Sashe 66
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Nuna min hanya yayi alamar ina iya tafiya,
Dan dar dar nayi nayi narashin sanin abinyi tukun
Kara dagowa ina mai bashi hakkuri,
Kan sa ya dan rausaya gefe yace pls u can go, ki kula da kanki daga yau,
A sanyaye ganin idon shi na akai na yau ko kauda su bai yi kamar da, nadan juya a hankali nabar falon,
Ido yabini dashi zuciyar shi cike da mamakin yadda halittana ya koma cikin dan kankanin lokaci,
Juyowa yayi inda salim ke zaune yana kallo da sauraren mu,
Yai wani irin sanyayan ajiyat zuciya, gami da kutawa
Yace Alin Alin hmm hmm, zamu hadu, dakai,
Ina shiga daki nafada saman gado ina wani irin kuka mai tsuma zuciya,
Salimat bata hanani ba saida taga nayi kuka mai i,sata tukun don kaina nadan tsaigaita,
Ruwa ta miko min tace insha, ba musu nakarba nadan kurba na mayar mata da cup din,,,
Nakara matse waje guda zuciya tab da takaici da danasanin yarda da naiwa Alin har yai galaba da soyayyar shi akaina,
Gashi cikin ruwan sanyi sheriff ya walwale min manufar wanda ni nakas fahintar shi tun farko,
Nadan kara hadiyar zuciya na takaici na ce araina sheriff zai min daukar maiyawan son maza ce ni, kila,
Sainaji wani irin mugun kunya da nauyi yakamani,
Salimat ce ta dafani shiru tadan yi nawani lokaci tana mai kura min ido,,
Suna,na takira a hankali
Na ce mata na,am a hanakali
Ido ta kura min tana nazarina ,
Ta ce min fadima kiyi hakkuri ki daina wanan kukan haka pls
Sai tai shiru bata kara cewa komai ba kamar mai tunanen wanin wani abu,
Can sai tace min naganki da sheriff a falo dazu, kuma nasan wanan kukan yana da nasaba da ganin da nai maku din dake dashi da salim,
Kifada min ko may ke faruwa da ke haka,
Wani irin nauyi naji azuciya na da kunya, sai na janye hannunta daga dafa nin da tayi,,,
Karo na biyu ta koma kirana tace min kina jina
Kar ki boye min komi ki daukeni tankar yar uwar ki fadima,,,
Wani sanyi naji a raina, naga ai maganar ta gaskiya ce, komai na son abokin shawara,
Dakyat nai shiru na labarta mata komai tundaga farko har karshe dakuma irin taimakon da sheriff yai min a rayuwata,
Bakina ta kurawa ido tunda nafara mata bayani
Cike da mamaki take jin cewa ni ba yar uwa su Amal bace
Asali ma dai ni yar takari ce ba wata ba,
Cikin mamaki take kallo na tana nu,nani,tace min fadima ke takari ce takari fa,
Tai wani dan ajiyan zuciya tace min gaskiya ki gode ma Allah don kin shigo takari da kafar dama,
Don kisan cewa babu wani abu cikin takari banda kaddarar rayuwa kala kala,
Don takari da kyata yake sha in har yasamu komawa gida da lafiyan shi yagode ma Allah,
Ke gashi Allah ya hada ki da dan albarka kin samu har zaki hada digree din ki asanadiyar takari,
Tace zan baki shawara kamar yada duk wani dan uwa zaiba nashi shawara,
Agaskiya baki kyauta ba fadima yadda kikayin nan da ace shi ba mai sanyin halin bane zai iya daukan mataki akan ki, tunda ga kaunar shi ma tayi kokarin kiyaye dokan daya sa maku
Kiyi kokari duk wani doka dakuma abinda zai cutar da shi ko ke ,ki kare shi daga gareshi,
Takara dan dafa min kafadana tace min kikula fadima duk dokar dayasa maku ki kiyaye shi pls, babu cutarwa acikin shi insha Allah,,,
Tagumi nayi da hannayena ina kallon ta
Ina kuka nace mata insha Allah zan kiyaye daga yau,
Tace min to ki daina wanan kukan hakana kisake jikin ki,
Asake nace mata to yanzu yazanyi in ba sheriff hakuri
Tai dan murmushi tace ai yana da saukin kai sosai don da wani ne da abin bai kyau,
Tace min ki kwatar da hankalinki text zakiyi mai kiba shi hakuri,
