Sashe 20
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Al,Mustapha yake fada ma wanan yar dattijiwan mai aiki suna son karin yan aiki mutum biyu ,,,,,, mata biyu mata maza kuma uku,
Daidai lokacin na shigo kitchen din don dawo da kayan abincin na,,,
Saida nabari yafita nadawo gurin matar nai mata ,,,
hannu na bibiyu nake rokon ta don Allah ta taimaka ta daukar min Rugaiyya daga cikin ma,aikatar,,,
Shiru tayi tana nazarin maganata,
Can tace inzo mata da ita gobe tagani ko zata iya,,,
Nace mata aitana nan gidan tare muke zuwa,,,,nan nabata labarin abinda yafaru da Rugaiyyan agidan aikinta
Gaskiya matar ta tausaya muna sosai tai muna alkawarin zata gwada aikin ta tagani ko ta iya,,,
Washegari kuwa ta,fara gwada aikin Rugaiyya ,tagani ko zata ,iya,,,
Abinci muka hada mata maidadi kusan kala uku tare da abin sha,,, mafi saukin hadawa,,,
Kofar, Get din gidan aka wagalle, motoci ne guda uku suka shigo gidan maigidan ne wanda yai tafiya zuwa kasar Dubai tare da baki ,,,,
Yaje wani aikine na gagawa a kamfanin wani mai kudi a,Dubai .
Inda yai masu gyaran wata na,urar,
Tatan mai da kusan mutun uku ana,daukowa don su gyara hakan baiyi ba,,,
Shima shiganshi tabiyu ke nan ,ana biyun Allah yabashi sa,ar gyarasu,,
Wanan gyaran ta sa yasamu alheri sosai ,,,
Don har gurin Abu Abdullah , aka kaishi don su gana,,
Abu Abdullah wani matashin dan kasuwa ne akasar Dubai, mai tsananin arziki da dukiya akasar ta Dubai,,Arzkinshi bana haye bane na gadane,,,,, ,
Duk,wanda yagan shi,, dole maishi yasamu alheri sosai arayuwa,,,, Don mutun ne wanda shi kanshi bai san yawar arzikin shi ba,
Shiyasa duk mutumin da ya yimai abin farin ciki arayuwa shi,har yaji dadi,
shikuma zai jika maishi da daula daida gwargwado,,,,
Saiga Ahamad yaci sa,ar wanan daular shima,,,,
Don dama Abu, Abdallah,yayi bakin cikin rashin aikin na,urar da Ahamad ya gyara mai, kasancewar kafin a,yarda mashi ya mallakesu saida yasha wuya sosai don an nuna mai hassada so sai, tun mahaifin shi nada rai suke wanan project din,,,,,,
Yana murnan sunshigo hannu sai kuma gashi,sun,ki aiki yadda yakamata,,,, ,,,,,,,
Angwada engineers har biyu kafin,Ahmad,abin sunki aiki ,,,,,
Wani abokin karatun Ahmad da a,ka,kira dan paris tare sukayi karatu da yaje karo ilimi, a,kasar paris,,,
Abokin shiya, ce akira Ahamad dake saudiya agani,,, yasan dawuya in bai iya gyara su,, ,,,,,
Cikin ikon Allah sai gashi ko ya tayar dasu duka,,, ukun yanzu ba su da wata matsala,,,
Jindadin hakan yasa,
Aka shirya yar karamar walima don farin cikin wanan nasarar da akasamu,,,,
Wurin walimar ya hadu da abokai kala kala, harda baban manajan companonin, Abu Abdullah, agurin.
