Sashe 45
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kuka ne ya zo min wi,wi babu kakautawa,
Jin kukan da sukayi yasa su duk fitowa inda nake gaba dayan su,
Duk sun kidime, don basu san,komay yasamay ni ba haka,na ba yanzu yanzu
gashi nice mai kokari wanjen kula da ummi
Amma yau na gaza sai kuka nake yi masu duk hankalin su sai ya tashi,
Shehi ne yazo kusa dani ya na tambayana cikin larabci ko may yasamay ni ko banda lafiyane inyi magana mana ko zasu fahince ni,,,,
Sheriff yana daga baya tsaye ido kawai ya kafa min yana sauraren sautin kukana kamar wanda ake watsa ma ruwan zafi a zuciyar shi,
Ganin da yayi dattijon da su salim su dan riko min hannu,
Yasa shi yin magana daga inda yake
Muryan shi sukaji yana fadin baba kyale ta,
Gida take tunane babu abinda yasamay ta
Da sauri nadaga ido na dasuka yi jajir,saboda kuka, ina kallon shi cikin mamaki yadda san abinda yasani kuka,
Takowa yayi a hankali har zuwa inda nake, duke
Ya dan dagoni tsaye da hannu bibiyu, sai ya rugumay ni ajikin shi yana dan buga min baya yana cewa ,
Hayya hayya, alamar ya isa niko sai na kara nokewa sosai a cikin jikin nashi,
Nakara aza kuka sosai, duk hankalin su sai yakara tashi,,,
Abinda yasani dan tsagaita kukan jin karan yar da jakar hannu Nafisa da tayi abayan mu,, wanda
Kusan kowa ya juya don gani ko may ye yafadi hakana a lokaci guda,
Banda ni da kaina ke ajikin sheriff din mu wanda nake ji tankar yayana na ji daya
Wanda tun zowa na garin makkah yake taimako na da alheru
Wanda a,halin yanzu shine yazamo min jigon rayuwata tamkar uwana da ubana nake jin shi
Tunda har a sanadina ya iya daukan dawai niyar mu gaba dayan mu nida yan uwan tafiya na batare da gazawan hakan ba,
Wanda ko sau daya bai taba nuna muna kyama kamar yadda sauran masu kudi kewa yan aiki,ba
Muryan ta ya dawo da hankalin kowa daga kallon jakar da tayar akasa,
Ahmad gaskiya ban fahinci may kake nufi da wanan yar ficiciyar yarinyar ba wace na tabbatar da ko da haila bata fara ba
Balle, nasa cewa koda hannu ta karike ba wani abinda zai kara ka dashi na jin dadi,
Jayeni yayi a jikin shi a hankali ya dan jingina ni ajikin Amal,
Tako daya yakai gare ta yace,
Ke Nafisa Allah waddan hali irin naki hali irin na rashin imani da rashin tausayi,.
Shin ma dai kina cikin hankalin ki kuwa kodai yau din ma kiyi shaye shayen naki ne, daki ka saba,
Kalman shaye sheye da ya furta shiyasa ta kaduwa so sai,,,
Don bata taba tsan mani yasan tana shan drugs ba,
Saita wayance zancen da cewa ni ban san ko ta ina
Ka,hada alaka da wanan yar munafukan yarinya ba mai shegen iya yi,
Yarinya kamar manyya ta wani kafe ka da idon ta kamar gonar madara,
Walahi nayi hating din wanan yariyar a rayuwa na,,,,
Shehi ne dake shiru tunda tafar surfa min zagi imani duk ya kashe shi yana tsaye sai mamaki ta yake yi
Kowata irin mata Allah ya Ahmad haka da ita, wace bata ko san maye aure ba balle dalilin yin auren, ,
Dama shi yana ganin ta yasan cewa bata da tarbiya,
Ba,irin matar da yaso Ahmad da ita ba ke nan,,,
Sai ga shi yau tanu ita din kowace,ce wurin yi ma yaron kirki kamar Ahmad
zancen na haushin wai har kazafi take kokarin yiwa Ahmad din
da cewa wanan yar karamar yarinya kirki mailadabi,
Don haka shehi din yace mata
Yo, wanan din ai tana bukatar kulawa ne bawai ita din, ta kula da mutun ba, kamar
Yadda yaga ita ce wai mai kula da su
Wa na min din aiba wace za ai wa sheri bace irin wanan domin kwazon ta yayi yawa ga kowa,
Batare da shehi yakai karshen maganar shi ba ta juya tana kuka batare da ta shiga gurin ummin da sai taga dama take zuwa gaishe ta ba,
