Sashe 2
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Bayan sati uku Gajiye tadawo kauyen dogon daji da sunan tazo bukin wata diyar yar uwanta,
Gidan bukin yacika gwargwadon yadda ake buki a kauye ,
Tuwo ne na shinkafa sai miyar alaihu da kulili , shimata da yara keta kwasa suna ci. Su Gajiye sune kirjin buki manyan yan birni zaune take ta hakince a saman tabarman roba
Akawo mata wanan akawo mata wancan ,,,, Saidai ita duk hankalinta baya guri kofa take kallo taga shigowar yar kulu.
Sai bayan sallah la,asar inna yar kulu ta iso gidan bukin abisa gaiyatar da Gajiye tai mata jiya da dare bayan ta iso harda ankon taimasu , su uku nafitar buki.
Jamma,a da dama wurin bukin suna mamakin zuwan yar kulu wurin wanan buki saboda ita ko haihuwa kayi da dare take zuwa taimaka barka,. Idan kuma aurene za,tazo taima Allah sa albarka ta,tafi.
Yau, sai gashi tazo harda anko kayan da Gajiye taimasu. koda yake mutane sun san akwai zumunci da zaman makwabtaka atsakanin su tun asali.
Anci ansha a,wuri tuwo da zobo mai zafi ko sanyi babu amma haka a,ke ta wasoso
Inna na gefe guda saman tabarma duk a takure take saboda bata saba shiga jamma,a ba haka.
Uhmmmm wai inna "yan mata ne inji Gajiye, tana tambayar yar kulu ?
Aiko suna gida lafiya lau kina dai min rowan yaran nan, yar kulu
A,a,a habadai Gajiye in,banda abin,ki aike uwarsu ce ta yaya zan maki rowar su ,,,,,,
Haba ai,sai Gajiye ta, gyara zama saboda tarkon ta yafara kama wa,
Ainaga ko wurin bukin baki bari sunzo ba yar kulu, ai,kamata yayi a, ce suna nan tunda gani a gari. Cikin kunya da kamala inna ke magana aikinsan basu da lokaci irin haka tunda suka dawo diban ruwa suka wuce islamiya sai gab da magriba suke dawowa,,,,,
Kinga ko basu da lokacin zuwa nan gurin amma insha Allah kafin kitafi zanturo maki su, su gaisheki,,,,,,,,,
Hira sosai mata ke,tayi wurin kamar yadda Gajiye da inna da wasu mata ke gefe guda suna tasu hiran.
Acikin hiran ne Gajiye kece ma inna akwai diyar mijinta zata haihu insha Allah inta haihu zuwa sabon wata zata zo ta,tafi da su hafsat suje mata buki,,,,,,,,,
Dam,,,,,,, gaban yar kulu ya fadi aje birni da yaranta ina sam baizai sabu ba,,,, ko a mafarki ma balle ai in yaranta sunje birni to kafansu kafanta ,,,,,, saboda birni ai a can yara ke lalacewa ,,,,,,,
Gajiye nata magana amma sam inna bataji ba tana can tana tunane a zuciyan ta.
Hmmm komai wayyon ki sainaci kudin diyar ki inji Gajiye acikin zuciyar ta don ta kulla inna tai nisa da tunane kuma fuskan ta ya nuna bata amince ba,,,,,,
Bayan taro yawatse Gajiye taba inna kayan buki wadatacce wai takaima yaranta
Ramatu, Gajiye ta bida don ta taimaka mata da batun yaran agurin innna.
Bayan buki da kwana daya Ramatu ta shigo gidan inna ,
kai kai kai maraba da Ramatu ke ce , yau agidan namu,
Nice yar kulu hanya ce tabiyo dani nace bari nashigo in maki yaya gajiyar buki .,,,,,,
Aiko nagode wlh
Bayan sun zauna andan yi hira ,Can Ramatu ta kawo zancen zuwa birnin yaran inna.
