Sashe 60
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 10 min read
Tafe nake acikin sauri amma tunane ya,addabeni sosai ,agogon hannu na na duba da sauri sai kuma ,nakai kallo na ga katon agogon dake makale bakin shiga department din mu,
Tabbas ya nayi latti har ankusa rufe shiga class din don ka,idace hakan,,,
Sauri na kara na isa class din dai lokacin da malamin shima zai shiga,
Guri na samu nazauna gami da yin tagumi, don dai gaskiya komai ban fahita ba daga lecture din na yau,
Gashi kuma salimat bata shigo ba yau kasancewa mijin ta yazo ganinta
Ana tashi ban tsaya jiran komai ba kamar yadda mukan dan saba yi indan muntashi sai mundan tsaya mun fahintar da junan mu tukun
Yau taxi na tare zuwa gida don ban son in wahal da yusuf yazo ya kaini kuma ace yadawo daukan su salim,
Ina sauka nadauko kudi zan mika wa mai taxi mukayi arba da sheriff wanda motar su ke shigowa kwanar gidan mu a hankali,
Yana baya zaune shida aziza, tun cikin motar yai min wani mugun kallo,
Zan shige gida cikin tsawa ya kira suna na cak na ja natsaya wuri guda,
Ina kikafito cikin rawar murya nace mai school yace ina yusuf yake da baije yadauko ni ba har na shigo taxi
A,hankali nadago idona da sukayi dan ja kadan nace mai ban son ya wahala ne ni banda lafiya ne shiyasa yau nadawo nabar su Amal, sai anjima Yusuf zaije yadauko su,,
Bina yayi da kallo kawai yace matar nashi tafito motar tashiga ciki yana zuwa,
Duk da ranta ya baci amma sai ta dake ta nuna aiba komai, ta bini muka shiga cikin, gidan tare,
Daki nafada nadan rage nauyin kayan jikina,
Nafito dagani sai wani dogon wandon da riga mai yar guntun hannu, dai dai iya damtsen hannu na, kaina nasa mai hula baka,
Inda take zaune tana waya duk kamshin ta ya karade falon namu kamar ba mace ba,
Abin sha na hado mata cikin tire na aje mata agabanta, najuya nabada baya
Ido ta bi bayana dashi har nakai saman kujera na zauna kafa na guda nadan taushe guda yana kasa,
Acikin ziciyar ta tace kai wanan yarinyar Allah yayi halittan shi wallahi jita kamar ita tayi kanta yar karama da ita amma komai nata acan acan gwanin ban shawa, wlh,
Wanan dai nasan cewa na isa haihuwar ta da ace ban bar kauye ba,aure akai min da wuri da gaskiya zan iya haihuwar ta,
TV na kuna mata tasha ralabawa suna wani film na ban dariya aciki,
Ganin da nayi ta gama wayan yasa nace mata ga abin sha nan tasha kafin agama abinci,
Dan murmushi tai min kadan tace ai a koshe nake kedai saidai ko zuwa anjima,
Ban kwashe kayan ba sai na barshi agabanta, namaida hankalina gun TV,
Da na kula wasan bai mata dadi ba sai nafara bata labarin wasan a hankali, ina dan mata bayani,
Amma kaina yana saman kujerar da nake zaune,
Hausana dariya yake bata don ji takeyi kamar larbci nake yi ba hausa ba,
Tace min nako taba zuwa Nigeria, kafin in bata ansa sai aka turo kofar falon tare da sallama, shi,
Naji kunyar yada yazo yasamay ni ba wani kayan kirki ajikina wlh,
Don inda nasan cewa zai dawo ne da ban fito hakana ba, falon ganin da nayi dagani sai itane yasa ni fitowa a hakan
Almustapha zai shigo dauke da ledar sai yai sauri yatare shi ya karbi ledan da ke hannun shi yace ya koma wancan bangaren su salim ya jira shi,,
Saida yai kamar zai dan da ki aziza da ledar dake hannun shi, cikin tsigar wasa sai ta dan noke cikin kujera,
Ganin suna dan wasa da junan su yasa nai niyar barin falon,
Da hannu ya nuna min inzauna, sai na koma na zauna saman kujeran din
