Sashe 19
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Har wani lokaci basu dawo gida ba sai zuwa dare lokacin badamar tabi hanya zuwa gida yan bagaladi na hanya,,,
Cikin damuwa da fargaban iri iri zuciyar ta yake,, don tasan cewa hankalin yan uwanta zai tashi sosai don duk inda mutum ya dole yadawo kafin dare yayi,,,
Matar ce tai mata bayanin cewa tayi hakkuri ta kwana da safe zata kira Albani din ta taimata bayanin cewa tana tare da su,,,
Saboda dole ne duk wanda ya kawo ma ka mai, aiki ka dauki lanbar wayan ,Albani din shi ,,,,
Cikin rashin jindadi ta isa dakin da take hutu aciki idan tazo gurin aikin.
Uwar dakin nata ce tashigo dakin cikin fara,r ta da sakin fuska, Ma,isha bata da jiki sosai gajera ce maidan tsawon fuska,,, takai kimanin shekara talatin da wani abu da haihuwa,,
Cup take rike dashi a, hannu ta wanda ke cike da madarar shanu mai kyau mai kauri ta asali ,ko kallon cup din kayi kasan madarar yadauki sanyi,, so sai,,
Gefen gadon da Rugaiyya ke sama ta zauna wanda ita kuma Rugaiyyan ke kokarin tashi ta zauna saboda girnamawan, shigowar uwar dakin nata dakinta,,,,,
Ta mika mata cup din tana fadin tasha madarar don zaimata amfani sosai,,,,, kallon madar Rugaiyya keyi kamar batasan ko maye madara ba da mamaki,
Mika mata cup din tayi gami darike mata hannu guda tana murmushi, tace madarace mukasha ,shine nakawo maki naki don nasan kina gidan yau kinzama bakuwata,,, takarbi cup din tana godiya.
Saida ta tabbatar tasha sai tamike tana ce mata tasake jikinta mana ainan ma gidane ko bata saba da su bane har yanzu,,,
Dan murmushi tayi cikin girmamawa tana fadin ai ba ko mai tunda za,a fadama Albani din ta, cewa tana nan saboda dare yayi mata yau,,,,,,,
Shiko maigidan yana can saman bene, daidai wani dan dake saman harabar gidan nashi yakasa tsaye yakasa zaune, yaje yadawo yana mazurai, da ido yana lunshe su yana shafar gemun shi,,,,
Ahaka matar tacin masa tsaye yana yawo tsakiyan haraban su yana dunkular hannun shi,,,
Tabayan shi ,Ma,isha ta rugumo , shi,.
Yai wani ajiyan zuciya a hankali,
Yajuyo da Ma,isha ahankali ta gaban shi suna fuskantan junan su,,,
Itace ta fara magana ,, tace nasan ganin da kaima wanan yariyar a yau ,shiyakara saka cikin wanan yanayin maigida,,,
Yace wani abu nake tunane kawai ba wanan ba,,
Jan hannu shi tayi suka koma ta cikin bedroom dinsu,,
Tace mai magida na riga na gama shirya komai ko ,,,yadan yi murmushi ya rungumota,
Tace nan,da dan anjima kadan kana iya zuwa gareta ,,, kalassss,,,
Ta juya tana shirin kwanciya ,,,
Amma cikin zuciyar ta tana fadin ita tasan cewa baza ta iya gamsar da maigidan nataba in badon haka ba bazata yarda da wanan akidar tashi ba,,,.
