Sashe 83
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Sai na dukar da idon kasa, wani irin kunya naji, alokacin,, sai,
Abinda ya faru ya fara dawo min dan tunawa tiryan tiryan a lokacin,
Dana farka bayan nasha maganin da sheriff ya bani barci mai nauyi yadauke ga kuma tsoron mafarkin macijin da nayi sai kuma gidan da ba kowa a,lokacin mun rage yaw,
Ina farkawa Sheriff nagani akaina cikin damuwa a fuskan shi ina tashi yai ajiyar zuciya ,
Shi ya taimaka min zuwa bayi har nakai kofan shiga bayin yace min idan nashiga tunda nayi mafarkin maciji in,yi wankan tsarki kafin in fito,
Sai na waigo da mamaki ina dan tunanen saboda mafarki da na yi,zanyi wanka,
Kawai dai sai na shege abina batare da wani kwankwanto,ba,
A bayi kuma ruwa zafi nafara anfani dashi, sai,daga baya nasa masu dumin da yace min indan shiga shiyasa har na dan ji saukin zafin da nake ji ,
Nadade acikin ruwa zafi na,gasa jiki dasu, hakan yasa har nadan iya, inya tafiya kadan da na fito , dana fito duk zafin da nake ji dazu ya rage min,,,,
Bayan nayi sallah ne, nakoma na kwanta tare da shan maganin da sheriff yakarabani a lokacin,,,,
Tunanen da yaga ina yi yasa shi yin shiru yana kare min kallo cikin tausayi,
Ina kai karshen tunanen nadago kaina da sauri muka hada ido sai ya kada min kai alamar eh haka zancen yake ai,
Durkusawa nayi kasa nakara rushewa da wani sabon kuka wi,wi,
Shiko, sheriff, Ido kawai yasa min nayi kuka mai isa na batare da yalalashe ni ba,,,
Fadima wanan kukan da kike yi yafi maki dadi ga wanda Aziza taso jefa ki aciki,
Nadago kai nakalle shi may ye babbacin hakan da wanda taso sani ciki,
Aini gare ni duk dayane, basu da bambanci agurina ,
A cikin zuciyar shi , wani iri yake ji gamay da fatiman , saboda duk ta birkice mai a lokaci guda,
Sai lumshe ido yakeyi, tuna ne kala kala, na shiga zuciyarsa,
Idon shin kan a kyakkyawar matar tashi,
wace yake ji tankar ya hadeye ta don so, a yan zu
Sai fadi yake cikin zuciyar shi yana cewa, Allah nagodema da kabani wanan yarinyar a matsayin mata ta,
kuma uwar "yaya na, anan gaba tabbas wanan yarinyar kyautace daga ubangijin shi,,
Duk da girman shi da kuma kudin shi da ikon shi, sai ga sheriff tsugune a gaban yar karamar yarinya fadima
Yadan riko hannu ta ya hade cikin nashi yace mata,
Fatima kiyi hakkuri ki rugumi kaddaran da Allah ya kawo muna ,ba don mun yi mai laifin komai ba,a,a hakan dai yaga daman bamu namu rabon,,,,
Cikin rashin fahinta, na kara kallon shi, inda yaci gaba da maganar shi,
Saidai ina son ki san cewa ni agare ni cikin yai min daidai, kuma yazo min a lokacin da nake bukatar shi,
Don Allah kadai yasan dalilin dayasa wanan cikin yasamu a wurin ki ba,a wurin ta ba can daban ,,,,
Don haka ni bawa ne mai rungumar kaddara, a,duk ta yanda kaddara ,yazo min,,,,
Ya mike tsaye yana cewa idan kin gama kukan ki sai ki share hawayen ki,
Mutafi in kuma anan kike son mu kwana har ki huce U are welcome,
Da sauri na mike tsaye don gani nakeyi kamar zai kara tursasa ni ne kuma,
Yadan yi murmushin ganin irin mikewar da nayi cikin sauri don yasan cewa aikin gama ya,gama ko,