Magani ya bare a hannu shi sai yadan kalli inda aziza take yace mata tazuba min drinks a cup,
Daman wanda nakawo mata yana nan ban dauke ba,
Tadan tsiyaya min ta miko mashi tana wani dan murmushin kissa,
Maganin da nake sha ne na hana ni ciwon mara yasawo min ashe,
Cikin mamaki na karba dole na wasta abakina yamiko min ruwan juice din yace in hade da shi,
Sai ya miko min leda mai dauki da pada har kusan sunki uku,
Duk kunya ya kamani narasa inda zan sa kaina don nauyi,
Duk abinda ke faruwa aziza na kallonmu cikin mamaki don dai bataji nace mai ga abinda ke damu na, ba cewa kawai nayi banda lafiya shine ya juya yaje yasayo min wanan kayan
Saida yaga nadan sha maganin san nan yatashi yakoma inda aziza take zaune yadan zauna gab da ita yana mata magana kasakasa murmushi kawai naga tayi mai ,
Yamike tsaye yana fadin sai sun dawo kenan acikin hausar shi da ba ta kware ba,irin hausan kanuri,
Idona a,TV yake amma zuciyana na wurin balaguro
Sai mamaki nakeyi ashe sheriff ya iya soye wa,
Ita wanan da alamar tafi nafisa farin jini gurin sheriff don nafisa ko kwatan kwacin haka bata samu ba,
Muna hada ido da ita sai muka sakarwa juna da murmushi,
Tace min amma dai yayanki na son ki da yawa gashi har yasan time din period dinki,
Ban bata ansa ba saidai dariyan da nayi kawai,
Anan inda nake mai nauyi yadauke ni saboda haka maganim ke min,
Sheriff yadawo ya samay ni kwance a kan kujera nadunkule wuri guda ina barci na hankali kwance ita ko aziza tana charting da Hindu tana nuna mata irin kayan da tayi oda akasar Turkey,
Kallon tausayi yai min ji yayi kamar ya dauke ni yakaini saman gado daki na, don yasan cewa idan na tashi jikina zai min ciwo a haka,,,,
Maman Umar yakira yace tazo ta tadani zuwa daki in kwanta,
Wayana yadan yi tsuwa kafin in farka daga barcin a,hankali yadauki wayan yayi hanyar waje da ita hankalin aziza bai kai gareshi ba tana can tana hira da hindu,
Kallo sunan mai kiran wayan yayi sai yaga narubu, Al noor, baro,baro
Ya maimaita sunan a hankali alnoor,,,,,,,,
Ya danna pick kafin wayan takara katsewa yasa, a kunen shi ba tare da yace hlo ba,
Muryan Ali baba yaji yana cewa sweet sahiba, mun gama meeting din ga shinan zan taso yanzu jirgin mu zai tashi,
Jiyayi kamar ya wurgata da wayan kasa ta raratse a kasa don ta kaici,
Watau ashe koda ya hanani kula da Ali baba, saida na kulashi,
Kai amma Ali baba yakai katon shege ji yayi kamar afili yake ya shake shi don takaici,
Nan da nan barebarin suka hau,
Jin shirun da Alin yayi yasa yake cewa hlo hlo,
Muryan sheriff da tai kama da ta zaki yace kai dan iska na fada ma cewa kafita hanyar wanan yarinyar tun farko to tana da aure a kanta
Inba hakaba zan iya halaka ka wlh ,,,,yana mai kashedi cikin kakausar murya,
Alin baba ya kalli wayar tamkar sheriff yake kallo a filin yace lalai ashe za,a ji mu da kai ke na Ahmad lawan zanna ai ban taba son abu inyi saurin jayewa ba da sauri,,,,
Abincin da bai ciba ke nan ranan saboda bacin rai,
Yasa noban na Alin a block,,
Kamar kada yaba ni wayana yakeji saidai kuma yace bari kawai ya mayar min dashi, tunda yayi blocking line din,,
Ai zai kama ni nan gaba indai ban daina ba ,
Abinda bai sani ba duk layin na Alin gudu uku ina dasu, a wayana,,
Amal tadawo cikin fushi don na bar school batare da najirata ba kuma Yusuf yace bashi ya dauko ni zuwa gida ba yau,,,,,
Maman Umar ne ke fada mata cewa banda lafiya ne shiyasa nadawo da wuri yau,
Sheriff na can saman kujerar dinning yana magana da Mr William, a video call,