Aiko yar kulu kiji
dadi wlh, Gajiye yar birni zata dauki diyanki zuwa birni da ma ace nice aida yanzu nafara kuri agari ,,,,
Take innna ta canza fuska aiko Ramatu tashiga aiki zuga ,,,,,,,,,,,,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
🐎HUGUMA WRITERS🐎
[10/3, 16:22] +234 703 602 1388: ✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
4⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA WRITERS🐎
Zaune yar kulu take suna cin abinci da yaranta.,,,,, Yau ma kamar kullun nasiha take masu akan zaman duniya.
A duk yanayin da suka tsinci kansu su dinga hakkuri da duniya don duk abinda kai hakkuri zakaci riban agaba,,,, Fadima ta dago kai ta kalli mahaifiyar tasu tace inna koda an zallunce mu kina nupin kada mu rama sai muyi hakkuri,,,
Kware kuwa inji inna ko baki son Allah ya rama, maki, ne da zaki rama da kan ki ????.
A,hankali tadago ta,kalli inna tace,Inaso tafadi a sanyaye.
Murmushi inna tayi ta kauda kai so da kauna da tausayi yaran nata yakara shiga zuciyar ta, Tundai fadima wace tafaye zafin acikin su,,,,,
Daidai wanan lokacin itama Gajiye tana cikin mawuyacin halin da matsinancin tunane a kano,,,, tana tunane hanyar da zata bullo ma inna ,,,, Don tasha Alwashin wanan karon intazo dongon daji da yaran inna zata dawo kano.
Saboda lokacinda sukayi alkawari da hajiya mai sharwali ya kusa cika.
Muskudawa tayi tare da gyara zama dan taji dadin tunanen. Ahaka har barci ya kwasheta bata gama tunanen taba.
Kwana biyu tana shirye_shirye
Komawa, dogon daji, har barci take rasawa don tsantsar tunanen yadda zata riski yar kulu.
Dogon Daji
Karfe uku na rana tasauka garin, don ,haka gidan, Ramatu tanufa kafin taje gidan su, don jin yadda abubuwa ke tafiya ta fannin, Ramatu.
Saida safe Gajiye tai sallama gidan inna,,,,, inna nadaga cikin daki tana sallah walha tadanyi gyaran murya, alamun sallah a ke yi.
Cak taja ta tsaya kamar mara gaskiya a,tsakar gida,,,, tana dan waige ,waige har idonta yakai ga dan guntun kujerar innna dake gefen daki jingine... Tsab tabi gidan da ido tana kallo tana wani yatsune fuska azuciyar ta tana fadin ,,,, kai dadina da kauye kenan wlh,.
Komai nasu na tsafta ne ji randan ruwanta duk da sun tsufa amma an wani lulube shi da wani marfi mai fadi gidan gashi na lakane amma jiko ina tsab,,
In a gida nake aiko tashi banyi ba yanzu balle har inyi gyaran wuri.
Motsin dataji shi yasata dagowa da sauri takai diban ta akofar dakin .
Hakan yai daidai da fitowar inna a,daki a,a,a lalai marhabin mutanen birni ne yau a garin namu .
Cikin sakin fuska da murmushi suka gaisa cikin natsuwa.
Inna ta koma daki tashinfida tabarma mai haske tace bisimillahgag shigo daga ciki,,, batare da bata lokaci,ba Gajiye ta shiga suka kara gaisawa abisa al,ada irinta bahaushe idan kai bako gaisuwa kusan biyu akeyi,,,,,
Hira sosai sukeyi na yanayin lokaci,,,,,,, A cikin hiran tasa Gajiye ta sako zancan daukan yara.
Saida inna tanisa sanan tace, a gaskiya Gajiye bawai bani son yaran nan su, gusa, kusa dani bane,aa,Kinsan amana suke gare ni Allah yai ma mahaifin su rasuwa, batare da nasan asalin gidan su ba,. saidai zuciyata tana fada min cewa insha Allahu zasuga danginsu koda kuwa bani raye ne.
