Sashe 62
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Ina shiga gida na iske Amal tsaye da wayana a hannunta
Fuskanta kawai na kalla nasan cewa akwai magana ,
Inda take tsaye na nufa cikin damuwa nake tambayar ta ko lafiya naganta haka,
Batai min magana ba saida ta zauna saman kujera ta miko min wayana a hanmukeq,
Nakarba ina ma wayan kallon mamaki, sai kace zan fahinci wani abu acikin wayan,
Wuri na samu nima na zauna gefen ta kadan don nasan cewa da magana a irin yanayin da naga Amal ciki ,
Fuska a daure batare da ta kallo ni ba tace yayan mu ne ya bugo waya kisan idan ya bugo sai ya tambayi kowa abashi su gaisa nace mata eh hakanane
Yatambaye ni ina kike nace mai kina barci sai yace min ba gaskiya bane,
Don bai taba ganin kinyi barci by this hours ba,,,
Sai ce min yayi kina waje tare da Alin ko , shirunayi kafin in bashi ansa har ya katse wayar ko,,,
Wani dan dum naji sai kuma akarshe nace to ma maye na boyo aciki tunda ai dole yasani
Sai kuma na tuna irin warning din da yai muna kafin muzo karatu,
Nace to in har yafitar dani ai Alin zai iya karasa biya min kudin karatun har in karasa abina
Amal ido ta kura min tana kallo na ina cikin nazarin abinyi,
Sai tace min gaskiya fadima yadda kika bari har son Alin ya shige ki baki kyauta ba,
Tunda kinsan cewa yayan mu yai muna nasihan akan kada mu yarda mu kula kowa har sai mun gama karatun mu,,
Tunda ta fara magana bakinta na tsura ma ido har ta kare zancen nata,
Gani irin kallon da nake mata yasa tagane cewa nayi nisa ko cikin wanan tarkon da na fada,
Tace nidai shawarar da zan baki shine a matsayina na yar uwanki kuma mafi kusa dake shine
Kibi a,hankali tunda har kikaga yayan mu ya nuna bai ra,ayin hakan, to ki daina
Saboda shi namiji ne kuna shi ke tare dasu shiyasan halin su,
Don dai kinga bazai cutar da mu ba,
Tagumi nayi da hannaye na ina kallonta,
Itakuma sai taci gaba da fadin namiji abin tsoro ne,
Kibi a hankali don yanzu muke idan lokaci yayi sai muyi abin mu,
Magana kawai takeyi nikuma jinta kawai nakeyi don nayi nisa ko,
Ta lura da ni sai ba wai na yarda da shawaranta bane,
Don haka tashi kawai tayi tai shigewar ta tabar min falon,
Hakan da tai min sai naji banji dadi ba,
Hutu mukeyi dama ba wani karatu mai dan yawa agaban nima shigewa nayi abina,
Tunjiya nake cikin rashin walwala saboda maganganun da mukayi da Amal,,,,
Maganar tasani cikin damuwa don dai gaskiya ina son Alin
Amma kuma maganar sheriff tayi min tasiri azuciya na
Saboda irin taimakon da yadinga min ba cutar wa a rayuwa saidai shukuran tsakani na dasu,
Shin idan har naki bin maganar wanda yake kamar uba gare ni ai nayi butulci mai karfi ,
Tsuwar da wayana keyi yasani dan farfadowa daga cikin tunanen da nakeyi
Sai gabana ya dan fadi don nasan cewa sherrif ne ke kirana tunda tunjiya bamu gaisa ba
Wanda akullun dole yagaisa da kowan mu,
Saboda yaji lafiyan mu Sunan Salimat ce nagani ta ke kirana,
Saida nadanyi sanyayan ajiyar zuciya danaga itace,
Ina dauka tacs min mufito mutafi masallaci don mu samu jam,in jumma yau,
Cikin sauri natashi na shirya don sam na manta cewa zamu iya makara idan mun wuce shadayan rana bamu fita ba,
Bandau wani lokaci ba ina shiri nafito abina tsab dakin Amal na nufa itama acikin shirin ta nasamay ta duk da tun jiya sama sama muke da ita,