Wurinshi tawuce direct kamar bata ga aziza ba,,,
Yayanmu sannu da aiki a hankali yadago yace, mata baiji ta gaida aziza ba,,
Cikin dan turo baki tace nafa gaisheta bata dai karba min bane,
Murmushi kawai aziza tayi mai nuna da magana gaba,
Saida suka ci abinci su ka huta tukun duk lokacin sheriff' yana gidan mu yana ta aikin wasu takardun masu yawa,
A hankali yake tambayar Amal da salim dake gefen shi,cikin yaren kanuri,
Batare da yadago kan shi ba yace mata tun yaushe nafara waya da Alin baba,
Gaban Amal yafadi dajin wanan tambayan don batai zaton jin haka gare shi ba
Cikin dan rashin gaskiya take gaya mai cewa gsakiya bata sani,
Abinda yakeyi ya wane ya dan kura ma Amal din ido, nawa nidan lokaci can yace mata, wayan da yabugo mata yau har yana cewa agaida ke ba gaskiya bane ko,
A,hankali tacd gaskiya koni tai min fada nadai ki saurarenta ne kawai,
Amma ayi hakkuri bazan kara ba,
Kafin yai wani magana su Umar ne da Aisha suka dawo daga school cikin uniform din su,
Jallabiya ce fara sol na maza sai na mata bakar jallabiya don duk kusan haka uniform din yaran kasar yake,
Direct gurin sheriff suka nufa sukayi mubayi,a dashi cikin murna da dokin ganin shi,
Sheriff yana son yaran sosa, haka kawai yaji yana son su,
Duk yagan su sai yaji kamar ace shine mahaifin, shi,
Wasa yadan yi dasu kafin su shige ciki cikin nuna kulawa,
Tunda muka zo yasa Yusuf yasa wata makarantar dake acikin unguwar mu,
Hakan da yakeyi da yaran yasa ni da uwar su muke kara mutunta Sheriff din namu,
Don yana da kokarin kula da duk wani wanda ke kar kashin shi,
Salimata ne tazo da mijinta don ya ganmu yayi muna godiyar dawai niyar da mukeyi da ita don duk wani kula juna da mukeyi tafada mai,
Kuma ya yaba da hankalin mu so sai tun bai ganmu
Nan suka zauna falo da sheriff suka danyi hiran gida Nigeria
Sai marance lis na farka daga barcin ganin da naima salimat ne yasa ni dan mamaki har kasa irin gaisuwar mu na yan Nigeria nai mai saida kamar yadda kowa ke fadi wai ban iya hausaba,
Muna ta hira sai naga kamar Aziza a matse take da zama agurin tana ta ya mutse fuska kamar mai jin warin mutane
Nace mata koza ta dan shiga daga ciki ta huta ne
A,a tace min kawai don duk ta matsu su wuce ashe tundazu take mai test a waya akan su tashi su tafi tana son taje tayi wanka,
Sai yafita batunta kamar baiji ta ba,
Sunyi musayar noba da mijin salimat sheriff yai mai alkawarin in ya shigo Nigeria zai ne may shi insha Allah,,,,
Da haka sukayi sallama damu suka nufi masaukin su, don duk aziza tagwada mai tagaji sosai
Ashe duk hiran da akeyi sheriff yana nan yana ta harara na ne kawai ya ma rasa ta inda zai bullo min akan zancen,
Sai bayan wucewan su ne ce Umar yadauko min wayana in diba,
Kusan 4miss call nagani da layin etisalt din Ali baba
Nai mamaki da bai kirani da layin da ya saba kirana dashi ba,
Kiranshi nayi sai yace min in bari yakirani
Yace tundazu yake kirana don sundan sauka wata kaaane adan huta amma insha Allah yakusa tasowa,
Har zan kashe waya sai naji muryan shi yana ce min fadima Ahmad yana gidan ku har yanzu ko ya wuce ,
Damamakin yadda yasan cewa Ahmad na garin yasa nace yafita sun tafi inda su ka sauka,
Cikin sanyin murya yace min ya akayi yadauki wayan ki,
Da mamaki nace yadauki wayana fa,aini ga wayana a hannu na,,
Dan murmushi yayi har inaji tawayan yace min suyi waya dashi dazu tawayana
Indai bari inyazo zaimin bayanin komai,
Mukayi sallama yakashe wayan,.