Saboda hakane yasa nake kokarin ganin nabasu ingattancen rayuwa,.
Saida gajiye ta gyara zama tace inbada abinki yar kulu ai zuwa kawai zamuyi sudanga inda nake kwana biyu indawo dasu.
Kinga aiko watan wata rana su zasu kai kansu inda nake don zumunci ko?
Shiru inna, ta karayi tana nazari maganar gajiye acikin ranta.
Gajiye kibari sainayi shawara da yaya na malam sale duk abinda yace zakiji kafin ki wuce. Nakuma gode da kulawar ki,,,,,,
Malam sale yayane ga inna, "Saboda haka kamar yadda inna tace haka tayi tasamu malam sale ta fada mai duk yadda sukayi da Gajiye shiru malam sale yayi yana nazarin maganar da yar kulu tazo masa dashi .
Can ya nisa yace tau yar kulu mutum yazu ba abin yarda bane , Saidai kuma ita Gajiye din ai ina ganin ta gida ce koma dai maiye aibazata wuce nan ba.
Cikin murya mai rauni Inna tace tau yaya duk abinda kace insha Allah haka za,ayi.
Malam sani ya lura inna batason tafiyan kokadan,,, Sai yace kiyi hakuri diyar kulu addu,a zamu Allah yakai su lfy yadawo muna dasu lfy tace ameen
Inna tace zata koma sukayi sallama ,Sai dai shi malam sani yasan cewa inna bata amince da wanan tafiyar ba,,,,, tausayi Gajiye da bata taba haihuwaba yakeyi kuma gashi har ta taya diyan " yar uwan shi idan har bai bada baki ba Gajiye bazataji dadi ba,,,
Dasanyi gwiwa inna ta dawo gida .
🐎ZEEE MAKAWA🐎
🐎HUGUMA WRITERS🐎
[10/3, 16:28] +234 703 602 1388: ✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
5⃣
BY
🐎 ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA WRITERS🐎
Gidan bukin yacika gwargwadon yadda ake buki a kauye ,
Tuwo ne na shinkafa sai miyar alaihu da kulili , shimata da yara keta kwasa suna ci. Su Gajiye sune kirjin buki manyan yan birni zaune take ta hakince a saman tabarman roba
Akawo mata wanan akawo mata wancan ,,,, Saidai ita duk hankalinta baya guri kofa take kallo taga shigowar yar kulu.
Sai bayan sallah la,asar inna yar kulu ta iso gidan bukin abisa gaiyatar da Gajiye tai mata jiya da dare bayan ta iso harda ankon taimasu , su uku nafitar buki.
Jamma,a da dama wurin bukin suna mamakin zuwan yar kulu wurin wanan buki saboda ita ko haihuwa kayi da dare take zuwa taimaka barka,. Idan kuma aurene za,tazo taima Allah sa albarka ta,tafi.
Yau, sai gashi tazo harda anko kayan da Gajiye taimasu. koda yake mutane sun san akwai zumunci da zaman makwabtaka atsakanin su tun asali.
Anci ansha a,wuri tuwo da zobo mai zafi ko sanyi babu amma haka a,ke ta wasoso
Inna na gefe guda saman tabarma duk a takure take saboda bata saba shiga jamma,a ba haka.
Uhmmmm wai inna "yan mata ne inji Gajiye, tana tambayar yar kulu ?
Aiko suna gida lafiya lau kina dai min rowan yaran nan, yar kulu
A,a,a habadai Gajiye in,banda abin,ki aike uwarsu ce ta yaya zan maki rowar su ,,,,,,
Haba ai,sai Gajiye ta, gyara zama saboda tarkon ta yafara kama wa,
Ainaga ko wurin bukin baki bari sunzo ba yar kulu, ai,kamata yayi a, ce suna nan tunda gani a gari. Cikin kunya da kamala inna ke magana aikinsan basu da lokaci irin haka tunda suka dawo diban ruwa suka wuce islamiya sai gab da magriba suke dawowa,,,,,
Kinga ko basu da lokacin zuwa nan gurin amma insha Allah kafin kitafi zanturo maki su, su gaisheki,,,,,,,,,
Hira sosai mata ke,tayi wurin kamar yadda Gajiye da inna da wasu mata ke gefe guda suna tasu hiran.