Saidai kasssh duk yadda tayi yafi gane ma bakaken mata don acewar shi sunfi dadi da juriya dasu,
Yakuma sheda mata kuma itama din tasani kusan gidajen da kaga yariya bakar fata tana aiki to aiki biyu ne da ta lalurar maigida sai kuma ta zahir,,,, amma bakowa keda wanan akidar ba sai wanda zuciyar shi takekeshe,,,
Saida yadauki dan lokaci yana gyara jikin shi,,,,yagama duk wani shiryeshirye shi na kwanciya,,, azuciyar shi yana kiyasta yadda zai kasance da Rugaiyya yau,,, yana fatar tafi waccan da tatafi dadin harka saboda ko banza Rugaiyya tafi, wacan kurciya,,
Saida kuma yakan tuna irin dadi damore rayuwa dayayi da,zakkiya yar, kasar, niger,,,, yaji dadin zamanta dasu sosai, ita,din ma,tasamu alheri awajen shi dakuma matar shi,,, idan ko Rugaiyya haka take zai kasan ce mai farin ciki
Don haka dole yasan irin yada zai kyautata mata da kuma irin kyautar da zai mata,,, dan yajar ra,ayinta,,,
Rugaiyya tagama shirinta tsab ta kwanta,,
tare da addu,oin neman tsari daga Allah kamar yadda ta saba,,
Saidai duk, jikinta bata jin karfin shi ,sam tunda tasha madaran da ma,isha ta bata jitakeyi kamar duk gabobin jikinta basu aiki,,,,,,
Tana kwanci Barci mai karfi,ya dauketa, daga kwancinta,,,
Tafe yake a hankali yake tafiya, cikin dogon baradan dake gidan inda dakunonin yan aikin gidan yake a jere ,,, kusan duk basu yan aikin basu ciki, kasancewar dare ne mafi yawan su sun tafi gida basu kwana agidan ,,,
Kofar dakin yatura a hankali yai ,sa,a kofar a bude take,batare da yasha wani wahala ba,,,,,
Tsayawa yayi yana kare,mata, kallon irin halittan da Allah yai mata gaskiya ba laifi yasan zai more rayuwar sa anan,
Cikin barcin da takeyi mai nauyi take jin ana shafarta,, a,hankali ta gyara kwanciyar ta don ta dauka ko duk dadin barcine a gidan masu kudi,,
Shiko gogan yaji dadin hakan don yadauka ko shi ta gyara mawa yan kayar fulanin ta sunyi ciciko sunyi tsaye,,
Nandanan yashiga su ya,,,,,,,,,
Shafarta yakeyi gami da tsotson wasu sasan jikinta,,,
Ahankali ta bude idon ta dake tap da barci mai nauyi,,,
Duk da barcin da ke idon ta bai hanata zabura ba da kokarin mike wa, zaune, cikin tsoro,,,,,,
Shiko gogan sai ce mata yakeyi cool dawn cool dawn , ,,,,,,
Data ga zaicigaba saita kama ture shi tana fadi ,,,.la,la la, zina haramu,,,
Kiss yakara kokarin kai mata,,,,
Aiko tasa hannun ta da karfi da ja gemen shi iya karfin ta saida yayi wata yar kara, na wahala ido waje, ,,,,,
Allah yabata sa,a ta jawo Cup din da aka bata tasha madara shi,,,,ta buga mai a fuska jin zafin da yayi yakai mata mari yakai mata wawan mari, cikin fushi
,,,,,,yasa hannun shi guda ya rike mata wuya, gudan hannun, yana shafar fuskan shi inda yaji kamar sanyi ashe jini ne,
Ta kara kai mai cizo a wuyar hannun shi guda,baisan sanda zafi ya sa yasake ,ta ba,
Dakarfi ta ture shi gefe tasamu ta sauko sama gadon ,tasa hannu taja rigarta da ta cire gefe
,, Sa,arta guda yamanta da yashigo hankalinshi yadauke da ganinta da yayi kwance bai rufe kofa ba,,,
Da guda tafita hanyar zuwa get din gidan duk suna a rufe ,,
Dabara yafado mata tashige parking area na gidan tashige karkashin wata mota landrover,,, talafe tana maida nunfashi ahankali kamar za,aganta takeji ita,,,
Yadafe fuskanshi da hannu guda don jinin dake zuba mashi dakin matar shi yanufa don yasan ba inda zatabi tafita gidan da daren nan ,,,,,
Matarshi naganin shi tataso da saurinta tana tamabayar shi ko may yafaru haka,,, jayeta yayi gefe yana fadin kinsan cewa wanan yarinyar ba irin wacan da kika samo min bace kika,kaini ta jimin ciwo
Sai nasa andaure min ita sai an fitar da ita kasan nan,,,