Aiba shiri na ce ma Amal taji wai sherrif ya dauki wayana yau har sunyi magana ,,
Cikinbko in kula tace min may yasa na aje wan inda zaigani
Nafada mata yadda mukayi tun dawo wana gida har yadda,
Nayi barci nabar wayan, nawa a falo, inda yagani yadauka
Tabbas ya nayi latti har ankusa rufe shiga class din don ka,idace hakan,,,
Sauri na kara na isa class din dai lokacin da malamin shima zai shiga,
Guri na samu nazauna gami da yin tagumi, don dai gaskiya komai ban fahita ba daga lecture din na yau,
Gashi kuma salimat bata shigo ba yau kasancewa mijin ta yazo ganinta
Ana tashi ban tsaya jiran komai ba kamar yadda mukan dan saba yi indan muntashi sai mundan tsaya mun fahintar da junan mu tukun
Yau taxi na tare zuwa gida don ban son in wahal da yusuf yazo ya kaini kuma ace yadawo daukan su salim,
Ina sauka nadauko kudi zan mika wa mai taxi mukayi arba da sheriff wanda motar su ke shigowa kwanar gidan mu a hankali,
Yana baya zaune shida aziza, tun cikin motar yai min wani mugun kallo,
Zan shige gida cikin tsawa ya kira suna na cak na ja natsaya wuri guda,
Ina kikafito cikin rawar murya nace mai school yace ina yusuf yake da baije yadauko ni ba har na shigo taxi
A,hankali nadago idona da sukayi dan ja kadan nace mai ban son ya wahala ne ni banda lafiya ne shiyasa yau nadawo nabar su Amal, sai anjima Yusuf zaije yadauko su,,
Bina yayi da kallo kawai yace matar nashi tafito motar tashiga ciki yana zuwa,
Duk da ranta ya baci amma sai ta dake ta nuna aiba komai, ta bini muka shiga cikin, gidan tare,
Daki nafada nadan rage nauyin kayan jikina,
Nafito dagani sai wani dogon wandon da riga mai yar guntun hannu, dai dai iya damtsen hannu na, kaina nasa mai hula baka,
Inda take zaune tana waya duk kamshin ta ya karade falon namu kamar ba mace ba,
Abin sha na hado mata cikin tire na aje mata agabanta, najuya nabada baya
Ido ta bi bayana dashi har nakai saman kujera na zauna kafa na guda nadan taushe guda yana kasa,
Acikin ziciyar ta tace kai wanan yarinyar Allah yayi halittan shi wallahi jita kamar ita tayi kanta yar karama da ita amma komai nata acan acan gwanin ban shawa, wlh,
Wanan dai nasan cewa na isa haihuwar ta da ace ban bar kauye ba,aure akai min da wuri da gaskiya zan iya haihuwar ta,
TV na kuna mata tasha ralabawa suna wani film na ban dariya aciki,
Ganin da nayi ta gama wayan yasa nace mata ga abin sha nan tasha kafin agama abinci,
Dan murmushi tai min kadan tace ai a koshe nake kedai saidai ko zuwa anjima,
Ban kwashe kayan ba sai na barshi agabanta, namaida hankalina gun TV,
Da na kula wasan bai mata dadi ba sai nafara bata labarin wasan a hankali, ina dan mata bayani,
Amma kaina yana saman kujerar da nake zaune,
Hausana dariya yake bata don ji takeyi kamar larbci nake yi ba hausa ba,
Tace min nako taba zuwa Nigeria, kafin in bata ansa sai aka turo kofar falon tare da sallama, shi,
Naji kunyar yada yazo yasamay ni ba wani kayan kirki ajikina wlh,
Don inda nasan cewa zai dawo ne da ban fito hakana ba, falon ganin da nayi dagani sai itane yasa ni fitowa a hakan
Almustapha zai shigo dauke da ledar sai yai sauri yatare shi ya karbi ledan da ke hannun shi yace ya koma wancan bangaren su salim ya jira shi,,
Saida yai kamar zai dan da ki aziza da ledar dake hannun shi, cikin tsigar wasa sai ta dan noke cikin kujera,
Ganin suna dan wasa da junan su yasa nai niyar barin falon,
Da hannu ya nuna min inzauna, sai na koma na zauna saman kujeran din
Magani ya bare a hannu shi sai yadan kalli inda aziza take yace mata tazuba min drinks a cup,
