← Book details Takari Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 86 OF 139

Sashe 86

Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read

Har na kama hanya da niyar wucewa zuwa cikin gida,
Yace fatima na tsaya cak gobe zamu ganin likita
Don haka kada ki manta pls,
Nakada mai kai nawuce ciki
Dariya nake bashi yanzu sosai rashin yin maganar da ban so na kara komawa yar karamar yarinya sosai,
Doctor yakira suka shirya abinda in munzo goben za afada,
Doctor ya dinga mai dariya cikin zolaya yana fadin zai fada man gaskiya ne kawai, idan munzo
Washegari cikin dakewa yace Fadim ki shiya in maida ke asibiti likita yakarasa diba ki,
Likita ya kara dibani ya dan yi rubutu a wani dan pepper
Sanan ya fuskance mu yace a gaskiya Ahmad baby baida isasar kuzari saboda rashi kulashi da bakuyi,
Ban fahinta ba inji sheriff yace ma doctor
Doctor yace ma sheriff baka yawan yin sex da madan don haka baby baida wani kuzari aciki,
Hakan ma na iya sa abincikin cikin ya zo da matsala,
Harda dan zaburan mamaki sheriff yayi,
Sai yadan kalloni don yaga ya zanyi
Likita ya ce katabbatar da daga yau kafara aiwata da komai yadda yafara,
Wani irin kunya ne ya lulubeni a wurin kamar in nutse,
Wai nice ake cewa inyi taraiya da Sheriffudeen Ahmad a matsayin mata da miji,
Haba haba tayaya hakan zai faru kuwa,
Har muka fito ba wanda ya iya magana daga cikin mu,
Maimakon mutafi gida sai naga sheriff ya dauke har zuwa wani lafiyayyen gida yashiga har ciki da motar shi,
Ganin danayi haka nadan kalleshi da mamaki
Batare da yakalleni ba yabani ansa yace taimakona zakiyi fatima kada baby na yashiga cikin wani hali pls,
Ina ji inagani sheriff ya rabani da kayan dake jikina a hankali, , yana mai bani hakkuri da kuma kara yi min dadin baki,
Haka sheriff ya shiga aiwatar da aikin sa lokacin da idona yake a rintse saboda ba zan iya hada ido da sheriff ba ayau,
Sai lokacin da komai ya lafa, yaga damar hakkura da kanshi, badon ya gajiba,
Yadan kamo habar na yana kokarin mu hada ido dashi duk da kukan da nakd kunzawa,
Yadan rugumay ni saman kirjin shi,yana shafa min kaina a hankali yana bani hakkuri,,,
Shirun da yaga nadan yi yasa yadan kura min ido yana lunshewa, sai tunane kala kala yake idon shi kyan akaina, yana gode ma Allah da yabashi wanan yarinyar mai tarin baiwa da ni,ima
Hakan yasa yatuna da ranan da ya fara kusantar ta duk da ba ta cikin hayacin ta amma ya rude balle yau da take kusan idon ta biyu,,,
Hawaye masu zafi suka dinga zobu min duk wani farinciki da fatan da nakewa rayuwa na ya rushe a yanzu a dalilin wanan cikin najikina,
🐎ZEEE. MAKAWA🐎✈✈✈ *TAKARI*✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
7⃣2⃣
BY
🐎 ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎

Almost true life story,,,

Ina kwance na kasa koda dan motsawa daga inda nake
Nasan cewa tawa takare kenan tunda har haka yafaru da ni
Tare da kuma mutumin da nake ganin mutuncin shi fiye da kowa aduniya,
May zance ma duniya, may zan fadawa inna na, tare da sauran yan uwa na,
Jin da nayi yadan rugumoni ta baya shi yakara sani wasu irin hawaye masu dumi,
Suna silalo wa daga idona
Zuciyana tana min wani irin radadi da soya,
Lunshe idon shi yayi yana tunane kala kala na shiga zuciyar shi idon shi kan yar kyakyawan matar shi,,,
Murmushi jindadi yayi ya kara mirginowa dai inda nake kwance,