Hakana yaita fadar shi ita kuma tana gyara mai gurin da jinin ke zuba ga zafin cizon da akai mai,,,
gurin yai ja jarir,,,
Shike ta fada yana ce ma masu gadi su diba ko ina , nagidan akamo mai ita,
Duk sun diba har gurin motocin da data,ke kwance tana jin su sai addu,a takeyi abakin ta,,,,
Kiran sallah akeyi ko ina taji lokacin da yake fadin kada a bude kofar gidan har sai sun dawo sallah asuba,,
Ita kuma lokacin tana daidai bayan dakin maigadi,,,
Allah yabata sa,a maigadin yashiga daki dauko abu,,, aiko ta lalaba tafice dagudun tabar gidan ,,,,
Gudu taitayi tana waigen bayanta ko ana binta abaya, ,har Allah yasa tasamu mota masu zuwa dawo sallah asuba tabiyo,,
Yadda naga dare haka naga rana don ina cikin mugun damuwar rashin dawowar yar uwata kuma masoyiyata maikaunata da alheri,,,,
Don dai ni nasan cewa ba gudu tayi ba akwaidai wani dalili mai karfi sosai,,,
Gari yafara yin dan haske mutane sun fara zirgazirga nafito wajen gidan mu natsaya batare da kowa yasani ba,,,
Sai ko ga Rugaiyya nagani cikin tashin hankali da firgita janta nayi gefe nace ta nuna babu komai har kowa yafita don ba wanda yasan batadawo gida ba,,,
Hankalina atashe nabata ruwa tai wanka muka shirya kamar kullun, mukafita gidan ,,,
Saida mukai nisa da uguwar mu sanan muka rike, junan mu mukaita kuka,
Saida mukayi mai isar mu ba mai bamu hakkuri sai Allah,
Nice nadanyi karfin hali na fara magana cikin sheshekar kuka, ahankali nake tambayar ta may yafaru da ita,,,,,,,,
Kara rugumay ni tayi takara rusa sabon kuka dakyat na samu tadan tsagaita kukanta,,
Sannu ahankali ta warware min komai tun farkon yadda al,amarin yafaru da ita , dakuma yadda tasamu ta tsira
Mun aje cewa koda hajiya tace ta koma gidan aiki bazata koma ba wanga karon,,,,
Haka muka dunguma dani da ita muka tafi gidan aikina a,ranan
🐎ZEEE MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
[10/4, 13:37] +234 703 602 1388: ✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
3⃣2⃣
BY
🐎 ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Almost true life story,,,,,
Imani acikin zuciya take ba,a zahiri ba , Allah yana amfani da aiyukan mune, na zuciya,bana zahiri ba Allah yakara muna imani 👏👏👏👏👏 , Ameen,,,,,,,,
Tunda safe muke barin gida zuwa gurin aiki na ,ba mu dawowa sai da dare ,,,
Don muna gudun kada azo a,kama Rugaiyya ,,, kamar yadda mugun yai ikirari, cewa zai sa afitar da ita acikin kasar da karfin tsiya,,,
Koda mukadawo Yumma ke tambayar mu ina Rugaiyya ta,tafi yan gidan aikinta sunzo har sau biyu bidan ta,,,,
Cemata,nayi ta kyale su don ta,canza wani guri aiki ko,,,
Tun lokacin bamu kara jin komai ba tun muna dari dari ha muka gaji muka sake jikin mu,,,
Saidai hajiya bata san cewa bata zuwa aiki ba,, abin da muke gudu shine kada lokacin kawo kudi yayi bamu kawo mata ba,,,
Duk zuwan da mukeyi da Rugaiyya masu gidan basu sani ba dayake gefen mu daban ne,,
Shiyasa har muka dan dauki lokaci, agidan ba wanda yasani,,
Shirin zuwar yan Nigeria umurah akeyi, su hjy mama,
Sai gyaran gidan ake tayi sosai tundaga fentin gidan har furnitures ancanza sabo sai kuma kayan electronic sabbi nayayi lates,
Gidan yakara wani haske fayau kamar ancan wani fasalin gina ne,,,
Cikin damuwa da fargaban iri iri zuciyar ta yake,, don tasan cewa hankalin yan uwanta zai tashi sosai don duk inda mutum ya dole yadawo kafin dare yayi,,,
Matar ce tai mata bayanin cewa tayi hakkuri ta kwana da safe zata kira Albani din ta taimata bayanin cewa tana tare da su,,,
Saboda dole ne duk wanda ya kawo ma ka mai, aiki ka dauki lanbar wayan ,Albani din shi ,,,,
Cikin rashin jindadi ta isa dakin da take hutu aciki idan tazo gurin aikin.