Daman wanda nakawo mata yana nan ban dauke ba,
Tadan tsiyaya min ta miko mashi tana wani dan murmushin kissa,
Maganin da nake sha ne na hana ni ciwon mara yasawo min ashe,
Cikin mamaki na karba dole na wasta abakina yamiko min ruwan juice din yace in hade da shi,
Sai ya miko min leda mai dauki da pada har kusan sunki uku,
Duk kunya ya kamani narasa inda zan sa kaina don nauyi,
Duk abinda ke faruwa aziza na kallonmu cikin mamaki don dai bataji nace mai ga abinda ke damu na, ba cewa kawai nayi banda lafiya shine ya juya yaje yasayo min wanan kayan
Saida yaga nadan sha maganin san nan yatashi yakoma inda aziza take zaune yadan zauna gab da ita yana mata magana kasakasa murmushi kawai naga tayi mai ,
Yamike tsaye yana fadin sai sun dawo kenan acikin hausar shi da ba ta kware ba,irin hausan kanuri,
Idona a,TV yake amma zuciyana na wurin balaguro
Sai mamaki nakeyi ashe sheriff ya iya soye wa,
Ita wanan da alamar tafi nafisa farin jini gurin sheriff don nafisa ko kwatan kwacin haka bata samu ba,
Muna hada ido da ita sai muka sakarwa juna da murmushi,
Tace min amma dai yayanki na son ki da yawa gashi har yasan time din period dinki,
Ban bata ansa ba saidai dariyan da nayi kawai,
Anan inda nake mai nauyi yadauke ni saboda haka maganim ke min,
Sheriff yadawo ya samay ni kwance a kan kujera nadunkule wuri guda ina barci na hankali kwance ita ko aziza tana charting da Hindu tana nuna mata irin kayan da tayi oda akasar Turkey,
Kallon tausayi yai min ji yayi kamar ya dauke ni yakaini saman gado daki na, don yasan cewa idan na tashi jikina zai min ciwo a haka,,,,
Maman Umar yakira yace tazo ta tadani zuwa daki in kwanta,
Wayana yadan yi tsuwa kafin in farka daga barcin a,hankali yadauki wayan yayi hanyar waje da ita hankalin aziza bai kai gareshi ba tana can tana hira da hindu,
Kallo sunan mai kiran wayan yayi sai yaga narubu, Al noor, baro,baro
Ya maimaita sunan a hankali alnoor,,,,,,,,
Ya danna pick kafin wayan takara katsewa yasa, a kunen shi ba tare da yace hlo ba,
Muryan Ali baba yaji yana cewa sweet sahiba, mun gama meeting din ga shinan zan taso yanzu jirgin mu zai tashi,
Jiyayi kamar ya wurgata da wayan kasa ta raratse a kasa don ta kaici,
Watau ashe koda ya hanani kula da Ali baba, saida na kulashi,
Kai amma Ali baba yakai katon shege ji yayi kamar afili yake ya shake shi don takaici,
Nan da nan barebarin suka hau,
Jin shirun da Alin yayi yasa yake cewa hlo hlo,
Muryan sheriff da tai kama da ta zaki yace kai dan iska na fada ma cewa kafita hanyar wanan yarinyar tun farko to tana da aure a kanta
Inba hakaba zan iya halaka ka wlh ,,,,yana mai kashedi cikin kakausar murya,
Alin baba ya kalli wayar tamkar sheriff yake kallo a filin yace lalai ashe za,a ji mu da kai ke na Ahmad lawan zanna ai ban taba son abu inyi saurin jayewa ba da sauri,,,,
Abincin da bai ciba ke nan ranan saboda bacin rai,
Yasa noban na Alin a block,,
Kamar kada yaba ni wayana yakeji saidai kuma yace bari kawai ya mayar min dashi, tunda yayi blocking line din,,
Ai zai kama ni nan gaba indai ban daina ba ,
Abinda bai sani ba duk layin na Alin gudu uku ina dasu, a wayana,,
Amal tadawo cikin fushi don na bar school batare da najirata ba kuma Yusuf yace bashi ya dauko ni zuwa gida ba yau,,,,,
Maman Umar ne ke fada mata cewa banda lafiya ne shiyasa nadawo da wuri yau,
Sheriff na can saman kujerar dinning yana magana da Mr William, a video call,
Wurinshi tawuce direct kamar bata ga aziza ba,,,
Yayanmu sannu da aiki a hankali yadago yace, mata baiji ta gaida aziza ba,,