Koshi sai idan hjyn ta tai mata fada a waya take dan zo,wa
Duk zanan mu asibiti zuwan ta na uku ke nan,yau din da tazo,
Shiko sheriff, baiko damu da tafiyar ta ba idon shi na akaina ganin da yayi Amal na min dan magana kasa kasa ina daga kaina,
Cikin dakin da ummi take kwance muka shiga nida Amal
Ido yabimu da shi har muka shige,
Duk ranshi bai mai dadi,ba, ga matsalar kukan da nake ta faman yi ga kuma, sherin da nafisa taimai gaban yan uwan shi,,,,,,
.Koba,a fada ba yasan kukana bai wuce dayan biyu ,ba,
Ko kukan zaman mun a haka kamar bayi ko kuma na tuna yan uwa na gida
Tunda bazaice don ganim yanayin jikin ummi danagani yau nake wanan kukan ba,
Ai inda sabo na saba daganin ummi din a haka
Saida ya lura yaga nadaina kukan, nadan sake jikina kadan
Salim ya karbo muna shayi,
muna zaune muna sha. Coffee din nida Salim da Amal,
Sukan sha abinsu ,sukeyi sosai saidai ni gaskiya shan bugi nake yi wanawa ,
don cup din da dan storot din da ake tsotson coffee din kawai na rike inayi kamar mai sha,
Sai kuma can nai shiru, ina tuna ne,
Mu ukune zaune saman kujerun dake fuskantar dakin da ummi ke ciki, Tsakiyan su nake zaune nai shiru, da cup din coffee din ahannu na,
Ido ya zura min daga inda yake zaune,sai a lokacin ya lura da cewa na ramay nayi baki,
Gaban shi ne yafadi dam,
Yace kar dai a ce aikin da nakeyi ne yai min yawa haka ,har na dan ramay batare da yasani ba,
Aiko dai kada ya shiga hakkin yar mutane, da yawafa,
Yasan cewa dama nayi yar karama da wanan irin dawainiyar da nake yi,
Kwazo kawai irin nawa kesa ana sani wani abinda ya kamata babba yayi,
Tashi nayi don injefa cups din kwalin da muka sha coffee din a dustbin
Lokacin yakara ganin yar raman da nayi ba kadan bace,
Saidai kawai nadan kara girma ne ta kasa na,kadan saboda nadan buda alamar girma, ya fara baiyana min,
amma zuwa sama na duk na dan ramay sai dai na dan kara tsayi sosai,,
Shehi ne yakatse mashi tunanen shi da cewa, Wanan matar takakuwa diyar cikin aminin mahaifin naka ne,
Murmushi yadan yi natakai ci dai dai lokacin da yake kauda idon shi akaina lokacin ina kokarin zama inda natashi,
Yace ma Shehi a gaskiya baba ni bansan komai gamay da gidan Alhajin kano ba don ni dai nasan cewa tun ina yaro saudaya ma nataba zuwa gidan lokacin da zamu koma hutu, suraj yace ma driver ya bida mu ta kano din,
Kuma muna komawa gida hjy mama ta haushi da fada don may sukaje dani har aka ba mu kyauta iri daya dana,su,
Tun wanan lokacin naji duk wani dangi na hjy ma ma yafita min arai, na,,,
Abba na ne yai wanan hadi nikuma na wakilta bashir na mu na wurin kawu sale da ya gabatar da komai kamar yadda Abba ke so ayi,,
Nadauka cewa Abba zai yi min zaben alheri ni ba wai irin wanan zaben na danasani ba,
Kuma duk abinda take min bazan iya fada ma Abbana ba don nasan cewa zai iya shiga wani hali idan yaji,,,,
Haka na wuni arana cikin rashin walwal, duk tunanen yan uwana ya addabe ni ya hanani shakat,,
Bayan mundawo gida duk wanda yagani aranan yasan ban cikin hayacina da akwai abin dake damuna,,,
Ina saye da rigar barci ajikina doguwar riga ce pink sai hula fara da rufe kaina na kawo zani nadaura saman rigar,
Har nadan kwanta sai na tashi saboda da muka dawo,,
Kowa yaci abinci amma ni na kasa cin komai don haka kitchen na nufa don in dauko madara in dan sha,
Har na dauko sai naji wani sabon kuka yazo min har yafi nadazu,
Ashe Amal na biye dani zuwa kitchen din, ganin da tayi ina kukan
Hakalinta ya tsahi ta je da sauri takira, sheriff wanda ke zaune yana latsan laptop din shi a falo,
