Sashe 13
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Tunda nafara barci wanan mutumin bai tafi ba yana gurina yaje yadawo hankali tashe,,,,
Azuciyan shi yana fadin ai dole hakan ya samay ta ,,,, don wanan yariyan batada hutu son kudinta yai mata yawa.
Shin wai ma ita wacece ma dai da take wanan irin bat da kama kala,kala gani yar karama dani ,,,,,,
Washe gari musalin shadayan rana likita yace asamo min abinci in,ci
Mutum yafita sai gashi da abin lafiyaye cikin take away da abinsha yakawo min.
Baifi rabin a,wa ba da shigowa na farka zubur dani.
Yunkurin mikewa nayi sai naji nurse na fadin kin tashi na kada mata kai alamar "eh .
Natambayi nurse din ko a ina nake sai,tace min asibiti, zubur nayi na mike zaune,
Waya kawo ni saita nuna min wanda ke tsaye bakin kofa hannu acikin aljihu, gudan hannu shi waya yakeyi, baka ma sanin akwai mutum yana waya a dakin.
Nai kokarin dagowa zaune sai naji na kasa nakara yun kurawa intashi ,,, ya nufo gadon danake yana fadin ina zaki haka,,,.
Nikuma inace ma nurse karfe nawa tace min shabiyu saura na rana
Subahanallah nace na, mike da karfi zaune ,,, duk sukayo kaina har shi mutumin da ke tsayen suna kokarin kamani
Ina zaki yace min ina fadi da karfi banyi sallah ba , har rana tayi hakan
Nurse din tace ai inbari tukun indaji karfin jikina sai intashi inyi saboda nakai a,wa bakwai ina barcin hutu ko fiye,,,,
Ko saurarenta banyi ba na sauka saman gadon zata tare ni sai mutumin ya daga mata hannu alamar ta rabu dani kawai,, intashi da taimakon nurse din nasamu natashi ta kai makewayi ,,, takunna min ruwa masu dumi nayi wanka nayi alwala na nafito,,,,,,
Yana tsaye gefe yana kallon yadda nake sallah atsanake kamar ba yar karamar yarinya ba,,,, cikin fidda ka,idodin sallah nakeyi har nasamu na gama.
Azuciyan shi sai mamaki yakeyi wai ita wace wanan yariyan haka ,,, wani fuska gani saliha wani fuska kuma macuciya,,,,,,,yana cikin tunanen yaji motsin Nurse tadawo,,,,
Nadan jima ina addu,a wurin ina idar wa yajawo ledan abincin ya aje min gabana yace min inci in nagama zai zo in mai kwatancen gidan mu sai ya je yafadi ina nan asibiti.
Saida naci abincina nakoshi sosai nai kat,,,,,Nurse tabani magani na da likita yarubuta akasawo nasha natashi a hankali nakoma bisa gado na kwanta nai kamar ina barci sai nurse din tadan fita.
Inajin tafita na bude ido na namike zubur a hankali na leka naga babu kowa sai na gyara rolling din gyalena da kyau nakama hanya,,, har nadanyi nisa sai nadawo nadauki ledar magani na da sauran abincina nafita cikin sanda
Allah yataimakeni nasamu nabar asibitin batare da kowa yaga fitana ba.
Duk da ina jin dan jiki cikin sauri nasamu har nakai bakin titi natare taxi na shiga saida mukadan yi nisa na tuna aibanda ko sisi a hannu na ce ma mai taxi yadakata nai matuwa zan sauka yanata fada nasauka nasan dai ko banza nayi nisa da asibitin
🐎 ZEEE MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
[10/3, 20:46] +234 703 602 1388: ✈✈✈ TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
2⃣3⃣
BY
🐎 ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Yan uwa musulumai muyi hattara da zamani komai na iya faru daga wayewar zamani musan,man (Zina) mu, nisan ci zina akwai ta zuciya ,akwai ta ido akwai ta tafiya, da sauran su ,,,,,,
Allah kaba ikon nisantar ta Ameeen 👏👏👏👏👏👏👏👏
Group din kainuwa da group din maman fati ina muku fatan alheri ko yaushe,,,,,, Huguma group Allah yasa,alheri
Almost true life story
Ina zuwa layin mu na ga yan uguwar mu na ta kallo na .