Sai kuma kiyi kokari kisan yadda zaki nuna mai agaban shi cewa ke din diyace kin rabu da Alin din har abada,
Tadanyi murmushi tace kinga hakan zaisa yasan cewa shi din ya isa dake, kuma ke mai bin umur ni ne,
A sanyaye nace mata nagode kwarai da kulawar ta,
Tace min ai itace da min godiya ba ni ba,
Tunda nashiga ban fito ba dama,
Nadan gyara cikin wata yar riga da ta matse min jiki tam, nadauko wayana da niyar zuwa falo indan samu wani abu, in ci,
Sam basan cewa yau sheriff a gidan mu ya sauka ba ganin cewa wancan karon ba,a nan ya sauka ba,
Ina shiga falon wayana yana tsuwar kira ya shigo ko bandiba ba nassn cewa bakowa bane sai Alin ne
Shine din kuwa, da sallama ta karba wayan Sheriff dake zaune agaban computer shi yai shiru yana sauraren ta da kuma mamakin abinda yakawo ta falo cikin daren nan,
Gurin fridge yaga ta nufa tabude tadauko lemun gwaba da corns acikin leda kujera da ke kusa da ita ta zauna,
Tana shan lemun tana waya sai yagane cewa yunwa yafito da ita yanzu,
Muryan ta yaji tana cewa adake nan yanzu nafada maka cewa banda lokacin wanan agaba na,
Sai yaji tadanyi shiru tana sauraren maganar da ake fada mata, tana kurban lemun da ke hannunta tana jefa corn din guda guda a bakinta,
Tace aiko mada sheriff din ne yace min in rabu da kai yayi gaskiya tunda ya isa akai na,
Zai iya sani zai kuma iya hana ni, duk lokacin da yaga dama,
Balle kawai zato kakeyi, sheriff baiko da labarin ina tare da kai, yanzu,
Kawai ra,ayi nane in maida hankalina a karatuna indaina bata lokacina
Don ni ba yanzu zanyi aure ba ,,,
Haka mukayi ta musayar magana daga karshe nai warning din shi cikin kakkausar murya akan daga yau kada ya kara kirana pls,,
Idan kuma yakara zan fada ma sherrif don yadaukan min mataki akanshi,
Murmushin takaici naji tayi yace ai baku isa ba daga ke har Ahmad din,
Nace mai Allah yafika Alin duk yadda kaso ka cutar da ni Allah bai yarda na,kashe wayan ina ta fada kamar yana a fili inda nake,,,,
Sheriff yasan cewa ban gashi ba har nagama natashi zuwa cikin daki abina,
Cikin tausayin hali irin nawa yabini da ido har na shige part din mu,
Cikin dare nai mai text nabashi hakuri nakumayi mai alkawarin cewa bazan kara yin abinda baiso ba insha Allah,
Hindu na zaune tana fuskantar aziza wacce du ta dan ta da hankalinta,
Cikin tausa murya tace ma aziza gaskiya kamata yayi kisan yadda kikayi dabaran janshi kuje wurin likinta da yasan kan ciki sosai
Tunda naga ke kina ra,ayin hakan,
Hindu gaskiya ban son inyi loosing din Ahmad a rayuwa na don naga alamar in banyi da gaske ba wanan maganar na iya kawo muna matsala arayuwar mu, nan gaba,
Aziza na fada maki cewa ki kwantar da hankalinki tunda har kina son mijinki zan yi iya kokari na inga cewa kin mallaki baby, tare da shi,
Sundan dade suna ta tattaunawa akan yadda zasu shawo kan sheriff zuwa wurin wani likita a kasar indiya, wanda zai diba su da ita dashi,
Bayan kamar sati yai mata waya cewa zai je Nigeria gurin Nafisat,
In akwai abinda taki jini shine taji cewa wai ita aziza tana da kishiya,
Don ita arayuwa bata kaunar kishiya sam koshi don son da take mai ne yasa har ta amince
Kuma ganin da tayi cewa shi ba mazauni guri daya bane,
Yadda sukayi da aziza haka sukayi da Nafisat akan haihuwa, itama din tadan shiga cikin rudu,
Don ta tabbatar da cewa sai Allah in mahaifar ta na iya daukan ciki saboda yawan kwayoyin da tasha tun tana yar secondary tafara harkan shan kwaya,
Wanda ansha warning din ta cewa zai iya mata illa amatsayin ta na mace,
Don haka maganar ya tayar mata da hankali,
Tunda safe ta ziyar ci wani likitansu inda yaba ta appointment cewa taje tadawo aimata gwajin agani ko zata iya daukan ciki,