Ina batun fita daga falon yace min dakata a inda kike tukun, cak na ja, na, tsaya guri guda don bin umurnin shi,
Yai dan taki kamar biyu ya iso inda nake yace min,
Wanan zancen ban son kowa yaji ina son ki barni da Aziza tukun ,,,
Kai kawai na gyada mai alamar naji,,
Ji nayi yadan rungumu ni zuwa, jikin shi, a,hankali naji yakai hannun shi saman marana yana dan shafawa a hankali,
Jin danayi bazan iya jure hakan ba don yau saina ga yakoma min kamar ba sheriffudeen Ahmad din da nasani ba,
Zukewa nayi na silalo kasa na zamay jikina daga nashi a hankali,
Yadan kalli inda nake tsaye ina maida numfashi na guda guda,
Saida ya lashi laben shi yadan shafa kan shi kadan yai murmushi, kawai,,,
A, Lokacin karfe kusan daya na rana, don haka muka wuce gida
A mota kowa da abinda yake kullawa azuciyar shi,
Nidai kamar a mafarki nake jin zancen cikin nan nawa,
Wai yau ni fadima diyar inna yar kulu ce, ke dauke da cikin wani na miji batare da sanin mahaifiyata ba,
Ni dawani irin ido zan kalli inna na,
May yasa hjy ta wuce tabar ni a saudiya
Data tafi dani da hakan bai faru ba ,
Ya Allah ni kuma irin tawa kaddaran rayuwan ke nan,
Abinda muke ji ko gani yana faruwa, yan takaru sun koma gida da goyo ko ciki shi yafaru akaina,,,
Gab da zamu shiga kwanar unguwar mu ke nan, nake wanan zamcen zuccin
Ganin da yayi nafara shirin sulalo da wasu hawayen yace min
Idan har ina son Amal su gane irin halin da nake ciki ne to sai in matsa inta kuka,
Dole nadan goge hawayen dake shirin fito min cikin kunar zuci
A hankali nafito daga cikin motar yana tsaye gefe guda yana min wani irin kallon tausayi,
Shikam shi gaskiya duk da ya son haihuwa baiso hakan ta kasance dani ba a lokaci guda sai kuma yai istigifar cikin sauri don yasan cewa ba ai ma Allah shishigi,
Har na shige ciki yana tsaye yana kare min kallo cikin tausayi,
Ummi ce nasamu a falo zaune tana kallon yadda ake ta kiran sallah a garin madina da kewaye cikin tv,
Da murna ta tare tai min alamar inzo inda take, in zauna,
Ina zamake nan take ce min ina mijin nawa yake ne yatafi dani ya barsu da tunanen ko lafiya tun dazu,
Da mamaki nake kallon UMMI watau duk sun san da cewa ni matar sheriff ne dama
Amma ba wanda yataba fada min
Anty falmata ce takawo min fruit cikin plate ta zauna kusa dani tace ce min in sha kozan dan ji karfi jikina tunda bana son komai,
Sheriff yashigo UMMI ce ke rambayar shi cewa ko mun ga liktata sai yake cewa daga can muke ai,
Ya zauna da niyar cin abinci sai wayar shi tai kara,
Aziza ya furta a sanyaye yadan daga kai yaga irin re,action din da zan nuna,
Niko da sauri nadago kaina muka hada ido nai saurin kawar wa gefe,
Aziza ke sheda mai cewa zata iso saudiya tana son zuwa ta ziyar ci, su fadima ta dan dade bata gan su ba,
Sai yake ce mata hakan nada kyau ai shima suna gurin mu sun zu da su UMMI ziyar mu,
Cikin yawan take ce ma yaka ganar min fadimar pls,
A, fadima tai wani girma tayi kyau da ita ai,
Tai murmushin mugunta har yana jinta,
Yadan daga wayan yakalla kamar itace yake kallo a fili,,,,
🐎ZEEE MAKAWA🐎✈✈✈ *TAKARI*✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
