Sashe 105
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kafin wani lokaci har mariya ta soya muna kwai da kwai muka zauna mukai mai cin gaskiya ni da Aisha,
Sai dai na lura da inna ko kwara daya bataci ba raina yadan sosu kadan don nasan hakan nada nasaba ga kudin da na ba yar a sawo kayan suyar,
Amma daga baya sai naga ai tana da gaskiyar ta tunda bata san komai ba a gamay da ni,,
Na, inna jin lokacin da mariya kewa innar mu maganar rashin cin wara da batayi ba da aka bata,
Inna tace ma mariya wallahi kawai bata ci ne ba wai taki bane,
Mariya duk yar karamar yariyance amma tasan ya,kamata,
Gashi Allah ya sa mata taisayi na a ranta tanada son yan uwa sosai,
Shi ko Abdull kusan ko yaushe sai ya sayo min kwaida kwai tunda yaga ina so,
Hakan yasa nakara son yan uwa na sosai kuma ina ji da su,
Rashin zuwan hafsi gidan mu da batayi yasani cikin damuwa ina kewar yar uwata so sai,
Yau ba makarantar boko don haka muka shirya fita zuwa unguwa nida mariya da Aisha,
Cikin shiga irin ta mu na can saudiya nake don bazaka iya ganin komai nawa ba,
Gidan kawu salihu muka fara zuwa nai sa,a nasamay shi a gida tare da yaran shi suna gyaran darnin gidan su,
Kawu yayi murna kware da zuwan da nayi ziyaran shi,
Cikin fara,a yake ce min fadima ta yau agidan namu,
A gaishe ki ke ji,,,,, ,a,a gajiyan tahiya
Nace lafiya kalau kawu mun samay ku lafiya,
Sauran yaran kawu suka zo muka fara gaisawa da su,, cikin wasa irin na barkwaci,
Matsala guda shine irin kallon wulakancin da matar kawu tai min uwar gidan,
Amma ita amaryan far far muka gaisa da ita,
Na lura da ita sarai amma sai na share kamar ban fahince ta ba, sam,
Har gabanta naje na tsuguna nace gwago mun samay ku lafiya, kamar ba,zata amsa ba sai dai ta ansa min a dakile,
Har natashi zan wuce sai tace amma dai albasa batai halin ruwa ba,
Kamar diyar yar kulu za ace ta tafi yawon duniya ba kunya kuma har ta tako kafarta har gida da tsarabar yawon duniya,
Jiki a sanyaye na dago daga gurin ta nadawo inda kawu, yake zaune ,
Na zauna gefen kawu kadan Aisha ta dawo kusa da ni ta zauna,
Kawu yace min kuna can kasa mai tsarki abin ku fadima
Nai murmushi kawai batare da yin magana ba,
Gwago da ga inda take zaune ta jefo bakinta cikin zancen tace
Aida wanan gara mutum ya zauna a kauye yafi mai,
Duk muka kalleta lokaci guda batare da mun mata magana ba,
Sai jin muryan mariya nayi tana cewa a, a ha gwago zato zunubi ce
Shedar zina abuce mai girma ga addini,
Kawu yace saratu ina rabaki da wanan mugun hali naki na hassada,
Wanakewa hassada yace aikin fini sani,
Idan ma har diyar yar kulu tayi wani abin kunya nadauka ke ma abin,ya shafe ki ai, diyan yar kulu,
Jinin diyanki ne ko kin ki ko kinso tunda dai jini ya gauraya, ko,
Amma babu komai duk abin da kikayi bazaki rabani da yar uwar haihuwata ba,
Don da dadi da daci ni ina tare da su, idan kinga dama ki fadi alheri ,
Shiru kawai nayi a zuciyata ina wa Allah godiya da ya nuna min zuciyar kowa a gamay da ni,
Nakali kawu a hankali yadda naga ranshi ya yi mugun baci,
Cikin natsuwa nace kawu kayi hakkuri dan Allah
Yadda suke tsan mani abin ba hakana yake ba, da sannu kowa zai gane gaskiya ,
Mundan yi hirar bayan rabuwa da kawu tare da wasu daga cikin yaran shi,
Cikin hirar mu ne kawu ke, fadawa min yadda yayi da innar mu lokacin da Rugaiyya ta kawo mata kudi ,