Uwar dakin nata ce tashigo dakin cikin fara,r ta da sakin fuska, Ma,isha bata da jiki sosai gajera ce maidan tsawon fuska,,, takai kimanin shekara talatin da wani abu da haihuwa,,
Cup take rike dashi a, hannu ta wanda ke cike da madarar shanu mai kyau mai kauri ta asali ,ko kallon cup din kayi kasan madarar yadauki sanyi,, so sai,,
Gefen gadon da Rugaiyya ke sama ta zauna wanda ita kuma Rugaiyyan ke kokarin tashi ta zauna saboda girnamawan, shigowar uwar dakin nata dakinta,,,,,
Ta mika mata cup din tana fadin tasha madarar don zaimata amfani sosai,,,,, kallon madar Rugaiyya keyi kamar batasan ko maye madara ba da mamaki,
Mika mata cup din tayi gami darike mata hannu guda tana murmushi, tace madarace mukasha ,shine nakawo maki naki don nasan kina gidan yau kinzama bakuwata,,, takarbi cup din tana godiya.
Saida ta tabbatar tasha sai tamike tana ce mata tasake jikinta mana ainan ma gidane ko bata saba da su bane har yanzu,,,
Dan murmushi tayi cikin girmamawa tana fadin ai ba ko mai tunda za,a fadama Albani din ta, cewa tana nan saboda dare yayi mata yau,,,,,,,
Shiko maigidan yana can saman bene, daidai wani dan dake saman harabar gidan nashi yakasa tsaye yakasa zaune, yaje yadawo yana mazurai, da ido yana lunshe su yana shafar gemun shi,,,,
Ahaka matar tacin masa tsaye yana yawo tsakiyan haraban su yana dunkular hannun shi,,,
Tabayan shi ,Ma,isha ta rugumo , shi,.
Yai wani ajiyan zuciya a hankali,
Yajuyo da Ma,isha ahankali ta gaban shi suna fuskantan junan su,,,
Itace ta fara magana ,, tace nasan ganin da kaima wanan yariyar a yau ,shiyakara saka cikin wanan yanayin maigida,,,
Yace wani abu nake tunane kawai ba wanan ba,,
Jan hannu shi tayi suka koma ta cikin bedroom dinsu,,
Tace mai magida na riga na gama shirya komai ko ,,,yadan yi murmushi ya rungumota,
Tace nan,da dan anjima kadan kana iya zuwa gareta ,,, kalassss,,,
Ta juya tana shirin kwanciya ,,,
Amma cikin zuciyar ta tana fadin ita tasan cewa baza ta iya gamsar da maigidan nataba in badon haka ba bazata yarda da wanan akidar tashi ba,,,.