Dan dar dar nayi nayi narashin sanin abinyi tukun
Kara dagowa ina mai bashi hakkuri,
Kan sa ya dan rausaya gefe yace pls u can go, ki kula da kanki daga yau,
A sanyaye ganin idon shi na akai na yau ko kauda su bai yi kamar da, nadan juya a hankali nabar falon,
Ido yabini dashi zuciyar shi cike da mamakin yadda halittana ya koma cikin dan kankanin lokaci,
Juyowa yayi inda salim ke zaune yana kallo da sauraren mu,
Yai wani irin sanyayan ajiyat zuciya, gami da kutawa
Yace Alin Alin hmm hmm, zamu hadu, dakai,
Ina shiga daki nafada saman gado ina wani irin kuka mai tsuma zuciya,
Salimat bata hanani ba saida taga nayi kuka mai i,sata tukun don kaina nadan tsaigaita,
Ruwa ta miko min tace insha, ba musu nakarba nadan kurba na mayar mata da cup din,,,
Nakara matse waje guda zuciya tab da takaici da danasanin yarda da naiwa Alin har yai galaba da soyayyar shi akaina,
Gashi cikin ruwan sanyi sheriff ya walwale min manufar wanda ni nakas fahintar shi tun farko,
Nadan kara hadiyar zuciya na takaici na ce araina sheriff zai min daukar maiyawan son maza ce ni, kila,
Sainaji wani irin mugun kunya da nauyi yakamani,
Salimat ce ta dafani shiru tadan yi nawani lokaci tana mai kura min ido,,
Suna,na takira a hankali
Na ce mata na,am a hanakali
Ido ta kura min tana nazarina ,
Ta ce min fadima kiyi hakkuri ki daina wanan kukan haka pls
Sai tai shiru bata kara cewa komai ba kamar mai tunanen wanin wani abu,
Can sai tace min naganki da sheriff a falo dazu, kuma nasan wanan kukan yana da nasaba da ganin da nai maku din dake dashi da salim,
Kifada min ko may ke faruwa da ke haka,
Wani irin nauyi naji azuciya na da kunya, sai na janye hannunta daga dafa nin da tayi,,,
Karo na biyu ta koma kirana tace min kina jina
Kar ki boye min komi ki daukeni tankar yar uwar ki fadima,,,
Wani sanyi naji a raina, naga ai maganar ta gaskiya ce, komai na son abokin shawara,
Dakyat nai shiru na labarta mata komai tundaga farko har karshe dakuma irin taimakon da sheriff yai min a rayuwata,
Bakina ta kurawa ido tunda nafara mata bayani
Cike da mamaki take jin cewa ni ba yar uwa su Amal bace
Asali ma dai ni yar takari ce ba wata ba,
Cikin mamaki take kallo na tana nu,nani,tace min fadima ke takari ce takari fa,
Tai wani dan ajiyan zuciya tace min gaskiya ki gode ma Allah don kin shigo takari da kafar dama,
Don kisan cewa babu wani abu cikin takari banda kaddarar rayuwa kala kala,
Don takari da kyata yake sha in har yasamu komawa gida da lafiyan shi yagode ma Allah,
Ke gashi Allah ya hada ki da dan albarka kin samu har zaki hada digree din ki asanadiyar takari,
Tace zan baki shawara kamar yada duk wani dan uwa zaiba nashi shawara,
Agaskiya baki kyauta ba fadima yadda kikayin nan da ace shi ba mai sanyin halin bane zai iya daukan mataki akan ki, tunda ga kaunar shi ma tayi kokarin kiyaye dokan daya sa maku
Kiyi kokari duk wani doka dakuma abinda zai cutar da shi ko ke ,ki kare shi daga gareshi,
Takara dan dafa min kafadana tace min kikula fadima duk dokar dayasa maku ki kiyaye shi pls, babu cutarwa acikin shi insha Allah,,,
Tagumi nayi da hannayena ina kallon ta
Ina kuka nace mata insha Allah zan kiyaye daga yau,
Tace min to ki daina wanan kukan hakana kisake jikin ki,
Asake nace mata to yanzu yazanyi in ba sheriff hakuri
Tai dan murmushi tace ai yana da saukin kai sosai don da wani ne da abin bai kyau,
Tace min ki kwatar da hankalinki text zakiyi mai kiba shi hakuri,
Sai kuma kiyi kokari kisan yadda zaki nuna mai agaban shi cewa ke din diyace kin rabu da Alin din har abada,