Wasu kuma mamaki ne karara a, fuskan su ,
Nai sallama na shiga cikin gidan mu.
Hajiya ta mike ta rungumay ni tana hawaye ,,,, tana, fadin ina kika shiga fadima,,, tun jiya ake bidan ki.
Ban bata ansa nasamu wuri na zauna gefe, saboda rashin karfin jikin da ban banji sosai ajikina.
Ledan magani na natura mata agabanta don ta gani,,,, ta,kara zaro ido waje tana tambayana mai yasamay ni.
Nakwashe lbrn abinda nasani nafada mata,,,dakuma gudun danayi daga asibitin .
Saida nayi kwana biyu banjin karfin jikina sosai ,Ita,ko hajiya sai korafi take min wai naki murmurewa in koma wurin bara.
Yanzu kan nadan ji sauki nida kaina na shirya fita yau,
A,hankali nake tafiya har na iso kofar masallaci dai dai kofar shiga Bin dawood nasamu gefe na zauna na hada kaina da gwaiwa na .
Yakamata ace nasaba da wanan kamshin turaren Al, madinal nuriya, .
Cikin sauri nadago kaina ,saboda nasan kamshin turaren wanan mutumin da ya taimakeni ne har kusan sau biyu.
Mukayi ido biyu dashi abinki da mara gaskiya, saina dukar da kaina kasa, Nadan gyara zama na kadan gefe na ya shimfida salayar shi,
Batare da ya fuskance ni ba yace min ya jikin na ansa da
Alhamdullah baikara ce min komai ba sai yaci gaba da lazimin shi baiko kara kallon inda nake ba,,,
An idar da sallah azahar ina son in je gurin barana .
Kamar yasan abinda nake sakawa a,zuciyata sai naga,ya mike tsaye ,, ya,miko min kudi masu yawa yace inkai gida basai nayi bara ba yau .
Hawaye kawai ke zuba min a idona ko godiya na kasa yi mai ,,,
Hakana na dan lalaba nakai ma hajiya kudin tana ta washe baki tana fadin koke fa, da kina nan kwance da wazai bamu wanan kudin masu yawa haka,
Nidai bansan komai gamay da wanan mutumin ba amma haka yadinga taimaka min da kudin bara har naji saukin jikina.
Itako hajiya bata taba tambayana ina nake samo eanan kudin sabbi fil dasu ba ka kamshin turaren shi dake man,ne makudin
Rugaiyya ce ta lura da hakan saboda idan na raba biyu zan bata wanda muke boyewa kulun ranan ina bata sai tace min Fadima ,,,,
Nace na, am wake baki wanan kudin masu yawa haka kulun,,,
Shiru nayi nadan wani lokaci,,,,ina wasa da yan yatsun hannu na,
Takara maimaita tambayar ta
Cikin tsanaki na warware mata tun lokacin da na fara ganin shi amasallaci har zuwa yau,,,,
Tanisa a, hankali tace kuma bai fada maki koshi waye ba, nace mata a,a
Shiru takarayi tana nazarin maganata,,,,,
Kidai bi a hankali kiji don mutum abin tsoro ,,,
Inda nadanji sanyin maganar taki dakikace yakaiki , asibiti kuma ya ce ki gwada mai gidan ku
Kada kiyarda wani yasan gidan ku fadima, saboda hajiya kin ji.
Tunda naga naji sauki sai ban kara barin mun hadu da wanan bawan Allah ba,,,
Na canza gurin yin harkokina,
Sai inje in saro kaya irin su jakkuna takalma da dai sauran kayan da nasan mata na bukata indinga bi masaukin Alhazai ina sayar wa ina samun riba masu yawa.
Hajiyan mu sai tana rena kudin da nake kawo mata wai sunyi kadan ita tafi gane ma indinga fita bara,,,
Yafi kawo mata kudi da yawa,
Da,taga naki zuwa baran ranan da nakawo mata kudin cikina sai ta watsa min su afuska ta dinga surfa min zagi wai ina mata bakin ciki yanzu,
Don karta sa,mu karuwa dani tun tana zagi har ta hau,fada da duka na
Saida na,jibgu sosai wurin hajiya san nan nasamu maceta aka, kwace,ni kacal a, hannuta.
Duk wanan dukan baisa na koma wurin da zanga bawan Allah nan mai taimako na ba.