Saidai kasssh duk yadda tayi yafi gane ma bakaken mata don acewar shi sunfi dadi da juriya dasu,
Yakuma sheda mata kuma itama din tasani kusan gidajen da kaga yariya bakar fata tana aiki to aiki biyu ne da ta lalurar maigida sai kuma ta zahir,,,, amma bakowa keda wanan akidar ba sai wanda zuciyar shi takekeshe,,,
Saida yadauki dan lokaci yana gyara jikin shi,,,,yagama duk wani shiryeshirye shi na kwanciya,,, azuciyar shi yana kiyasta yadda zai kasance da Rugaiyya yau,,, yana fatar tafi waccan da tatafi dadin harka saboda ko banza Rugaiyya tafi, wacan kurciya,,
Saida kuma yakan tuna irin dadi damore rayuwa dayayi da,zakkiya yar, kasar, niger,,,, yaji dadin zamanta dasu sosai, ita,din ma,tasamu alheri awajen shi dakuma matar shi,,, idan ko Rugaiyya haka take zai kasan ce mai farin ciki
Don haka dole yasan irin yada zai kyautata mata da kuma irin kyautar da zai mata,,, dan yajar ra,ayinta,,,
Rugaiyya tagama shirinta tsab ta kwanta,,
tare da addu,oin neman tsari daga Allah kamar yadda ta saba,,
Saidai duk, jikinta bata jin karfin shi ,sam tunda tasha madaran da ma,isha ta bata jitakeyi kamar duk gabobin jikinta basu aiki,,,,,,
Tana kwanci Barci mai karfi,ya dauketa, daga kwancinta,,,
Tafe yake a hankali yake tafiya, cikin dogon baradan dake gidan inda dakunonin yan aikin gidan yake a jere ,,, kusan duk basu yan aikin basu ciki, kasancewar dare ne mafi yawan su sun tafi gida basu kwana agidan ,,,
Kofar dakin yatura a hankali yai ,sa,a kofar a bude take,batare da yasha wani wahala ba,,,,,
Tsayawa yayi yana kare,mata, kallon irin halittan da Allah yai mata gaskiya ba laifi yasan zai more rayuwar sa anan,
Cikin barcin da takeyi mai nauyi take jin ana shafarta,, a,hankali ta gyara kwanciyar ta don ta dauka ko duk dadin barcine a gidan masu kudi,,
Shiko gogan yaji dadin hakan don yadauka ko shi ta gyara mawa yan kayar fulanin ta sunyi ciciko sunyi tsaye,,
Nandanan yashiga su ya,,,,,,,,,
Shafarta yakeyi gami da tsotson wasu sasan jikinta,,,
Ahankali ta bude idon ta dake tap da barci mai nauyi,,,
Duk da barcin da ke idon ta bai hanata zabura ba da kokarin mike wa, zaune, cikin tsoro,,,,,,
Shiko gogan sai ce mata yakeyi cool dawn cool dawn , ,,,,,,
Data ga zaicigaba saita kama ture shi tana fadi ,,,.la,la la, zina haramu,,,
Kiss yakara kokarin kai mata,,,,
Aiko tasa hannun ta da karfi da ja gemen shi iya karfin ta saida yayi wata yar kara, na wahala ido waje, ,,,,,
Allah yabata sa,a ta jawo Cup din da aka bata tasha madara shi,,,,ta buga mai a fuska jin zafin da yayi yakai mata mari yakai mata wawan mari, cikin fushi
,,,,,,yasa hannun shi guda ya rike mata wuya, gudan hannun, yana shafar fuskan shi inda yaji kamar sanyi ashe jini ne,
Ta kara kai mai cizo a wuyar hannun shi guda,baisan sanda zafi ya sa yasake ,ta ba,
Dakarfi ta ture shi gefe tasamu ta sauko sama gadon ,tasa hannu taja rigarta da ta cire gefe
,, Sa,arta guda yamanta da yashigo hankalinshi yadauke da ganinta da yayi kwance bai rufe kofa ba,,,
Da guda tafita hanyar zuwa get din gidan duk suna a rufe ,,
Dabara yafado mata tashige parking area na gidan tashige karkashin wata mota landrover,,, talafe tana maida nunfashi ahankali kamar za,aganta takeji ita,,,
Yadafe fuskanshi da hannu guda don jinin dake zuba mashi dakin matar shi yanufa don yasan ba inda zatabi tafita gidan da daren nan ,,,,,