Tadanyi murmushi tace kinga hakan zaisa yasan cewa shi din ya isa dake, kuma ke mai bin umur ni ne,
A sanyaye nace mata nagode kwarai da kulawar ta,
Tace min ai itace da min godiya ba ni ba,
Tunda nashiga ban fito ba dama,
Nadan gyara cikin wata yar riga da ta matse min jiki tam, nadauko wayana da niyar zuwa falo indan samu wani abu, in ci,
Sam basan cewa yau sheriff a gidan mu ya sauka ba ganin cewa wancan karon ba,a nan ya sauka ba,
Ina shiga falon wayana yana tsuwar kira ya shigo ko bandiba ba nassn cewa bakowa bane sai Alin ne
Shine din kuwa, da sallama ta karba wayan Sheriff dake zaune agaban computer shi yai shiru yana sauraren ta da kuma mamakin abinda yakawo ta falo cikin daren nan,
Gurin fridge yaga ta nufa tabude tadauko lemun gwaba da corns acikin leda kujera da ke kusa da ita ta zauna,
Tana shan lemun tana waya sai yagane cewa yunwa yafito da ita yanzu,
Muryan ta yaji tana cewa adake nan yanzu nafada maka cewa banda lokacin wanan agaba na,
Sai yaji tadanyi shiru tana sauraren maganar da ake fada mata, tana kurban lemun da ke hannunta tana jefa corn din guda guda a bakinta,
Tace aiko mada sheriff din ne yace min in rabu da kai yayi gaskiya tunda ya isa akai na,
Zai iya sani zai kuma iya hana ni, duk lokacin da yaga dama,
Balle kawai zato kakeyi, sheriff baiko da labarin ina tare da kai, yanzu,
Kawai ra,ayi nane in maida hankalina a karatuna indaina bata lokacina
Don ni ba yanzu zanyi aure ba ,,,
Haka mukayi ta musayar magana daga karshe nai warning din shi cikin kakkausar murya akan daga yau kada ya kara kirana pls,,
Idan kuma yakara zan fada ma sherrif don yadaukan min mataki akanshi,
Murmushin takaici naji tayi yace ai baku isa ba daga ke har Ahmad din,
Nace mai Allah yafika Alin duk yadda kaso ka cutar da ni Allah bai yarda na,kashe wayan ina ta fada kamar yana a fili inda nake,,,,
Sheriff yasan cewa ban gashi ba har nagama natashi zuwa cikin daki abina,
Cikin tausayin hali irin nawa yabini da ido har na shige part din mu,
Cikin dare nai mai text nabashi hakuri nakumayi mai alkawarin cewa bazan kara yin abinda baiso ba insha Allah,
Hindu na zaune tana fuskantar aziza wacce du ta dan ta da hankalinta,
Cikin tausa murya tace ma aziza gaskiya kamata yayi kisan yadda kikayi dabaran janshi kuje wurin likinta da yasan kan ciki sosai
Tunda naga ke kina ra,ayin hakan,
Hindu gaskiya ban son inyi loosing din Ahmad a rayuwa na don naga alamar in banyi da gaske ba wanan maganar na iya kawo muna matsala arayuwar mu, nan gaba,
Aziza na fada maki cewa ki kwantar da hankalinki tunda har kina son mijinki zan yi iya kokari na inga cewa kin mallaki baby, tare da shi,
Sundan dade suna ta tattaunawa akan yadda zasu shawo kan sheriff zuwa wurin wani likita a kasar indiya, wanda zai diba su da ita dashi,
Bayan kamar sati yai mata waya cewa zai je Nigeria gurin Nafisat,
In akwai abinda taki jini shine taji cewa wai ita aziza tana da kishiya,
Don ita arayuwa bata kaunar kishiya sam koshi don son da take mai ne yasa har ta amince
Kuma ganin da tayi cewa shi ba mazauni guri daya bane,
Yadda sukayi da aziza haka sukayi da Nafisat akan haihuwa, itama din tadan shiga cikin rudu,
Don ta tabbatar da cewa sai Allah in mahaifar ta na iya daukan ciki saboda yawan kwayoyin da tasha tun tana yar secondary tafara harkan shan kwaya,
Wanda ansha warning din ta cewa zai iya mata illa amatsayin ta na mace,
Don haka maganar ya tayar mata da hankali,
Tunda safe ta ziyar ci wani likitansu inda yaba ta appointment cewa taje tadawo aimata gwajin agani ko zata iya daukan ciki,