Sannu sannu mahajjata suka watse kowa ya koma kasar shi akabar mu mu yan labe muna ta labe laben mu don kada akama mu.
Don da ankama kasai yadda hali tayi da mutum
Irin wanan lokacin ba komai muke samu ba so sai
Don haka mazan mu da matan mu yan takaru, sai mu dinga bin gidaje mu aikin , ana biyan mu kudi,
Muma dai irin hakan ne ta kasan ce damu,,,
Wani Alhaji aminin hajiyan mu ne ,ina, ganin,shi,yana yawan zuwa wurinta anytime,,,
Shi yataimaka mata yasamo muna guraren da zamu dan dinga neman kudi don kada a zauna hakana.
Duk da aikin da muke dan yi muna zuwa bara dan lokaci lokaci, saboda kasan cewar kasar makka kullun cikin yawan baki take baka gane dare da rana anytime akwai jama,a agarin.
Abinda bamu sani ba nid antyna Rugaiyya shine Sukaina ta gane inda muke boye kudin mu ,,,,, sai kawai muga kudi yana rage yawa .
Nidai tunda naga kudi na rage yawa nadauka antyna ce ke dauka tana wanu lalurar ta da shi
Ita kuma da taga haka sai ta dauka ai nice ke dibar kudin, saidai, da ta,ga da gaske ana zarar kudin so sai ,,,,,,
Tace min Fadima may kike saye da kudaine haka,
Cikin mamaki nace kudi wasu kudi kuma tace wanda muke tarawa mana,,
Ni tunda nake ban taba daukar ko kwandala ba acikin su,,,,
Yo nima may zan saye da kudi ,,,,, kaya dai tun wanda baban Nailabin sukayi min sunake ta sawa ajiki na har yanzu.
Nanda nan naga ta shiga cikin wani hali takai zaune tana fadin mun shiga uku ,,,,,,,,,
Akwai wace ce tagane inda muke aje kudin mu har take diba.
Nadauka ko kece ai saida naga abin yai yawa shiyasa natanbaye ki yau.
Nima nadauka kece ke anfani dasu ai,,,, yo wani amfani kudin da saura kadan mu hada kudin komawa gida mu huta da wanan bakar wahalan,,,,,
Azuciyan shi yana fadin ai dole hakan ya samay ta ,,,, don wanan yariyan batada hutu son kudinta yai mata yawa.
Shin wai ma ita wacece ma dai da take wanan irin bat da kama kala,kala gani yar karama dani ,,,,,,
Washe gari musalin shadayan rana likita yace asamo min abinci in,ci
Mutum yafita sai gashi da abin lafiyaye cikin take away da abinsha yakawo min.
Baifi rabin a,wa ba da shigowa na farka zubur dani.
Yunkurin mikewa nayi sai naji nurse na fadin kin tashi na kada mata kai alamar "eh .
Natambayi nurse din ko a ina nake sai,tace min asibiti, zubur nayi na mike zaune,
Waya kawo ni saita nuna min wanda ke tsaye bakin kofa hannu acikin aljihu, gudan hannu shi waya yakeyi, baka ma sanin akwai mutum yana waya a dakin.
Nai kokarin dagowa zaune sai naji na kasa nakara yun kurawa intashi ,,, ya nufo gadon danake yana fadin ina zaki haka,,,.
Nikuma inace ma nurse karfe nawa tace min shabiyu saura na rana
Subahanallah nace na, mike da karfi zaune ,,, duk sukayo kaina har shi mutumin da ke tsayen suna kokarin kamani
Ina zaki yace min ina fadi da karfi banyi sallah ba , har rana tayi hakan
Nurse din tace ai inbari tukun indaji karfin jikina sai intashi inyi saboda nakai a,wa bakwai ina barcin hutu ko fiye,,,,
Ko saurarenta banyi ba na sauka saman gadon zata tare ni sai mutumin ya daga mata hannu alamar ta rabu dani kawai,, intashi da taimakon nurse din nasamu natashi ta kai makewayi ,,, takunna min ruwa masu dumi nayi wanka nayi alwala na nafito,,,,,,
Yana tsaye gefe yana kallon yadda nake sallah atsanake kamar ba yar karamar yarinya ba,,,, cikin fidda ka,idodin sallah nakeyi har nasamu na gama.