Acikin hiran ne Gajiye kece ma inna akwai diyar mijinta zata haihu insha Allah inta haihu zuwa sabon wata zata zo ta,tafi da su hafsat suje mata buki,,,,,,,,,
Dam,,,,,,, gaban yar kulu ya fadi aje birni da yaranta ina sam baizai sabu ba,,,, ko a mafarki ma balle ai in yaranta sunje birni to kafansu kafanta ,,,,,, saboda birni ai a can yara ke lalacewa ,,,,,,,
Gajiye nata magana amma sam inna bataji ba tana can tana tunane a zuciyan ta.
Hmmm komai wayyon ki sainaci kudin diyar ki inji Gajiye acikin zuciyar ta don ta kulla inna tai nisa da tunane kuma fuskan ta ya nuna bata amince ba,,,,,,
Bayan taro yawatse Gajiye taba inna kayan buki wadatacce wai takaima yaranta
Ramatu, Gajiye ta bida don ta taimaka mata da batun yaran agurin innna.
Bayan buki da kwana daya Ramatu ta shigo gidan inna ,
kai kai kai maraba da Ramatu ke ce , yau agidan namu,
Nice yar kulu hanya ce tabiyo dani nace bari nashigo in maki yaya gajiyar buki .,,,,,,
Aiko nagode wlh
Bayan sun zauna andan yi hira ,Can Ramatu ta kawo zancen zuwa birnin yaran inna.
Aiko yar kulu kiji
dadi wlh, Gajiye yar birni zata dauki diyanki zuwa birni da ma ace nice aida yanzu nafara kuri agari ,,,,
Take innna ta canza fuska aiko Ramatu tashiga aiki zuga ,,,,,,,,,,,,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
🐎HUGUMA WRITERS🐎
[10/3, 16:22] +234 703 602 1388: ✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
4⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA WRITERS🐎
Zaune yar kulu take suna cin abinci da yaranta.,,,,, Yau ma kamar kullun nasiha take masu akan zaman duniya.
A duk yanayin da suka tsinci kansu su dinga hakkuri da duniya don duk abinda kai hakkuri zakaci riban agaba,,,, Fadima ta dago kai ta kalli mahaifiyar tasu tace inna koda an zallunce mu kina nupin kada mu rama sai muyi hakkuri,,,
Kware kuwa inji inna ko baki son Allah ya rama, maki, ne da zaki rama da kan ki ????.
A,hankali tadago ta,kalli inna tace,Inaso tafadi a sanyaye.
Murmushi inna tayi ta kauda kai so da kauna da tausayi yaran nata yakara shiga zuciyar ta, Tundai fadima wace tafaye zafin acikin su,,,,,
Daidai wanan lokacin itama Gajiye tana cikin mawuyacin halin da matsinancin tunane a kano,,,, tana tunane hanyar da zata bullo ma inna ,,,, Don tasha Alwashin wanan karon intazo dongon daji da yaran inna zata dawo kano.
Saboda lokacinda sukayi alkawari da hajiya mai sharwali ya kusa cika.
Muskudawa tayi tare da gyara zama dan taji dadin tunanen. Ahaka har barci ya kwasheta bata gama tunanen taba.
Kwana biyu tana shirye_shirye
Komawa, dogon daji, har barci take rasawa don tsantsar tunanen yadda zata riski yar kulu.
Dogon Daji
Karfe uku na rana tasauka garin, don ,haka gidan, Ramatu tanufa kafin taje gidan su, don jin yadda abubuwa ke tafiya ta fannin, Ramatu.