Bayan waliman shima yagaiyace shi zuwa gidan shi shan green tea,,,,,,
Nan ne suka kulla,business dashi,,,
Yakumayi ma Ahmad alkawrin za su shi cikin harkan kasuwancin su sosai,,,
To shine yadawo gida yau tare da abokan shi yan Nigeria da suke can saudiya tare,,,
Su sukaje airport su ka taroshi saboda murnan alherin da yasamo,,,,
Kusan su biyar ne suka shiga tangamaymay falon nashi cikin raha da farin ciki kowa na fadin albarkacin bakin shi,,,,
Al Mustapha ne keta dawainiya dasu,,,
Daya daga cikin su yace aishi yunwa yake don tun safe baiyi break fast ba ma,,
Abinci yace akawo masu suci,,,
Cikin sauri Almustapha ya shiga gurin yar dadtijiwar matar mai abinci yana fada mata baki na bukatar abinci,,,
Gabanta ne ya fadi don dai yau ba itace ta girka abincin ba mune akaiwa gwaji aiki yau,
Bataboye mai ba tafada mai aiko yabita, da fada, har yana ikirarin cewa har ita sai ya kora aikin nan,,idan har ansamu matsala,,,,,
Abinci suke ci suna hirar su, na duniya,,, daya daga cikin sune ya tsiyaya hadin sobo da mukayi na ainihi,,, yasha,,,
Dago kai yayi yana tambayar Ahmad inna yasamo mai ,mai aiki kamar agida Nigeria ,, aishi rabon da yaci abinci irin tamu ta Nigeria har ya manta wlh,,,,
Shima gudan dake gefe yace kai wlh ka rigani magana ne umar,,,
Wanan abincin yasa na tuna da gida sosai yau,,
Almustapha dake gefe yana jiran ayi mai complain yai wani irin ajiyar zuciya gami da hamdala, saboda sam baison abinda zai bata wa maigidan nashi rai,,,
Don Ahmad mutum ne mai yawan hakkuri duk abinda kaji yai magana to abin akwai matsala akai,, don haka yake taka tsantsan dashi,,,
Muko muna can matan nan tasamu gaba tana tamuna fada wai naja mata hasarar gurin aiki mafi daraja da ta,taba samu arayuwar ta,,, fada take yi kamar zata doke mu,,, mun dukar da kai kasa Rugaiyya tana ta bata hakkuri,,
Cikin girmamawa da kula ya bakowaninsu kyautar da saida suka girgiza da shi ganin ,,,,, kudin daya basu mai yawa haka ko bakin godiya basu samu ba,,,
Yace umar mayye amfanin mutum yasamu bai kyautatawa natare dashi ba,,,
Nasamu amfani sosai a, wanan tafiyar kaga kuma da muke tare aidole in taimake ku,,,
Baysn sun wuce Ahmad yakira Almustapha ,,,
Duke yake yana serching wani sabon engine a,cikin computer shi,,, kanshi na duke ,,,,,
Yace Almustapha wayai muna abinci yau agidan nan ,,,,, shiru mustapha yayi kashi na duke akasa,, dama yasan dole atuhu mayshi da wanan laifin maigirma, dan ba kowani abinci oga ke ci ba ,.ko ita wanan matar saida yagwada ta kafin adauketa,,
Idon shi yadago yakai diban shi ga almustapha,,, bakaji bane yakara tambayar shi,,,
Cikin in,iniya yace mai dama dama ,,yau wanan matar bata da lafiya ne shine ,,, shine nasa wanan yariyar mai ba Flowers ruwa, ta yimuna,,,,
What ya,mike tsaye,, gami da ture computer shi gefe guda,,
Yace kana nufin wanan yar yarinyar tai wanan abincin yace mai na,am,itace maigida,,,,,,,,
Kai yakama girgizawa yaje yadawo,atsakiyar falon,
Azuciyar shi yana tunanen anya fadima mutunce, kuwa,,, yarinya kamar wata Aljanna gaskiya lamarinta akwai bincike don dai she is to young da wa, yanan abin da takeyi gaskiya,,,