Saboda maganganun da mukayi da ita din,
Ganin datai min yasa tamike don tasan inda zamu,
Da kafa muke rafiya zuwa sallah jumma,a kudi nadauka da zamu fita,
Duk da saurin da mukayi mun iske har ta wajen haraban duk jama,ane zazaune suna jiran lokaci,
Har Ciki muka kusa muka samu wurin zama,
Saida naga mundan zauna nafito waje saboda na tabbatar da mun samu gurin zama ko,
Wurin saida alkama natafi na saye mai yawa, da hannu na naita watsa ma tanatabaru cikin masallaci wanan alkaman sadaka, akan ina bidan sauki ga al,amarina,,,
Saida nagama watsa masu san nan na nufi hanyar toilet naje nadauro wani sabon alwala nadawo inda mukasamu guri na zauna,
Har Umar da Aisha muke tafiya masallacin don haka da dan kulan abincin su muke zuwa don sai dare muke barin masallacin,
Har aka idar da sallah akayi na la,asar muna nan zaune,
Kafin ai sallah magrib muka tafi ziyaran rauda, muna dawowa muka fito wajen harabar masallacin don idan an idar da sallah mu samu hanyar fita dmukeyi
Muna nan zaune aka fara bude lemar haraban masallacin suka fara ma haraban feshin ruwan almuski da sanyi na,un,,,
Muna na har aka tashi saida mukaga Salimat ta shiga gidan ta sannan muka kama hanyar namu gidan,
Gab da zamu shiga kwanar layin gidajen mu ne kiran wayan sheriff yashigo min ,
Namika ma Amal wayar ta karba tare da yin sallama nan ya sheda mata cewa zai dawo saudiya gobe insha Allah muma yanason mu hadu a garin makka agoben tunda hutu mukeyi
Duk da ina son zuwa makka yau sai naji,
Sam sai banji dadin hakan ba araina saboda ina gudun haduwar mu da Sheriff din mu,
Tunda safe mukabar garin madina zuwa makka,
Kallon dajin kawai nakeyi wanda har kullun ina naga nisan tafiyan da mukeyi a mota, sai in kara jinjina ma Annabin rahama tare da masoyin shi Abubakar,
Da su arakumi sukayi hijara daga makka zuwa madina,
Amal ke ce min idan mun isa muje muyi umurah, kafin mu isa gida
Tunda sheriff yace daga Malishiya zai zo goben,
Kinga kafin ya iso mun sauke nauyin ko,
Kai kawai na daga mata don nasan cewa wanan tafiyan kusan don nice za,ayi shi,,,
Muna shiga gari muka wuce mukayi umurah duk kan mu,
Yau shekara daya dawata tara ke nan rabonmu da garin makka,
Kallon ko ina na garin nakeyi cikin jin dadi da tuna wasu abubuwan da suka faru da ni lokacin ina yar karama da nazo garin,,,,
Lunshe idona nayi ina tuna Rugaiyya ta yar uwata masoyiyata mai kaunana tsakani da Allah
Hawaye naji masu zafi sundan sulalo min a fuska na daga cikin idona,
A hankali na goge su sai kawai naji raina yawani yi min bakikirin wlh,
Nanda nan kewar Rugaiyya yadawo min sabo fill a zuciya,
Ko saudaya banta tunanen cewa wai Kudina yana gurin Rugaiyya ba,
Iyakadai ina mata fatan Allah yasa tasamu ta tsira da kudin ba,a karbe mata ba,,,
Gidan na Sheriff yana nan tsab kamar yadda muka wuce muka barshi
Saidai tun shigar mu naga wasu yan bakin fuska agidan ba wa yanda nasa ba ne ada,
Ina murna yau zanga yumma da su Sukaina da Mari,
Hjy ma fushi zandanyi da ita tunda sau guda taje tadiba ni ,
Amma duk dadewan nan ko waya babu
Troller's din mu aka kai muna cikin gida har da su maman Umar da mukazo wace muke jin dadin zama da ita sosai ,
Matace mai sanin yakamata kuma batayarda ta saba ma ko gudan mu,