Saida safe Gajiye tai sallama gidan inna,,,,, inna nadaga cikin daki tana sallah walha tadanyi gyaran murya, alamun sallah a ke yi.
Cak taja ta tsaya kamar mara gaskiya a,tsakar gida,,,, tana dan waige ,waige har idonta yakai ga dan guntun kujerar innna dake gefen daki jingine... Tsab tabi gidan da ido tana kallo tana wani yatsune fuska azuciyar ta tana fadin ,,,, kai dadina da kauye kenan wlh,.
Komai nasu na tsafta ne ji randan ruwanta duk da sun tsufa amma an wani lulube shi da wani marfi mai fadi gidan gashi na lakane amma jiko ina tsab,,
In a gida nake aiko tashi banyi ba yanzu balle har inyi gyaran wuri.
Motsin dataji shi yasata dagowa da sauri takai diban ta akofar dakin .
Hakan yai daidai da fitowar inna a,daki a,a,a lalai marhabin mutanen birni ne yau a garin namu .
Cikin sakin fuska da murmushi suka gaisa cikin natsuwa.
Inna ta koma daki tashinfida tabarma mai haske tace bisimillahgag shigo daga ciki,,, batare da bata lokaci,ba Gajiye ta shiga suka kara gaisawa abisa al,ada irinta bahaushe idan kai bako gaisuwa kusan biyu akeyi,,,,,
Hira sosai sukeyi na yanayin lokaci,,,,,,, A cikin hiran tasa Gajiye ta sako zancan daukan yara.
Saida inna tanisa sanan tace, a gaskiya Gajiye bawai bani son yaran nan su, gusa, kusa dani bane,aa,Kinsan amana suke gare ni Allah yai ma mahaifin su rasuwa, batare da nasan asalin gidan su ba,. saidai zuciyata tana fada min cewa insha Allahu zasuga danginsu koda kuwa bani raye ne.
Saboda hakane yasa nake kokarin ganin nabasu ingattancen rayuwa,.
Saida gajiye ta gyara zama tace inbada abinki yar kulu ai zuwa kawai zamuyi sudanga inda nake kwana biyu indawo dasu.
Kinga aiko watan wata rana su zasu kai kansu inda nake don zumunci ko?
Shiru inna, ta karayi tana nazari maganar gajiye acikin ranta.
Gajiye kibari sainayi shawara da yaya na malam sale duk abinda yace zakiji kafin ki wuce. Nakuma gode da kulawar ki,,,,,,
Malam sale yayane ga inna, "Saboda haka kamar yadda inna tace haka tayi tasamu malam sale ta fada mai duk yadda sukayi da Gajiye shiru malam sale yayi yana nazarin maganar da yar kulu tazo masa dashi .
Can ya nisa yace tau yar kulu mutum yazu ba abin yarda bane , Saidai kuma ita Gajiye din ai ina ganin ta gida ce koma dai maiye aibazata wuce nan ba.
Cikin murya mai rauni Inna tace tau yaya duk abinda kace insha Allah haka za,ayi.
Malam sani ya lura inna batason tafiyan kokadan,,, Sai yace kiyi hakuri diyar kulu addu,a zamu Allah yakai su lfy yadawo muna dasu lfy tace ameen
Inna tace zata koma sukayi sallama ,Sai dai shi malam sani yasan cewa inna bata amince da wanan tafiyar ba,,,,, tausayi Gajiye da bata taba haihuwaba yakeyi kuma gashi har ta taya diyan " yar uwan shi idan har bai bada baki ba Gajiye bazataji dadi ba,,,
Dasanyi gwiwa inna ta dawo gida .
🐎ZEEE MAKAWA🐎
🐎HUGUMA WRITERS🐎
[10/3, 16:28] +234 703 602 1388: ✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
5⃣
BY
🐎 ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA WRITERS🐎