Cikin dan turo baki tace nafa gaisheta bata dai karba min bane,
Murmushi kawai aziza tayi mai nuna da magana gaba,
Saida suka ci abinci su ka huta tukun duk lokacin sheriff' yana gidan mu yana ta aikin wasu takardun masu yawa,
A hankali yake tambayar Amal da salim dake gefen shi,cikin yaren kanuri,
Batare da yadago kan shi ba yace mata tun yaushe nafara waya da Alin baba,
Gaban Amal yafadi dajin wanan tambayan don batai zaton jin haka gare shi ba
Cikin dan rashin gaskiya take gaya mai cewa gsakiya bata sani,
Abinda yakeyi ya wane ya dan kura ma Amal din ido, nawa nidan lokaci can yace mata, wayan da yabugo mata yau har yana cewa agaida ke ba gaskiya bane ko,
A,hankali tacd gaskiya koni tai min fada nadai ki saurarenta ne kawai,
Amma ayi hakkuri bazan kara ba,
Kafin yai wani magana su Umar ne da Aisha suka dawo daga school cikin uniform din su,
Jallabiya ce fara sol na maza sai na mata bakar jallabiya don duk kusan haka uniform din yaran kasar yake,
Direct gurin sheriff suka nufa sukayi mubayi,a dashi cikin murna da dokin ganin shi,
Sheriff yana son yaran sosa, haka kawai yaji yana son su,
Duk yagan su sai yaji kamar ace shine mahaifin, shi,
Wasa yadan yi dasu kafin su shige ciki cikin nuna kulawa,
Tunda muka zo yasa Yusuf yasa wata makarantar dake acikin unguwar mu,
Hakan da yakeyi da yaran yasa ni da uwar su muke kara mutunta Sheriff din namu,
Don yana da kokarin kula da duk wani wanda ke kar kashin shi,
Salimata ne tazo da mijinta don ya ganmu yayi muna godiyar dawai niyar da mukeyi da ita don duk wani kula juna da mukeyi tafada mai,
Kuma ya yaba da hankalin mu so sai tun bai ganmu
Nan suka zauna falo da sheriff suka danyi hiran gida Nigeria
Sai marance lis na farka daga barcin ganin da naima salimat ne yasa ni dan mamaki har kasa irin gaisuwar mu na yan Nigeria nai mai saida kamar yadda kowa ke fadi wai ban iya hausaba,
Muna ta hira sai naga kamar Aziza a matse take da zama agurin tana ta ya mutse fuska kamar mai jin warin mutane
Nace mata koza ta dan shiga daga ciki ta huta ne
A,a tace min kawai don duk ta matsu su wuce ashe tundazu take mai test a waya akan su tashi su tafi tana son taje tayi wanka,
Sai yafita batunta kamar baiji ta ba,
Sunyi musayar noba da mijin salimat sheriff yai mai alkawarin in ya shigo Nigeria zai ne may shi insha Allah,,,,
Da haka sukayi sallama damu suka nufi masaukin su, don duk aziza tagwada mai tagaji sosai
Ashe duk hiran da akeyi sheriff yana nan yana ta harara na ne kawai ya ma rasa ta inda zai bullo min akan zancen,
Sai bayan wucewan su ne ce Umar yadauko min wayana in diba,
Kusan 4miss call nagani da layin etisalt din Ali baba
Nai mamaki da bai kirani da layin da ya saba kirana dashi ba,
Kiranshi nayi sai yace min in bari yakirani
Yace tundazu yake kirana don sundan sauka wata kaaane adan huta amma insha Allah yakusa tasowa,
Har zan kashe waya sai naji muryan shi yana ce min fadima Ahmad yana gidan ku har yanzu ko ya wuce ,
Damamakin yadda yasan cewa Ahmad na garin yasa nace yafita sun tafi inda su ka sauka,
Cikin sanyin murya yace min ya akayi yadauki wayan ki,
Da mamaki nace yadauki wayana fa,aini ga wayana a hannu na,,
Dan murmushi yayi har inaji tawayan yace min suyi waya dashi dazu tawayana
Indai bari inyazo zaimin bayanin komai,
Mukayi sallama yakashe wayan,.
Aiba shiri na ce ma Amal taji wai sherrif ya dauki wayana yau har sunyi magana ,,
Cikinbko in kula tace min may yasa na aje wan inda zaigani
Nafada mata yadda mukayi tun dawo wana gida har yadda,
Nayi barci nabar wayan, nawa a falo, inda yagani yadauka