Idan kuma taga zamuyi abinda ba daidai ba batayarda muyi shi,
Fuskanta kawai na kalla nasan cewa akwai magana ,
Inda take tsaye na nufa cikin damuwa nake tambayar ta ko lafiya naganta haka,
Batai min magana ba saida ta zauna saman kujera ta miko min wayana a hanmukeq,
Nakarba ina ma wayan kallon mamaki, sai kace zan fahinci wani abu acikin wayan,
Wuri na samu nima na zauna gefen ta kadan don nasan cewa da magana a irin yanayin da naga Amal ciki ,
Fuska a daure batare da ta kallo ni ba tace yayan mu ne ya bugo waya kisan idan ya bugo sai ya tambayi kowa abashi su gaisa nace mata eh hakanane
Yatambaye ni ina kike nace mai kina barci sai yace min ba gaskiya bane,
Don bai taba ganin kinyi barci by this hours ba,,,
Sai ce min yayi kina waje tare da Alin ko , shirunayi kafin in bashi ansa har ya katse wayar ko,,,
Wani dan dum naji sai kuma akarshe nace to ma maye na boyo aciki tunda ai dole yasani
Sai kuma na tuna irin warning din da yai muna kafin muzo karatu,
Nace to in har yafitar dani ai Alin zai iya karasa biya min kudin karatun har in karasa abina
Amal ido ta kura min tana kallo na ina cikin nazarin abinyi,
Sai tace min gaskiya fadima yadda kika bari har son Alin ya shige ki baki kyauta ba,
Tunda kinsan cewa yayan mu yai muna nasihan akan kada mu yarda mu kula kowa har sai mun gama karatun mu,,
Tunda ta fara magana bakinta na tsura ma ido har ta kare zancen nata,
Gani irin kallon da nake mata yasa tagane cewa nayi nisa ko cikin wanan tarkon da na fada,
Tace nidai shawarar da zan baki shine a matsayina na yar uwanki kuma mafi kusa dake shine
Kibi a,hankali tunda har kikaga yayan mu ya nuna bai ra,ayin hakan, to ki daina
Saboda shi namiji ne kuna shi ke tare dasu shiyasan halin su,
Don dai kinga bazai cutar da mu ba,
Tagumi nayi da hannaye na ina kallonta,
Itakuma sai taci gaba da fadin namiji abin tsoro ne,
Kibi a hankali don yanzu muke idan lokaci yayi sai muyi abin mu,
Magana kawai takeyi nikuma jinta kawai nakeyi don nayi nisa ko,
Ta lura da ni sai ba wai na yarda da shawaranta bane,
Don haka tashi kawai tayi tai shigewar ta tabar min falon,
Hakan da tai min sai naji banji dadi ba,
Hutu mukeyi dama ba wani karatu mai dan yawa agaban nima shigewa nayi abina,
Tunjiya nake cikin rashin walwala saboda maganganun da mukayi da Amal,,,,
Maganar tasani cikin damuwa don dai gaskiya ina son Alin
Amma kuma maganar sheriff tayi min tasiri azuciya na
Saboda irin taimakon da yadinga min ba cutar wa a rayuwa saidai shukuran tsakani na dasu,
Shin idan har naki bin maganar wanda yake kamar uba gare ni ai nayi butulci mai karfi ,
Tsuwar da wayana keyi yasani dan farfadowa daga cikin tunanen da nakeyi
Sai gabana ya dan fadi don nasan cewa sherrif ne ke kirana tunda tunjiya bamu gaisa ba
Wanda akullun dole yagaisa da kowan mu,
Saboda yaji lafiyan mu Sunan Salimat ce nagani ta ke kirana,
Saida nadanyi sanyayan ajiyar zuciya danaga itace,
Ina dauka tacs min mufito mutafi masallaci don mu samu jam,in jumma yau,
Cikin sauri natashi na shirya don sam na manta cewa zamu iya makara idan mun wuce shadayan rana bamu fita ba,
Bandau wani lokaci ba ina shiri nafito abina tsab dakin Amal na nufa itama acikin shirin ta nasamay ta duk da tun jiya sama sama muke da ita,
Saboda maganganun da mukayi da ita din,