Yaso ace inna tayi amfani da kudin ta gyara gidan ta da shi amma sai taki karba kudin dukka,
Yace yanzu yasan cewa a matse muke a gidan don rashi wadataccen wuri,
Ya ci gaba da fadin kowa da irin hanyar da Allah ke azurta shi ,
Mu namu hanyar arzikin ke nan da Allah ya tsago muna
Yai min nasiha so sai akan cewa kada indamu da zancen mutanen gari
In barwa Allah al,amurorina kawai shi zai min mafita insha Allah,
Naji dadin wanan nasihar ta kawu so sai wallahi, har cikin rai na,
Bayan dan wani lokaci mukayi sallama da kawu da yaran shi da niyar zamu tafi gidan hafsi a lokacin,
Kudi na debo masu yawa naba kawu na ba sauran yaran nashi nace suma su raba,
Kallon kudin kawu yayi yai shiru,
Can yakira suna na a hankali yace min fadima da kin bar kudin nan don nan gaba za suyi maki amfani so sai,
Don ko banza kin ga gaki da ciki kesan lalurar haihuwa yawa gare shi,
Cikin nuna rashin jin dadi nace wa kawu, na Kawu ko kaima kana kyaimar cin kudi na ne,
Ya ce ko daya fadima saboda na san cewa zargin da akw maki ba gaskiya bane ,
Gani nayi cewa dai kuna bukatar kudi don gina rayuwan ku da ke da maihaifiyar ki,,
Dan murmushi nayi kadan nace kawu ka karba kawai ina da kudin da zamu amfana da shi dagani har yan uwa na, nan gaba,
Ya karba tare da samin albarka yana min fatan alheri,
Jibrin yaron kawu yace hjy fadima ashe zamu zo karban jari a gurinki ke nan ko,
Mariya ce ta bashi ansa da fadin sai kazo baka jin ba bu ai in har zaka amince da tazama shugaban ka,
Dariya muka sa gaba dayan mu
Mukayi wa gwago sallama wace na hada da nata kudin ,
A kofar gidan su hafsi a kwai yar karamar kasuwa a gurin inda mutane ke taruwa manya da yara suna saida yan abubuwan tabawa,
Tundaga nesa naga duk sun zu,bo muna ido caaaaa suna kallon mu irin kallon kauyawa,
A hankali nake takawa har muka dan gwauta inda mutanen suke
Muryan wata yarinya ce mai tallar fura take fadin wallahi nidai wanan matar tabani shawa so sai ta kusa da ita tace ke dallah gafara can itace fa wace tafito yawon duniya kasa mai tsarki,
Dayar tace ke waya fada maki wallahi naji an ce ka,zafi ne akai mata,
Ni ce na hana mariya ta kula su, har muka shige cikin gidan abin mu,
Hafsi tana kofar dakin ta tsaye tana gyara tsabar farar shinkafa ta tuwo ,
Sarakanta da sauran matan yan uwar mijinta suna tsakar gida zaune gidin wani katon iccen lim,
Sallamar mu yasa duk suka juyo gaba dayan su suna kallon mu,
Direct inda suke zaune na nufa na gaishe su cikin girmamawa,
Suka ansa muna ciki ciki, mariya ko kallo basu isheta, ba don har tayi gaba abinta,
Ina bada baya naji muryan wata daga cikin su tana fadin kai wanan wa zaice haihuwar dogon daji ce
Duk ta kwade tayi wani fari kamar balarabiyar gaskiya aida gani kasan larabawa sun more a nan,
Wani irin miyau mai daci ne naji a baki na haka na hade su cikin bacin rai,
Maimakon hafsi ta yi farin ciki da zuwa na sai ce min muna tayi wai lafiya muka zo
Bamu jirata tazo gida ta samay mu ba gaskiya ita bata ji dadin da na shigo gidan su ba da ciki a jiki na,
Duk da duhun da nake gani a wanan lokacin bai hana in wayence ba
Don kada mu taru mu zama daya da yar uwata, murmushin ta kaici nayi mata nace
Naji kewar ganin yar uwata ne shine na biyo ki har gidan ki tunda naga kin dauke kafarki da gidan mu,
Ai dole indauke kafata fadima don ina bakin cikin ganin ki da wanan cikin ajikin ki,