7⃣1⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Almost true life story,,,,,
Abinda ya faru ya fara dawo min dan tunawa tiryan tiryan a lokacin,
Dana farka bayan nasha maganin da sheriff ya bani barci mai nauyi yadauke ga kuma tsoron mafarkin macijin da nayi sai kuma gidan da ba kowa a,lokacin mun rage yaw,
Ina farkawa Sheriff nagani akaina cikin damuwa a fuskan shi ina tashi yai ajiyar zuciya ,
Shi ya taimaka min zuwa bayi har nakai kofan shiga bayin yace min idan nashiga tunda nayi mafarkin maciji in,yi wankan tsarki kafin in fito,
Sai na waigo da mamaki ina dan tunanen saboda mafarki da na yi,zanyi wanka,
Kawai dai sai na shege abina batare da wani kwankwanto,ba,
A bayi kuma ruwa zafi nafara anfani dashi, sai,daga baya nasa masu dumin da yace min indan shiga shiyasa har na dan ji saukin zafin da nake ji ,
Nadade acikin ruwa zafi na,gasa jiki dasu, hakan yasa har nadan iya, inya tafiya kadan da na fito , dana fito duk zafin da nake ji dazu ya rage min,,,,
Bayan nayi sallah ne, nakoma na kwanta tare da shan maganin da sheriff yakarabani a lokacin,,,,
Tunanen da yaga ina yi yasa shi yin shiru yana kare min kallo cikin tausayi,
Ina kai karshen tunanen nadago kaina da sauri muka hada ido sai ya kada min kai alamar eh haka zancen yake ai,
Durkusawa nayi kasa nakara rushewa da wani sabon kuka wi,wi,
Shiko, sheriff, Ido kawai yasa min nayi kuka mai isa na batare da yalalashe ni ba,,,
Fadima wanan kukan da kike yi yafi maki dadi ga wanda Aziza taso jefa ki aciki,
Nadago kai nakalle shi may ye babbacin hakan da wanda taso sani ciki,
Aini gare ni duk dayane, basu da bambanci agurina ,
A cikin zuciyar shi , wani iri yake ji gamay da fatiman , saboda duk ta birkice mai a lokaci guda,
Sai lumshe ido yakeyi, tuna ne kala kala, na shiga zuciyarsa,
Idon shin kan a kyakkyawar matar tashi,
wace yake ji tankar ya hadeye ta don so, a yan zu
Sai fadi yake cikin zuciyar shi yana cewa, Allah nagodema da kabani wanan yarinyar a matsayin mata ta,
kuma uwar "yaya na, anan gaba tabbas wanan yarinyar kyautace daga ubangijin shi,,
Duk da girman shi da kuma kudin shi da ikon shi, sai ga sheriff tsugune a gaban yar karamar yarinya fadima
Yadan riko hannu ta ya hade cikin nashi yace mata,
Fatima kiyi hakkuri ki rugumi kaddaran da Allah ya kawo muna ,ba don mun yi mai laifin komai ba,a,a hakan dai yaga daman bamu namu rabon,,,,
Cikin rashin fahinta, na kara kallon shi, inda yaci gaba da maganar shi,
Saidai ina son ki san cewa ni agare ni cikin yai min daidai, kuma yazo min a lokacin da nake bukatar shi,
Don Allah kadai yasan dalilin dayasa wanan cikin yasamu a wurin ki ba,a wurin ta ba can daban ,,,,
Don haka ni bawa ne mai rungumar kaddara, a,duk ta yanda kaddara ,yazo min,,,,
Ya mike tsaye yana cewa idan kin gama kukan ki sai ki share hawayen ki,
Mutafi in kuma anan kike son mu kwana har ki huce U are welcome,
Da sauri na mike tsaye don gani nakeyi kamar zai kara tursasa ni ne kuma,
Yadan yi murmushin ganin irin mikewar da nayi cikin sauri don yasan cewa aikin gama ya,gama ko,
Ina batun fita daga falon yace min dakata a inda kike tukun, cak na ja, na, tsaya guri guda don bin umurnin shi,