Ban ankaraba naji shi yana shafar min mara ahankali dai inda "da ke kwanci, acikin ciki,
A lokacin naji yayi wani irin ajiyar zuciya mai sanyi,
Kada ki fushi ko kuma zargin Ahmda da baburuwan shi da yin ikon Allah,
Fadima na ji yana fadin ada can babu wata kalman So ko Kauna a tsakani na, da ke,,
Saidai tarin tausayi da dakuma taimakawa irin ta tsakani musulumi da dan uwan shi musulumi,
Sai kuma kyautatawa irin ta anfito jinsi daya,
Koda na aure ki kisan cewa ba na aureki bane
Koda na aureki bawai na aureki bane da niyar mu zauna irin haka na mata da miji ko abokin rayuwa, aa nadan wani lokacine kawai har in dan yi maku shiri kukoma gida,
Sannu a hankali idanuna suka fara hasko min wasu abubuwa daga gareki,
Tun ban yarda cewa ina sonki ba fatima sai gashi lokaci, guda idanuna na bukatar suyi ta kallon ki,
Kunnuwa na suna son suyitajin muryan ki, , haka har komai nawa yakoma kaunarki da taisayin ki kawai, ke min yawa azuciya,
Ban kara tabbatar da hakan ba sai lokacin da kuka zo hutun da ya wuce a makkah,
Tun wanan lokacin naji sha,awarki na yawan damu,
Hakan yasa na kasa samun sukuni har Allah ya nufeni da saniki a matsayin diya mace wacce ni ne mutum na farko da na fara kusantarki a rayuwan ki,
Sai lokacin da na dadani zumar ki nagane yadda kike ,
Na tabbatarwa kaina kozan rasa banzan iya rabuwa dake ba farima,
Akanki na gane cewa mata suna suka tara, saboda ada duk bugu guda nakewa mata,
Ashe abin ba hakana yake ba, da, akwai banbanci sosai a tsakani,
Duk cikin matana kece mace ta farko da na fara huda mata budurcin ta,
Alhalin duk auren yan mata kuke a wuri na ,,,,,
Yadan kara matseni a jikin shi kadan yace
Yai kamar yana shakan kamshin gashi,kaina,
Yace, Fatima kin taimaki rayuwana da abubuwa da dama kusan ince kin sadaukar da duk wani lokacin ki a kaina,
Duk wani abinda zai tai maki rayuwa na kin yi min su tun kina yar karamar ki,
Yakara jan suna na a hankali yayi wani dogon ajiyar zuciya
yace Fatima don Allah ki kasance a tare da ni ki taimaka min kibar wanan baby dake jikin ki yasa mu walwala ,
Saboda ki haifo min shi cikin koshin lafiya,
Yace har in zaki min haka to kisan da cewa kin gama min komai da nake fata arayuwa,
Mamaki maganganun dayake suka bani har saida nadan yi ajiyar zuciya,
Sheriff da nasani mai mata irin Nafisat da Aziza yan gayu shine ke wani zuzutani agaba haka,
Yakara fadin fadima ki fahince ni pls da sannu zaki gane ko waye Ahmad,
Haka dai yai ta lalabani har saida yaga nadan samu natsu
Sannan yakyale ni saida naga fitowar shi daga bayin,
Ko yagane cewa ina jin kunyar shine, yasa yadan fita ta falo kaman mai yin waya,
Na dan lalaba na mike, nafada bayin ,
Ruwa masu zafi nasamu ya ciki min a bath, nashige ciki a hankali, ina wanka wasu hawaye masu zafi su ka dinga zubo ,
Wani irin bakin ciki da tausayin kaina nake ji,,,
Ina fitowa na kimtsa jikina tsab kafin ya shigo,
Yadawo dakin cikin shirin shi tsab kamar ba shi ba,
Kallo guda yai mata sai ta bashi tausayi yadda yaga tadan takure gefe,
Yarinyar da ada yake dauka yar karamar yarinya yana raina mata wayo,,
Yau itace wace ta kawar mai da duk wani, kwadayin daya dade, yanayi ga diya mace,,,
Dan gefe na yazo yadan zauna,kusa dani, yace min kin shirya muje ko ,
Yanayin muryana na dole yaba mutum tausayi, nace mai eh,
Yakara tambayana ko akawo min abinci inci na kada mai kai kawai nayi,
Ya ja wani dogon numfashi yace to tashi muje ko,
A, hakali na mike saidai yanayin tafiya na yadan canza sosai
Ya dan tsaya daga baya yana kallon yadda nake takawa cikin dabara, yadan girgiza kan shi kawai,
Azuciyar shi yace yarinyar na bukatar kulawa gakiya dole ne yadauki mataki da wuri,
Chapter 86 · 0% Book details