yaron shi daya yake kwana,,,,
Duk wanan abin Alhaji lawal bai sani ba,,,
Saidai yakan lura dacewar yaron baya walwala sosai cikin yan uwa,
Sai yadauka ai rashin sabone,
Makarantar da su salis da suraj suke zuwa ta diyan masu hannu da shunine na garin ,,,, can aka fara sa Ahamad .
Amma da ga karshe saida mama tayi makar kashiyan da aka maida Ahamad wani dan karamin makaranta na kudi nan kusa dasu,,,,
Inda yan uwanshi sukaje karatu shima can yaje karatun shi na secondary FGC minna anan sukayi karatun su har suka kare,
Yaran mama suna gaba da Ahamad su tasa Alhaji lawal yakaisu karatu kasar turawa , A,cewan mama can anfi karatu da sanin aiki,,,
Batasan ta bata tarbiyan yaranta bane ,,, don tunda sukaje sai babban yafara bin kungiyar mawaka suna waka da rawa a clubs maidan dama daman shine umar nabiyun dan mama shi yana karatu amma yana da shan giya sosai, Suraj kuma wasan kwallon dawaki yakeyi can babu zancen karatu
Lokacin da Ahamad yagama karatu za,a turashi waje sai mama tai,ta shige da fice wai sai abarshi nan gida don kada su watse babu kowa agida,
Da har Alhajin,ya yarda da hakan sai kuma abokin shi kuma aminin shi yayan mama yabashi shawar yaturashi saudiya ya yi karatu can
Ai ko mama ina wuta tasaka wanta aciki tana fadin da ma bai son ta shiyasa zaice afita da Ahamad waje,,,
Tun lokacin suka fara samun matsala da yayan nata ,,,,
Saboda matar yayan nata tafada mai yadda Amina tamaida Alhaji lawal da yan uwanshi,,,, yai mata nasiha taki bari
Kafin Ahamad yawuce saida yazo,Auno kauyen mahaifinshi don ya sallami tsohuwa da mahaifiyar shi,
Babu wani sabo tsakanin Ahamad da mahaifiyar shi ,,, ko yaje garin Auno baya yawan zuwa gurinta ,
Saboda saidai suyi ta zama a daki ba mai madan uwa magana sai yagaji yayi mata sallama ya wuce.
Dama yanzu da ta haifi yara mata uku bayan shi agidan malam ,,, dasu yake dan hira har yagane halin da suke ciki
Da zai wuce abin da da mahaifi sai yaghana taji ba dadi aranta
Dole tafidda kunya taima mijin ta malam magana akan atai maka wa Ahamad da addu,a,,,,,
Wani ruwan rubutu yabashi sai kuma nafil filin da ya rubuta mai yace ya fakeyin su koyaushe,,,,,
Ahamad na,a shekara farko ,a karatun shi,akaba Alhaji lawal Zannah borno
Lokacin kuma ya aje aikin gwaunati yakama harka sana,oi,,,,,,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
[10/4, 08:00] +234 703 602 1388: ✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
2⃣7⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA
🐎HUGUMA GROUP🐎
Nasan cewa mutuwa na jirana, kowani lokaci,,,, Don haka sainake ta tanadin guzuri,,,,, Na,kware don shirin gamuwa da Ubangijina Allah subbahanahu, wata,ala,,,,,
Ya Allah kasa muyi kyakyawan karshe,,,,,,
Gaisuwa da jinjina ga masoyan TAKARI nagode da nuna min kulawan ku ,,, ina kara gode ma yan huguma group novel and conversation da suka kara min kwari gwiwa inci gaba da rubutuna nagode nagode
Almost true life story,,,,,,