Don dai ko agida Nigeria,kamar wanan yarinyar bata isa tayi wanan girkin haka,ba,,,
Yajuyo inda mustapha yake tsaye yace tana ina,,,,,
Sim sim na shigo falon hade da sallamata sai faduwar da gabana ya,keyi, don dama jira kawai nakeyi akirani ,asallameni,,daga aikin gidan,,,,, ko dayake nasan cewa mun yi aiki yadda yakamata don ni banga abin laifi aciki ba,,,
Amma sai naga almustapha da wanan matar duk sun tsorata, nima shiyasa hankalina ya daga
Don ina gudun inyi sanadin barin aikinta,,,,
Gyafe guda,nadan rakube a falon,kamar zan shige a,kasa, don ladabi,,,
Saudaya yadan daga ido ya kalleni yakauda kai,, azuciyan shi ya jita kamar wata ta kirki wani lokaci kuma ta iya shedan ci,,,,
Cikin kakausar murya yace min,, Keda wa kuka hada abincin gidan nan ,,, nikan nace masa Rugaiyya ce,
Da sauri ya kalli inda almustpha yake tsaye kamar mai rokon gafara,,,,,,,
Dukan su shida almustapha,,sukace Rugaiyya nace eh,,,,,
Nai masu bayanita kamar yadda naiwa matar nan,,,
Ita ma,Rugaiyyar,kiranta akayi har matan nan mai abinci,,,,,,, saida yadan yi nazarin mu sanan yafara magana cikin muryan shi mai taush,,,,,
Yai muna godiyan aikin da mukayi masa na,yau tunda, har bakin shi sun yaba, da aikin mu,,,,,,
Sai kuma yabar zancen yafara wani
Ida yace muna mahaifan shi zasuzo daga Nigeria yana son don Allah mu basu kulawa ta musan man dakuma girmamawa, duk wani bukatar su da dawainiyar su mu taimaka masa dashi don shi ba mai zama bane,,,,,,,
Yakawo kyauta da yawa ba duk, wanda ke gidan,
Kyautar ta girgiza duk wani saboda kusan albashin mutum kashi biyu ,,,,,
yaba kowa agidan yace alherin da yasamo gurin tafiyar dayine, shi ne muma yabamu,mulasa musa mai albarka arayuwar,,shi,,,,,,,,,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
[10/4, 13:43] +234 703 602 1388: ✈✈✈TAKARI✈✈✈.
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
3⃣3⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Duniya saida kudi Lahira kuma saida hali na alheri,, Allah yasa mu dace,,,
Gaisuwa da Jinjina ga Yan Huguma group tare da sauran masoyana na takari novel,,,
Almost true life story,,,,,
Jirgin air max ta sauke bakin Nigeria tun karfe hudun asubahi,,
Sannu a hankali mutocin da suka ,, kwaso su daga airport suke tafiya dawo,wa gida,
Daga gurin taron bakin Nigeria, motoci ukune jere na farko driver ke janye da wasu maza su biyu,,, Saita biyun Ahmad ke jan motar,babanshi ne da hjy mama sai tsohuwa,aciki,,,,motar ta uku kuma Wasu yan matane su biyu sai driver, da,ke jan su,,,,,
Mu,na, gidan dama tunda safe duk wanin abinda yakamata muyi don taron bakin, munyi,,, saboda tunda muka zo bamu zauna ba , Don saboda aiki da yai muna yawa,
,,,Aikin yau, ba kadan bane don yawa gare shi sosai,
abincine da abinsha kala kala muka hada,irin ta taron baki na musan man,,,,,
Cike da doki nake son sai naga wa,"yan nan bakin da kowa ke ta rawar kafa saboda da zuwan su har mai gidan, namu,da muke ma aiki,