Azuciyan shi sai mamaki yakeyi wai ita wace wanan yariyan haka ,,, wani fuska gani saliha wani fuska kuma macuciya,,,,,,,yana cikin tunanen yaji motsin Nurse tadawo,,,,
Nadan jima ina addu,a wurin ina idar wa yajawo ledan abincin ya aje min gabana yace min inci in nagama zai zo in mai kwatancen gidan mu sai ya je yafadi ina nan asibiti.
Saida naci abincina nakoshi sosai nai kat,,,,,Nurse tabani magani na da likita yarubuta akasawo nasha natashi a hankali nakoma bisa gado na kwanta nai kamar ina barci sai nurse din tadan fita.
Inajin tafita na bude ido na namike zubur a hankali na leka naga babu kowa sai na gyara rolling din gyalena da kyau nakama hanya,,, har nadanyi nisa sai nadawo nadauki ledar magani na da sauran abincina nafita cikin sanda
Allah yataimakeni nasamu nabar asibitin batare da kowa yaga fitana ba.
Duk da ina jin dan jiki cikin sauri nasamu har nakai bakin titi natare taxi na shiga saida mukadan yi nisa na tuna aibanda ko sisi a hannu na ce ma mai taxi yadakata nai matuwa zan sauka yanata fada nasauka nasan dai ko banza nayi nisa da asibitin
🐎 ZEEE MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
[10/3, 20:46] +234 703 602 1388: ✈✈✈ TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
2⃣3⃣
BY
🐎 ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Yan uwa musulumai muyi hattara da zamani komai na iya faru daga wayewar zamani musan,man (Zina) mu, nisan ci zina akwai ta zuciya ,akwai ta ido akwai ta tafiya, da sauran su ,,,,,,
Allah kaba ikon nisantar ta Ameeen 👏👏👏👏👏👏👏👏
Group din kainuwa da group din maman fati ina muku fatan alheri ko yaushe,,,,,, Huguma group Allah yasa,alheri
Almost true life story
Ina zuwa layin mu na ga yan uguwar mu na ta kallo na .
Wasu kuma mamaki ne karara a, fuskan su ,
Nai sallama na shiga cikin gidan mu.
Hajiya ta mike ta rungumay ni tana hawaye ,,,, tana, fadin ina kika shiga fadima,,, tun jiya ake bidan ki.
Ban bata ansa nasamu wuri na zauna gefe, saboda rashin karfin jikin da ban banji sosai ajikina.
Ledan magani na natura mata agabanta don ta gani,,,, ta,kara zaro ido waje tana tambayana mai yasamay ni.
Nakwashe lbrn abinda nasani nafada mata,,,dakuma gudun danayi daga asibitin .
Saida nayi kwana biyu banjin karfin jikina sosai ,Ita,ko hajiya sai korafi take min wai naki murmurewa in koma wurin bara.
Yanzu kan nadan ji sauki nida kaina na shirya fita yau,
A,hankali nake tafiya har na iso kofar masallaci dai dai kofar shiga Bin dawood nasamu gefe na zauna na hada kaina da gwaiwa na .
Yakamata ace nasaba da wanan kamshin turaren Al, madinal nuriya, .
Cikin sauri nadago kaina ,saboda nasan kamshin turaren wanan mutumin da ya taimakeni ne har kusan sau biyu.
Mukayi ido biyu dashi abinki da mara gaskiya, saina dukar da kaina kasa, Nadan gyara zama na kadan gefe na ya shimfida salayar shi,
Batare da ya fuskance ni ba yace min ya jikin na ansa da
Alhamdullah baikara ce min komai ba sai yaci gaba da lazimin shi baiko kara kallon inda nake ba,,,
An idar da sallah azahar ina son in je gurin barana .
Kamar yasan abinda nake sakawa a,zuciyata sai naga,ya mike tsaye ,, ya,miko min kudi masu yawa yace inkai gida basai nayi bara ba yau .
Hawaye kawai ke zuba min a idona ko godiya na kasa yi mai ,,,
Hakana na dan lalaba nakai ma hajiya kudin tana ta washe baki tana fadin koke fa, da kina nan kwance da wazai bamu wanan kudin masu yawa haka,
Nidai bansan komai gamay da wanan mutumin ba amma haka yadinga taimaka min da kudin bara har naji saukin jikina.