Cikin sauri ya taso ya biyo ta har kitchen din inda nake durkushe da kwalin madara a hannu,
Jinayi yana ce min, Ta,al ya ukhti, Ana asfan,,
A hankali nadan daga kaina sai nagan su a tsaye bisa kaina,
Namike da sauri, nafada masu ajiki shida Amal ina mai kara sautin kukan nawa,
Har daki na yakaini saman gado inda Amal ta dan tsiyaya, min milk din a cup ta miko min,
Ba musu nakarba saboda irin kallon da yake min,,,saida nasha kusa rabin cup din namika mata ta karba ta juya don ta mayar da cup din da sauran milk din
A gefen gadon yake zaune shi ma ya hada hunnu shi biyu wuri guda ya dun kule, su,
Nan yake ce min natuna da inna ne ko,
Don ganin da nayi ma ummin su ko ba musu na kada mai kai alamar eh,
Yace min in yi hakkuri bada dadewa ba zan tafi gida insha Allah
Dago kai nayi da sauri na kalle shi don in gaskanta maganar nashi,
Muna hada ido dashi yadaga min kai alamar eh,
Gaskiya da na,hango a idon shi yasa na gaskanta zancen nashi,,
Amal dake tsaye kofa tadan kara sa shigowa daga ciki, dakin
Ai Amal bata ko zauna ba aka turo kofan cikin fushi
Idon mu duk kofan yake kallo don mamakin ko waye ya turo kofa haka,
Nafisa ce a fusace daganin ta kasan tana cikin fushi saida ta kare muna kallon rainin wayo gaba dayan, mu, duk ka ukun sanan ta juya tana
Kallon banza Sheriff din yabita da shi batare da yai wani magana ba yatashi gami da ce muna saida safe,
Jin kukan da sukayi yasa su duk fitowa inda nake gaba dayan su,
Duk sun kidime, don basu san,komay yasamay ni ba haka,na ba yanzu yanzu
gashi nice mai kokari wanjen kula da ummi
Amma yau na gaza sai kuka nake yi masu duk hankalin su sai ya tashi,
Shehi ne yazo kusa dani ya na tambayana cikin larabci ko may yasamay ni ko banda lafiyane inyi magana mana ko zasu fahince ni,,,,
Sheriff yana daga baya tsaye ido kawai ya kafa min yana sauraren sautin kukana kamar wanda ake watsa ma ruwan zafi a zuciyar shi,
Ganin da yayi dattijon da su salim su dan riko min hannu,
Yasa shi yin magana daga inda yake
Muryan shi sukaji yana fadin baba kyale ta,
Gida take tunane babu abinda yasamay ta
Da sauri nadaga ido na dasuka yi jajir,saboda kuka, ina kallon shi cikin mamaki yadda san abinda yasani kuka,
Takowa yayi a hankali har zuwa inda nake, duke
Ya dan dagoni tsaye da hannu bibiyu, sai ya rugumay ni ajikin shi yana dan buga min baya yana cewa ,
Hayya hayya, alamar ya isa niko sai na kara nokewa sosai a cikin jikin nashi,
Nakara aza kuka sosai, duk hankalin su sai yakara tashi,,,
Abinda yasani dan tsagaita kukan jin karan yar da jakar hannu Nafisa da tayi abayan mu,, wanda
Kusan kowa ya juya don gani ko may ye yafadi hakana a lokaci guda,
Banda ni da kaina ke ajikin sheriff din mu wanda nake ji tankar yayana na ji daya
Wanda tun zowa na garin makkah yake taimako na da alheru
Wanda a,halin yanzu shine yazamo min jigon rayuwata tamkar uwana da ubana nake jin shi
Tunda har a sanadina ya iya daukan dawai niyar mu gaba dayan mu nida yan uwan tafiya na batare da gazawan hakan ba,
Wanda ko sau daya bai taba nuna muna kyama kamar yadda sauran masu kudi kewa yan aiki,ba
Muryan ta ya dawo da hankalin kowa daga kallon jakar da tayar akasa,
Ahmad gaskiya ban fahinci may kake nufi da wanan yar ficiciyar yarinyar ba wace na tabbatar da ko da haila bata fara ba
Balle, nasa cewa koda hannu ta karike ba wani abinda zai kara ka dashi na jin dadi,
Jayeni yayi a jikin shi a hankali ya dan jingina ni ajikin Amal,
Tako daya yakai gare ta yace,
Ke Nafisa Allah waddan hali irin naki hali irin na rashin imani da rashin tausayi,.