Wanda ko kallo mutum bai ishe shi ba da wuya kaji yana magana dawani agidan inyazo dan dama dama Almustapha ko kuma bawani dogon magana bane,,,,,,,
Duk girman gidan nan saida, hayaniyar isowar bakin,mu duk ya ruda gidan da murna da kuma dararakun su, irin na yaushe rabo,,,,,
Suna shigowa muka dinga kaimasu gaisuwa ,,, suna ansa muna da larabci don ina ganin basu ga almar mun iya hausa ba saboda yanayin shigar,mu,,,,
Wata yar tsohuwa daga cikin su tafi dauke min hankali saboda yadda naga kowa na haba,haba da ita ,,,,
Almustapha yasa aka kwashe masu kayan su zuwa cikin dakunar gidan
Daidai lokacin na shigo kitchen din don dawo da kayan abincin na,,,
Saida nabari yafita nadawo gurin matar nai mata ,,,
hannu na bibiyu nake rokon ta don Allah ta taimaka ta daukar min Rugaiyya daga cikin ma,aikatar,,,
Shiru tayi tana nazarin maganata,
Can tace inzo mata da ita gobe tagani ko zata iya,,,
Nace mata aitana nan gidan tare muke zuwa,,,,nan nabata labarin abinda yafaru da Rugaiyyan agidan aikinta
Gaskiya matar ta tausaya muna sosai tai muna alkawarin zata gwada aikin ta tagani ko ta iya,,,
Washegari kuwa ta,fara gwada aikin Rugaiyya ,tagani ko zata ,iya,,,
Abinci muka hada mata maidadi kusan kala uku tare da abin sha,,, mafi saukin hadawa,,,
Kofar, Get din gidan aka wagalle, motoci ne guda uku suka shigo gidan maigidan ne wanda yai tafiya zuwa kasar Dubai tare da baki ,,,,
Yaje wani aikine na gagawa a kamfanin wani mai kudi a,Dubai .
Inda yai masu gyaran wata na,urar,
Tatan mai da kusan mutun uku ana,daukowa don su gyara hakan baiyi ba,,,
Shima shiganshi tabiyu ke nan ,ana biyun Allah yabashi sa,ar gyarasu,,
Wanan gyaran ta sa yasamu alheri sosai ,,,
Don har gurin Abu Abdullah , aka kaishi don su gana,,
Abu Abdullah wani matashin dan kasuwa ne akasar Dubai, mai tsananin arziki da dukiya akasar ta Dubai,,Arzkinshi bana haye bane na gadane,,,,, ,
Duk,wanda yagan shi,, dole maishi yasamu alheri sosai arayuwa,,,, Don mutun ne wanda shi kanshi bai san yawar arzikin shi ba,
Shiyasa duk mutumin da ya yimai abin farin ciki arayuwa shi,har yaji dadi,
shikuma zai jika maishi da daula daida gwargwado,,,,
Saiga Ahamad yaci sa,ar wanan daular shima,,,,
Don dama Abu, Abdallah,yayi bakin cikin rashin aikin na,urar da Ahamad ya gyara mai, kasancewar kafin a,yarda mashi ya mallakesu saida yasha wuya sosai don an nuna mai hassada so sai, tun mahaifin shi nada rai suke wanan project din,,,,,,
Yana murnan sunshigo hannu sai kuma gashi,sun,ki aiki yadda yakamata,,,, ,,,,,,,
Angwada engineers har biyu kafin,Ahmad,abin sunki aiki ,,,,,
Wani abokin karatun Ahmad da a,ka,kira dan paris tare sukayi karatu da yaje karo ilimi, a,kasar paris,,,
Abokin shiya, ce akira Ahamad dake saudiya agani,,, yasan dawuya in bai iya gyara su,, ,,,,,
Cikin ikon Allah sai gashi ko ya tayar dasu duka,,, ukun yanzu ba su da wata matsala,,,
Jindadin hakan yasa,
Aka shirya yar karamar walima don farin cikin wanan nasarar da akasamu,,,,
Wurin walimar ya hadu da abokai kala kala, harda baban manajan companonin, Abu Abdullah, agurin.