Ganin datai min yasa tamike don tasan inda zamu,
Da kafa muke rafiya zuwa sallah jumma,a kudi nadauka da zamu fita,
Duk da saurin da mukayi mun iske har ta wajen haraban duk jama,ane zazaune suna jiran lokaci,
Har Ciki muka kusa muka samu wurin zama,
Saida naga mundan zauna nafito waje saboda na tabbatar da mun samu gurin zama ko,
Wurin saida alkama natafi na saye mai yawa, da hannu na naita watsa ma tanatabaru cikin masallaci wanan alkaman sadaka, akan ina bidan sauki ga al,amarina,,,
Saida nagama watsa masu san nan na nufi hanyar toilet naje nadauro wani sabon alwala nadawo inda mukasamu guri na zauna,
Har Umar da Aisha muke tafiya masallacin don haka da dan kulan abincin su muke zuwa don sai dare muke barin masallacin,
Har aka idar da sallah akayi na la,asar muna nan zaune,
Kafin ai sallah magrib muka tafi ziyaran rauda, muna dawowa muka fito wajen harabar masallacin don idan an idar da sallah mu samu hanyar fita dmukeyi
Muna nan zaune aka fara bude lemar haraban masallacin suka fara ma haraban feshin ruwan almuski da sanyi na,un,,,
Muna na har aka tashi saida mukaga Salimat ta shiga gidan ta sannan muka kama hanyar namu gidan,
Gab da zamu shiga kwanar layin gidajen mu ne kiran wayan sheriff yashigo min ,
Namika ma Amal wayar ta karba tare da yin sallama nan ya sheda mata cewa zai dawo saudiya gobe insha Allah muma yanason mu hadu a garin makka agoben tunda hutu mukeyi
Duk da ina son zuwa makka yau sai naji,
Sam sai banji dadin hakan ba araina saboda ina gudun haduwar mu da Sheriff din mu,
Tunda safe mukabar garin madina zuwa makka,
Kallon dajin kawai nakeyi wanda har kullun ina naga nisan tafiyan da mukeyi a mota, sai in kara jinjina ma Annabin rahama tare da masoyin shi Abubakar,
Da su arakumi sukayi hijara daga makka zuwa madina,
Amal ke ce min idan mun isa muje muyi umurah, kafin mu isa gida
Tunda sheriff yace daga Malishiya zai zo goben,
Kinga kafin ya iso mun sauke nauyin ko,
Kai kawai na daga mata don nasan cewa wanan tafiyan kusan don nice za,ayi shi,,,
Muna shiga gari muka wuce mukayi umurah duk kan mu,
Yau shekara daya dawata tara ke nan rabonmu da garin makka,
Kallon ko ina na garin nakeyi cikin jin dadi da tuna wasu abubuwan da suka faru da ni lokacin ina yar karama da nazo garin,,,,
Lunshe idona nayi ina tuna Rugaiyya ta yar uwata masoyiyata mai kaunana tsakani da Allah
Hawaye naji masu zafi sundan sulalo min a fuska na daga cikin idona,
A hankali na goge su sai kawai naji raina yawani yi min bakikirin wlh,
Nanda nan kewar Rugaiyya yadawo min sabo fill a zuciya,
Ko saudaya banta tunanen cewa wai Kudina yana gurin Rugaiyya ba,
Iyakadai ina mata fatan Allah yasa tasamu ta tsira da kudin ba,a karbe mata ba,,,
Gidan na Sheriff yana nan tsab kamar yadda muka wuce muka barshi
Saidai tun shigar mu naga wasu yan bakin fuska agidan ba wa yanda nasa ba ne ada,
Ina murna yau zanga yumma da su Sukaina da Mari,
Hjy ma fushi zandanyi da ita tunda sau guda taje tadiba ni ,
Amma duk dadewan nan ko waya babu
Troller's din mu aka kai muna cikin gida har da su maman Umar da mukazo wace muke jin dadin zama da ita sosai ,
Matace mai sanin yakamata kuma batayarda ta saba ma ko gudan mu,
Idan kuma taga zamuyi abinda ba daidai ba batayarda muyi shi,