Shin ma dai kina cikin hankalin ki kuwa kodai yau din ma kiyi shaye shayen naki ne, daki ka saba,
Kalman shaye sheye da ya furta shiyasa ta kaduwa so sai,,,
Don bata taba tsan mani yasan tana shan drugs ba,
Saita wayance zancen da cewa ni ban san ko ta ina
Ka,hada alaka da wanan yar munafukan yarinya ba mai shegen iya yi,
Yarinya kamar manyya ta wani kafe ka da idon ta kamar gonar madara,
Walahi nayi hating din wanan yariyar a rayuwa na,,,,
Shehi ne dake shiru tunda tafar surfa min zagi imani duk ya kashe shi yana tsaye sai mamaki ta yake yi
Kowata irin mata Allah ya Ahmad haka da ita, wace bata ko san maye aure ba balle dalilin yin auren, ,
Dama shi yana ganin ta yasan cewa bata da tarbiya,
Ba,irin matar da yaso Ahmad da ita ba ke nan,,,
Sai ga shi yau tanu ita din kowace,ce wurin yi ma yaron kirki kamar Ahmad
zancen na haushin wai har kazafi take kokarin yiwa Ahmad din
da cewa wanan yar karamar yarinya kirki mailadabi,
Don haka shehi din yace mata
Yo, wanan din ai tana bukatar kulawa ne bawai ita din, ta kula da mutun ba, kamar
Yadda yaga ita ce wai mai kula da su
Wa na min din aiba wace za ai wa sheri bace irin wanan domin kwazon ta yayi yawa ga kowa,
Batare da shehi yakai karshen maganar shi ba ta juya tana kuka batare da ta shiga gurin ummin da sai taga dama take zuwa gaishe ta ba,
Koshi sai idan hjyn ta tai mata fada a waya take dan zo,wa
Duk zanan mu asibiti zuwan ta na uku ke nan,yau din da tazo,
Shiko sheriff, baiko damu da tafiyar ta ba idon shi na akaina ganin da yayi Amal na min dan magana kasa kasa ina daga kaina,
Cikin dakin da ummi take kwance muka shiga nida Amal
Ido yabimu da shi har muka shige,
Duk ranshi bai mai dadi,ba, ga matsalar kukan da nake ta faman yi ga kuma, sherin da nafisa taimai gaban yan uwan shi,,,,,,
.Koba,a fada ba yasan kukana bai wuce dayan biyu ,ba,
Ko kukan zaman mun a haka kamar bayi ko kuma na tuna yan uwa na gida
Tunda bazaice don ganim yanayin jikin ummi danagani yau nake wanan kukan ba,
Ai inda sabo na saba daganin ummi din a haka
Saida ya lura yaga nadaina kukan, nadan sake jikina kadan
Salim ya karbo muna shayi,
muna zaune muna sha. Coffee din nida Salim da Amal,
Sukan sha abinsu ,sukeyi sosai saidai ni gaskiya shan bugi nake yi wanawa ,
don cup din da dan storot din da ake tsotson coffee din kawai na rike inayi kamar mai sha,
Sai kuma can nai shiru, ina tuna ne,
Mu ukune zaune saman kujerun dake fuskantar dakin da ummi ke ciki, Tsakiyan su nake zaune nai shiru, da cup din coffee din ahannu na,
Ido ya zura min daga inda yake zaune,sai a lokacin ya lura da cewa na ramay nayi baki,
Gaban shi ne yafadi dam,
Yace kar dai a ce aikin da nakeyi ne yai min yawa haka ,har na dan ramay batare da yasani ba,
Aiko dai kada ya shiga hakkin yar mutane, da yawafa,
Yasan cewa dama nayi yar karama da wanan irin dawainiyar da nake yi,
Kwazo kawai irin nawa kesa ana sani wani abinda ya kamata babba yayi,
Tashi nayi don injefa cups din kwalin da muka sha coffee din a dustbin
Lokacin yakara ganin yar raman da nayi ba kadan bace,
Saidai kawai nadan kara girma ne ta kasa na,kadan saboda nadan buda alamar girma, ya fara baiyana min,