Bayan waliman shima yagaiyace shi zuwa gidan shi shan green tea,,,,,,
Nan ne suka kulla,business dashi,,,
Yakumayi ma Ahmad alkawrin za su shi cikin harkan kasuwancin su sosai,,,
To shine yadawo gida yau tare da abokan shi yan Nigeria da suke can saudiya tare,,,
Su sukaje airport su ka taroshi saboda murnan alherin da yasamo,,,,
Kusan su biyar ne suka shiga tangamaymay falon nashi cikin raha da farin ciki kowa na fadin albarkacin bakin shi,,,,
Al Mustapha ne keta dawainiya dasu,,,
Daya daga cikin su yace aishi yunwa yake don tun safe baiyi break fast ba ma,,
Abinci yace akawo masu suci,,,
Cikin sauri Almustapha ya shiga gurin yar dadtijiwar matar mai abinci yana fada mata baki na bukatar abinci,,,
Gabanta ne ya fadi don dai yau ba itace ta girka abincin ba mune akaiwa gwaji aiki yau,
Bataboye mai ba tafada mai aiko yabita, da fada, har yana ikirarin cewa har ita sai ya kora aikin nan,,idan har ansamu matsala,,,,,
Abinci suke ci suna hirar su, na duniya,,, daya daga cikin sune ya tsiyaya hadin sobo da mukayi na ainihi,,, yasha,,,
Dago kai yayi yana tambayar Ahmad inna yasamo mai ,mai aiki kamar agida Nigeria ,, aishi rabon da yaci abinci irin tamu ta Nigeria har ya manta wlh,,,,
Shima gudan dake gefe yace kai wlh ka rigani magana ne umar,,,
Wanan abincin yasa na tuna da gida sosai yau,,
Almustapha dake gefe yana jiran ayi mai complain yai wani irin ajiyar zuciya gami da hamdala, saboda sam baison abinda zai bata wa maigidan nashi rai,,,
Don Ahmad mutum ne mai yawan hakkuri duk abinda kaji yai magana to abin akwai matsala akai,, don haka yake taka tsantsan dashi,,,
Muko muna can matan nan tasamu gaba tana tamuna fada wai naja mata hasarar gurin aiki mafi daraja da ta,taba samu arayuwar ta,,, fada take yi kamar zata doke mu,,, mun dukar da kai kasa Rugaiyya tana ta bata hakkuri,,
Cikin girmamawa da kula ya bakowaninsu kyautar da saida suka girgiza da shi ganin ,,,,, kudin daya basu mai yawa haka ko bakin godiya basu samu ba,,,
Yace umar mayye amfanin mutum yasamu bai kyautatawa natare dashi ba,,,
Nasamu amfani sosai a, wanan tafiyar kaga kuma da muke tare aidole in taimake ku,,,
Baysn sun wuce Ahmad yakira Almustapha ,,,
Duke yake yana serching wani sabon engine a,cikin computer shi,,, kanshi na duke ,,,,,
Yace Almustapha wayai muna abinci yau agidan nan ,,,,, shiru mustapha yayi kashi na duke akasa,, dama yasan dole atuhu mayshi da wanan laifin maigirma, dan ba kowani abinci oga ke ci ba ,.ko ita wanan matar saida yagwada ta kafin adauketa,,
Idon shi yadago yakai diban shi ga almustapha,,, bakaji bane yakara tambayar shi,,,
Cikin in,iniya yace mai dama dama ,,yau wanan matar bata da lafiya ne shine ,,, shine nasa wanan yariyar mai ba Flowers ruwa, ta yimuna,,,,
What ya,mike tsaye,, gami da ture computer shi gefe guda,,
Yace kana nufin wanan yar yarinyar tai wanan abincin yace mai na,am,itace maigida,,,,,,,,
Kai yakama girgizawa yaje yadawo,atsakiyar falon,
Azuciyar shi yana tunanen anya fadima mutunce, kuwa,,, yarinya kamar wata Aljanna gaskiya lamarinta akwai bincike don dai she is to young da wa, yanan abin da takeyi gaskiya,,,
Don dai ko agida Nigeria,kamar wanan yarinyar bata isa tayi wanan girkin haka,ba,,,
Yajuyo inda mustapha yake tsaye yace tana ina,,,,,