Matarshi naganin shi tataso da saurinta tana tamabayar shi ko may yafaru haka,,, jayeta yayi gefe yana fadin kinsan cewa wanan yarinyar ba irin wacan da kika samo min bace kika,kaini ta jimin ciwo
Sai nasa andaure min ita sai an fitar da ita kasan nan,,,
Hakana yaita fadar shi ita kuma tana gyara mai gurin da jinin ke zuba ga zafin cizon da akai mai,,,
gurin yai ja jarir,,,
Shike ta fada yana ce ma masu gadi su diba ko ina , nagidan akamo mai ita,
Duk sun diba har gurin motocin da data,ke kwance tana jin su sai addu,a takeyi abakin ta,,,,
Kiran sallah akeyi ko ina taji lokacin da yake fadin kada a bude kofar gidan har sai sun dawo sallah asuba,,
Ita kuma lokacin tana daidai bayan dakin maigadi,,,
Allah yabata sa,a maigadin yashiga daki dauko abu,,, aiko ta lalaba tafice dagudun tabar gidan ,,,,
Gudu taitayi tana waigen bayanta ko ana binta abaya, ,har Allah yasa tasamu mota masu zuwa dawo sallah asuba tabiyo,,
Yadda naga dare haka naga rana don ina cikin mugun damuwar rashin dawowar yar uwata kuma masoyiyata maikaunata da alheri,,,,
Don dai ni nasan cewa ba gudu tayi ba akwaidai wani dalili mai karfi sosai,,,
Gari yafara yin dan haske mutane sun fara zirgazirga nafito wajen gidan mu natsaya batare da kowa yasani ba,,,
Sai ko ga Rugaiyya nagani cikin tashin hankali da firgita janta nayi gefe nace ta nuna babu komai har kowa yafita don ba wanda yasan batadawo gida ba,,,
Hankalina atashe nabata ruwa tai wanka muka shirya kamar kullun, mukafita gidan ,,,
Saida mukai nisa da uguwar mu sanan muka rike, junan mu mukaita kuka,
Saida mukayi mai isar mu ba mai bamu hakkuri sai Allah,
Nice nadanyi karfin hali na fara magana cikin sheshekar kuka, ahankali nake tambayar ta may yafaru da ita,,,,,,,,
Kara rugumay ni tayi takara rusa sabon kuka dakyat na samu tadan tsagaita kukanta,,
Sannu ahankali ta warware min komai tun farkon yadda al,amarin yafaru da ita , dakuma yadda tasamu ta tsira
Mun aje cewa koda hajiya tace ta koma gidan aiki bazata koma ba wanga karon,,,,
Haka muka dunguma dani da ita muka tafi gidan aikina a,ranan
🐎ZEEE MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
[10/4, 13:37] +234 703 602 1388: ✈✈✈TAKARI✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
3⃣2⃣
BY
🐎 ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Almost true life story,,,,,
Imani acikin zuciya take ba,a zahiri ba , Allah yana amfani da aiyukan mune, na zuciya,bana zahiri ba Allah yakara muna imani 👏👏👏👏👏 , Ameen,,,,,,,,
Tunda safe muke barin gida zuwa gurin aiki na ,ba mu dawowa sai da dare ,,,
Don muna gudun kada azo a,kama Rugaiyya ,,, kamar yadda mugun yai ikirari, cewa zai sa afitar da ita acikin kasar da karfin tsiya,,,
Koda mukadawo Yumma ke tambayar mu ina Rugaiyya ta,tafi yan gidan aikinta sunzo har sau biyu bidan ta,,,,
Cemata,nayi ta kyale su don ta,canza wani guri aiki ko,,,
Tun lokacin bamu kara jin komai ba tun muna dari dari ha muka gaji muka sake jikin mu,,,
Saidai hajiya bata san cewa bata zuwa aiki ba,, abin da muke gudu shine kada lokacin kawo kudi yayi bamu kawo mata ba,,,
Duk zuwan da mukeyi da Rugaiyya masu gidan basu sani ba dayake gefen mu daban ne,,
Shiyasa har muka dan dauki lokaci, agidan ba wanda yasani,,
Shirin zuwar yan Nigeria umurah akeyi, su hjy mama,
Sai gyaran gidan ake tayi sosai tundaga fentin gidan har furnitures ancanza sabo sai kuma kayan electronic sabbi nayayi lates,
Gidan yakara wani haske fayau kamar ancan wani fasalin gina ne,,,