amma zuwa sama na duk na dan ramay sai dai na dan kara tsayi sosai,,
Shehi ne yakatse mashi tunanen shi da cewa, Wanan matar takakuwa diyar cikin aminin mahaifin naka ne,
Murmushi yadan yi natakai ci dai dai lokacin da yake kauda idon shi akaina lokacin ina kokarin zama inda natashi,
Yace ma Shehi a gaskiya baba ni bansan komai gamay da gidan Alhajin kano ba don ni dai nasan cewa tun ina yaro saudaya ma nataba zuwa gidan lokacin da zamu koma hutu, suraj yace ma driver ya bida mu ta kano din,
Kuma muna komawa gida hjy mama ta haushi da fada don may sukaje dani har aka ba mu kyauta iri daya dana,su,
Tun wanan lokacin naji duk wani dangi na hjy ma ma yafita min arai, na,,,
Abba na ne yai wanan hadi nikuma na wakilta bashir na mu na wurin kawu sale da ya gabatar da komai kamar yadda Abba ke so ayi,,
Nadauka cewa Abba zai yi min zaben alheri ni ba wai irin wanan zaben na danasani ba,
Kuma duk abinda take min bazan iya fada ma Abbana ba don nasan cewa zai iya shiga wani hali idan yaji,,,,
Haka na wuni arana cikin rashin walwal, duk tunanen yan uwana ya addabe ni ya hanani shakat,,
Bayan mundawo gida duk wanda yagani aranan yasan ban cikin hayacina da akwai abin dake damuna,,,
Ina saye da rigar barci ajikina doguwar riga ce pink sai hula fara da rufe kaina na kawo zani nadaura saman rigar,
Har nadan kwanta sai na tashi saboda da muka dawo,,
Kowa yaci abinci amma ni na kasa cin komai don haka kitchen na nufa don in dauko madara in dan sha,
Har na dauko sai naji wani sabon kuka yazo min har yafi nadazu,
Ashe Amal na biye dani zuwa kitchen din, ganin da tayi ina kukan
Hakalinta ya tsahi ta je da sauri takira, sheriff wanda ke zaune yana latsan laptop din shi a falo,
Cikin sauri ya taso ya biyo ta har kitchen din inda nake durkushe da kwalin madara a hannu,
Jinayi yana ce min, Ta,al ya ukhti, Ana asfan,,
A hankali nadan daga kaina sai nagan su a tsaye bisa kaina,
Namike da sauri, nafada masu ajiki shida Amal ina mai kara sautin kukan nawa,
Har daki na yakaini saman gado inda Amal ta dan tsiyaya, min milk din a cup ta miko min,
Ba musu nakarba saboda irin kallon da yake min,,,saida nasha kusa rabin cup din namika mata ta karba ta juya don ta mayar da cup din da sauran milk din
A gefen gadon yake zaune shi ma ya hada hunnu shi biyu wuri guda ya dun kule, su,
Nan yake ce min natuna da inna ne ko,
Don ganin da nayi ma ummin su ko ba musu na kada mai kai alamar eh,
Yace min in yi hakkuri bada dadewa ba zan tafi gida insha Allah
Dago kai nayi da sauri na kalle shi don in gaskanta maganar nashi,
Muna hada ido dashi yadaga min kai alamar eh,
Gaskiya da na,hango a idon shi yasa na gaskanta zancen nashi,,
Amal dake tsaye kofa tadan kara sa shigowa daga ciki, dakin
Ai Amal bata ko zauna ba aka turo kofan cikin fushi
Idon mu duk kofan yake kallo don mamakin ko waye ya turo kofa haka,
Nafisa ce a fusace daganin ta kasan tana cikin fushi saida ta kare muna kallon rainin wayo gaba dayan, mu, duk ka ukun sanan ta juya tana
Kallon banza Sheriff din yabita da shi batare da yai wani magana ba yatashi gami da ce muna saida safe,