Yai dan taki kamar biyu ya iso inda nake yace min,
Wanan zancen ban son kowa yaji ina son ki barni da Aziza tukun ,,,
Kai kawai na gyada mai alamar naji,,
Ji nayi yadan rungumu ni zuwa, jikin shi, a,hankali naji yakai hannun shi saman marana yana dan shafawa a hankali,
Jin danayi bazan iya jure hakan ba don yau saina ga yakoma min kamar ba sheriffudeen Ahmad din da nasani ba,
Zukewa nayi na silalo kasa na zamay jikina daga nashi a hankali,
Yadan kalli inda nake tsaye ina maida numfashi na guda guda,
Saida ya lashi laben shi yadan shafa kan shi kadan yai murmushi, kawai,,,
A, Lokacin karfe kusan daya na rana, don haka muka wuce gida
A mota kowa da abinda yake kullawa azuciyar shi,
Nidai kamar a mafarki nake jin zancen cikin nan nawa,
Wai yau ni fadima diyar inna yar kulu ce, ke dauke da cikin wani na miji batare da sanin mahaifiyata ba,
Ni dawani irin ido zan kalli inna na,
May yasa hjy ta wuce tabar ni a saudiya
Data tafi dani da hakan bai faru ba ,
Ya Allah ni kuma irin tawa kaddaran rayuwan ke nan,
Abinda muke ji ko gani yana faruwa, yan takaru sun koma gida da goyo ko ciki shi yafaru akaina,,,
Gab da zamu shiga kwanar unguwar mu ke nan, nake wanan zamcen zuccin
Ganin da yayi nafara shirin sulalo da wasu hawayen yace min
Idan har ina son Amal su gane irin halin da nake ciki ne to sai in matsa inta kuka,
Dole nadan goge hawayen dake shirin fito min cikin kunar zuci
A hankali nafito daga cikin motar yana tsaye gefe guda yana min wani irin kallon tausayi,
Shikam shi gaskiya duk da ya son haihuwa baiso hakan ta kasance dani ba a lokaci guda sai kuma yai istigifar cikin sauri don yasan cewa ba ai ma Allah shishigi,
Har na shige ciki yana tsaye yana kare min kallo cikin tausayi,
Ummi ce nasamu a falo zaune tana kallon yadda ake ta kiran sallah a garin madina da kewaye cikin tv,
Da murna ta tare tai min alamar inzo inda take, in zauna,
Ina zamake nan take ce min ina mijin nawa yake ne yatafi dani ya barsu da tunanen ko lafiya tun dazu,
Da mamaki nake kallon UMMI watau duk sun san da cewa ni matar sheriff ne dama
Amma ba wanda yataba fada min
Anty falmata ce takawo min fruit cikin plate ta zauna kusa dani tace ce min in sha kozan dan ji karfi jikina tunda bana son komai,
Sheriff yashigo UMMI ce ke rambayar shi cewa ko mun ga liktata sai yake cewa daga can muke ai,
Ya zauna da niyar cin abinci sai wayar shi tai kara,
Aziza ya furta a sanyaye yadan daga kai yaga irin re,action din da zan nuna,
Niko da sauri nadago kaina muka hada ido nai saurin kawar wa gefe,
Aziza ke sheda mai cewa zata iso saudiya tana son zuwa ta ziyar ci, su fadima ta dan dade bata gan su ba,
Sai yake ce mata hakan nada kyau ai shima suna gurin mu sun zu da su UMMI ziyar mu,
Cikin yawan take ce ma yaka ganar min fadimar pls,
A, fadima tai wani girma tayi kyau da ita ai,
Tai murmushin mugunta har yana jinta,
Yadan daga wayan yakalla kamar itace yake kallo a fili,,,,
🐎ZEEE MAKAWA🐎✈✈✈ *TAKARI*✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
7⃣1⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Almost true life story,,,,,