Mariya wacce bata ko zauna ba tace anty fatima tashi mu tai, tana mai kokarin jan hannu Aisha, zuwa waje,
Nace a,a mariya barin shiga dakin yar uwata mana in ga ni koda saudayane,
Muryan mijinta mukaji daga bayan mu, yace a,a yan TAKARI makkah ne yau gidan namu,
Yana min wani kallo cikin raini hankali,
Mariya tace ai gara da TAKARI da yan cin amana masu raba zumunci da karfin ta,
Ke mariya inji hafsi kada ki kawo wa mutane dibar albarka,
Don ke baki da kunya ,
Ita wacce tai laifin ta daure tai shiru sai kece zaki dinga yiwa mutane fitsara,
Zaman da ban yi ba ke nan a dakin yar uwar haihuwata, wace itace muna kamar uwa idan ba inna,
Yau gashi duniya ta zuga ta sai wulakanci take min akan tuhumar da take min ,
A hankali nadaga kaina na kalli hafsi ido tab da hawaye nace a gaskiya hafsi ban taba tunanen haka daga gare ki ba a rayuwa ta,
Nadauka cewa ko duk duniya sun guje ni kece mutum ta farko da zaki fara rungumata bayan mahaifiyata,
Dan girgiza kaina na cikin takaici na ce sai gashi kece agaba wurin nuna min kyama da hattara ta,
Kafin in karasa zancen hafsi ta cabe da fadin ,
Oho ke kin bata rayuwar ki shina kin kazo ni ki kashe min nawa auren duk mu koma gida mu zauna mu lalace ko, ,
Duk yadda naso in boye hawaye na wanan karo hakan bai yu,yuba don saida hawaye suka zubo min, daga idona suka diga kasa, don haushi da takaici,
Shi ko mijin ta yace ato in madai kin biye mata matsalar ki ce don dai ni wallahi har na fara shakkar hada zuria,a da ku ko,
Ashe dama yabon banzane akw maku,
Mariya tace kai mutumin banza mutumin wofi, ban bari takarasa ba narufe mata baki
Najata muka fito shin yan yar uwar mu rai bace,
Yan gidan dake hira sunyi tsit suna son su jiwo maganar da akeyi daga lungun hafsin,
Rai bace muka iso gida duk kan mu, cikin tashin hankali,
Tun a kofa mariya ke kuka tana kokarin fadawa inna irin cin mutuncin da hafsi da mijinta sukayi muna,
Murmushi kawai naga inna tayi na takaici tace halin hafsi ai sai ita ,
Sai dai na lura da inna ko kwara daya bataci ba raina yadan sosu kadan don nasan hakan nada nasaba ga kudin da na ba yar a sawo kayan suyar,
Amma daga baya sai naga ai tana da gaskiyar ta tunda bata san komai ba a gamay da ni,,
Na, inna jin lokacin da mariya kewa innar mu maganar rashin cin wara da batayi ba da aka bata,
Inna tace ma mariya wallahi kawai bata ci ne ba wai taki bane,
Mariya duk yar karamar yariyance amma tasan ya,kamata,
Gashi Allah ya sa mata taisayi na a ranta tanada son yan uwa sosai,
Shi ko Abdull kusan ko yaushe sai ya sayo min kwaida kwai tunda yaga ina so,
Hakan yasa nakara son yan uwa na sosai kuma ina ji da su,
Rashin zuwan hafsi gidan mu da batayi yasani cikin damuwa ina kewar yar uwata so sai,
Yau ba makarantar boko don haka muka shirya fita zuwa unguwa nida mariya da Aisha,
Cikin shiga irin ta mu na can saudiya nake don bazaka iya ganin komai nawa ba,
Gidan kawu salihu muka fara zuwa nai sa,a nasamay shi a gida tare da yaran shi suna gyaran darnin gidan su,
Kawu yayi murna kware da zuwan da nayi ziyaran shi,
Cikin fara,a yake ce min fadima ta yau agidan namu,
A gaishe ki ke ji,,,,, ,a,a gajiyan tahiya
Nace lafiya kalau kawu mun samay ku lafiya,
Sauran yaran kawu suka zo muka fara gaisawa da su,, cikin wasa irin na barkwaci,
Matsala guda shine irin kallon wulakancin da matar kawu tai min uwar gidan,
Amma ita amaryan far far muka gaisa da ita,