Sim sim na shigo falon hade da sallamata sai faduwar da gabana ya,keyi, don dama jira kawai nakeyi akirani ,asallameni,,daga aikin gidan,,,,, ko dayake nasan cewa mun yi aiki yadda yakamata don ni banga abin laifi aciki ba,,,
Amma sai naga almustapha da wanan matar duk sun tsorata, nima shiyasa hankalina ya daga
Don ina gudun inyi sanadin barin aikinta,,,,
Gyafe guda,nadan rakube a falon,kamar zan shige a,kasa, don ladabi,,,
Saudaya yadan daga ido ya kalleni yakauda kai,, azuciyan shi ya jita kamar wata ta kirki wani lokaci kuma ta iya shedan ci,,,,
Cikin kakausar murya yace min,, Keda wa kuka hada abincin gidan nan ,,, nikan nace masa Rugaiyya ce,
Da sauri ya kalli inda almustpha yake tsaye kamar mai rokon gafara,,,,,,,
Dukan su shida almustapha,,sukace Rugaiyya nace eh,,,,,
Nai masu bayanita kamar yadda naiwa matar nan,,,
Ita ma,Rugaiyyar,kiranta akayi har matan nan mai abinci,,,,,,, saida yadan yi nazarin mu sanan yafara magana cikin muryan shi mai taush,,,,,
Yai muna godiyan aikin da mukayi masa na,yau tunda, har bakin shi sun yaba, da aikin mu,,,,,,
Sai kuma yabar zancen yafara wani
Ida yace muna mahaifan shi zasuzo daga Nigeria yana son don Allah mu basu kulawa ta musan man dakuma girmamawa, duk wani bukatar su da dawainiyar su mu taimaka masa dashi don shi ba mai zama bane,,,,,,,
Yakawo kyauta da yawa ba duk, wanda ke gidan,
Kyautar ta girgiza duk wani saboda kusan albashin mutum kashi biyu ,,,,,
yaba kowa agidan yace alherin da yasamo gurin tafiyar dayine, shi ne muma yabamu,mulasa musa mai albarka arayuwar,,shi,,,,,,,,,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
[10/4, 13:43] +234 703 602 1388: ✈✈✈TAKARI✈✈✈.
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
3⃣3⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Duniya saida kudi Lahira kuma saida hali na alheri,, Allah yasa mu dace,,,
Gaisuwa da Jinjina ga Yan Huguma group tare da sauran masoyana na takari novel,,,
Almost true life story,,,,,
Jirgin air max ta sauke bakin Nigeria tun karfe hudun asubahi,,
Sannu a hankali mutocin da suka ,, kwaso su daga airport suke tafiya dawo,wa gida,
Daga gurin taron bakin Nigeria, motoci ukune jere na farko driver ke janye da wasu maza su biyu,,, Saita biyun Ahmad ke jan motar,babanshi ne da hjy mama sai tsohuwa,aciki,,,,motar ta uku kuma Wasu yan matane su biyu sai driver, da,ke jan su,,,,,
Mu,na, gidan dama tunda safe duk wanin abinda yakamata muyi don taron bakin, munyi,,, saboda tunda muka zo bamu zauna ba , Don saboda aiki da yai muna yawa,
,,,Aikin yau, ba kadan bane don yawa gare shi sosai,
abincine da abinsha kala kala muka hada,irin ta taron baki na musan man,,,,,
Cike da doki nake son sai naga wa,"yan nan bakin da kowa ke ta rawar kafa saboda da zuwan su har mai gidan, namu,da muke ma aiki,
Wanda ko kallo mutum bai ishe shi ba da wuya kaji yana magana dawani agidan inyazo dan dama dama Almustapha ko kuma bawani dogon magana bane,,,,,,,
Duk girman gidan nan saida, hayaniyar isowar bakin,mu duk ya ruda gidan da murna da kuma dararakun su, irin na yaushe rabo,,,,,
Suna shigowa muka dinga kaimasu gaisuwa ,,, suna ansa muna da larabci don ina ganin basu ga almar mun iya hausa ba saboda yanayin shigar,mu,,,,
Wata yar tsohuwa daga cikin su tafi dauke min hankali saboda yadda naga kowa na haba,haba da ita ,,,,
Almustapha yasa aka kwashe masu kayan su zuwa cikin dakunar gidan