Itako hajiya bata taba tambayana ina nake samo eanan kudin sabbi fil dasu ba ka kamshin turaren shi dake man,ne makudin
Rugaiyya ce ta lura da hakan saboda idan na raba biyu zan bata wanda muke boyewa kulun ranan ina bata sai tace min Fadima ,,,,
Nace na, am wake baki wanan kudin masu yawa haka kulun,,,
Shiru nayi nadan wani lokaci,,,,ina wasa da yan yatsun hannu na,
Takara maimaita tambayar ta
Cikin tsanaki na warware mata tun lokacin da na fara ganin shi amasallaci har zuwa yau,,,,
Tanisa a, hankali tace kuma bai fada maki koshi waye ba, nace mata a,a
Shiru takarayi tana nazarin maganata,,,,,
Kidai bi a hankali kiji don mutum abin tsoro ,,,
Inda nadanji sanyin maganar taki dakikace yakaiki , asibiti kuma ya ce ki gwada mai gidan ku
Kada kiyarda wani yasan gidan ku fadima, saboda hajiya kin ji.
Tunda naga naji sauki sai ban kara barin mun hadu da wanan bawan Allah ba,,,
Na canza gurin yin harkokina,
Sai inje in saro kaya irin su jakkuna takalma da dai sauran kayan da nasan mata na bukata indinga bi masaukin Alhazai ina sayar wa ina samun riba masu yawa.
Hajiyan mu sai tana rena kudin da nake kawo mata wai sunyi kadan ita tafi gane ma indinga fita bara,,,
Yafi kawo mata kudi da yawa,
Da,taga naki zuwa baran ranan da nakawo mata kudin cikina sai ta watsa min su afuska ta dinga surfa min zagi wai ina mata bakin ciki yanzu,
Don karta sa,mu karuwa dani tun tana zagi har ta hau,fada da duka na
Saida na,jibgu sosai wurin hajiya san nan nasamu maceta aka, kwace,ni kacal a, hannuta.
Duk wanan dukan baisa na koma wurin da zanga bawan Allah nan mai taimako na ba.
Sannu sannu mahajjata suka watse kowa ya koma kasar shi akabar mu mu yan labe muna ta labe laben mu don kada akama mu.
Don da ankama kasai yadda hali tayi da mutum
Irin wanan lokacin ba komai muke samu ba so sai
Don haka mazan mu da matan mu yan takaru, sai mu dinga bin gidaje mu aikin , ana biyan mu kudi,
Muma dai irin hakan ne ta kasan ce damu,,,
Wani Alhaji aminin hajiyan mu ne ,ina, ganin,shi,yana yawan zuwa wurinta anytime,,,
Shi yataimaka mata yasamo muna guraren da zamu dan dinga neman kudi don kada a zauna hakana.
Duk da aikin da muke dan yi muna zuwa bara dan lokaci lokaci, saboda kasan cewar kasar makka kullun cikin yawan baki take baka gane dare da rana anytime akwai jama,a agarin.
Abinda bamu sani ba nid antyna Rugaiyya shine Sukaina ta gane inda muke boye kudin mu ,,,,, sai kawai muga kudi yana rage yawa .
Nidai tunda naga kudi na rage yawa nadauka antyna ce ke dauka tana wanu lalurar ta da shi
Ita kuma da taga haka sai ta dauka ai nice ke dibar kudin, saidai, da ta,ga da gaske ana zarar kudin so sai ,,,,,,
Tace min Fadima may kike saye da kudaine haka,
Cikin mamaki nace kudi wasu kudi kuma tace wanda muke tarawa mana,,
Ni tunda nake ban taba daukar ko kwandala ba acikin su,,,,
Yo nima may zan saye da kudi ,,,,, kaya dai tun wanda baban Nailabin sukayi min sunake ta sawa ajiki na har yanzu.
Nanda nan naga ta shiga cikin wani hali takai zaune tana fadin mun shiga uku ,,,,,,,,,
Akwai wace ce tagane inda muke aje kudin mu har take diba.
Nadauka ko kece ai saida naga abin yai yawa shiyasa natanbaye ki yau.
Nima nadauka kece ke anfani dasu ai,,,, yo wani amfani kudin da saura kadan mu hada kudin komawa gida mu huta da wanan bakar wahalan,,,,,