Na lura da ita sarai amma sai na share kamar ban fahince ta ba, sam,
Har gabanta naje na tsuguna nace gwago mun samay ku lafiya, kamar ba,zata amsa ba sai dai ta ansa min a dakile,
Har natashi zan wuce sai tace amma dai albasa batai halin ruwa ba,
Kamar diyar yar kulu za ace ta tafi yawon duniya ba kunya kuma har ta tako kafarta har gida da tsarabar yawon duniya,
Jiki a sanyaye na dago daga gurin ta nadawo inda kawu, yake zaune ,
Na zauna gefen kawu kadan Aisha ta dawo kusa da ni ta zauna,
Kawu yace min kuna can kasa mai tsarki abin ku fadima
Nai murmushi kawai batare da yin magana ba,
Gwago da ga inda take zaune ta jefo bakinta cikin zancen tace
Aida wanan gara mutum ya zauna a kauye yafi mai,
Duk muka kalleta lokaci guda batare da mun mata magana ba,
Sai jin muryan mariya nayi tana cewa a, a ha gwago zato zunubi ce
Shedar zina abuce mai girma ga addini,
Kawu yace saratu ina rabaki da wanan mugun hali naki na hassada,
Wanakewa hassada yace aikin fini sani,
Idan ma har diyar yar kulu tayi wani abin kunya nadauka ke ma abin,ya shafe ki ai, diyan yar kulu,
Jinin diyanki ne ko kin ki ko kinso tunda dai jini ya gauraya, ko,
Amma babu komai duk abin da kikayi bazaki rabani da yar uwar haihuwata ba,
Don da dadi da daci ni ina tare da su, idan kinga dama ki fadi alheri ,
Shiru kawai nayi a zuciyata ina wa Allah godiya da ya nuna min zuciyar kowa a gamay da ni,
Nakali kawu a hankali yadda naga ranshi ya yi mugun baci,
Cikin natsuwa nace kawu kayi hakkuri dan Allah
Yadda suke tsan mani abin ba hakana yake ba, da sannu kowa zai gane gaskiya ,
Mundan yi hirar bayan rabuwa da kawu tare da wasu daga cikin yaran shi,
Cikin hirar mu ne kawu ke, fadawa min yadda yayi da innar mu lokacin da Rugaiyya ta kawo mata kudi ,
Yaso ace inna tayi amfani da kudin ta gyara gidan ta da shi amma sai taki karba kudin dukka,
Yace yanzu yasan cewa a matse muke a gidan don rashi wadataccen wuri,
Ya ci gaba da fadin kowa da irin hanyar da Allah ke azurta shi ,
Mu namu hanyar arzikin ke nan da Allah ya tsago muna
Yai min nasiha so sai akan cewa kada indamu da zancen mutanen gari
In barwa Allah al,amurorina kawai shi zai min mafita insha Allah,
Naji dadin wanan nasihar ta kawu so sai wallahi, har cikin rai na,
Bayan dan wani lokaci mukayi sallama da kawu da yaran shi da niyar zamu tafi gidan hafsi a lokacin,
Kudi na debo masu yawa naba kawu na ba sauran yaran nashi nace suma su raba,
Kallon kudin kawu yayi yai shiru,
Can yakira suna na a hankali yace min fadima da kin bar kudin nan don nan gaba za suyi maki amfani so sai,
Don ko banza kin ga gaki da ciki kesan lalurar haihuwa yawa gare shi,
Cikin nuna rashin jin dadi nace wa kawu, na Kawu ko kaima kana kyaimar cin kudi na ne,
Ya ce ko daya fadima saboda na san cewa zargin da akw maki ba gaskiya bane ,
Gani nayi cewa dai kuna bukatar kudi don gina rayuwan ku da ke da maihaifiyar ki,,
Dan murmushi nayi kadan nace kawu ka karba kawai ina da kudin da zamu amfana da shi dagani har yan uwa na, nan gaba,
Ya karba tare da samin albarka yana min fatan alheri,
Jibrin yaron kawu yace hjy fadima ashe zamu zo karban jari a gurinki ke nan ko,
Mariya ce ta bashi ansa da fadin sai kazo baka jin ba bu ai in har zaka amince da tazama shugaban ka,
Dariya muka sa gaba dayan mu
Mukayi wa gwago sallama wace na hada da nata kudin ,
A kofar gidan su hafsi a kwai yar karamar kasuwa a gurin inda mutane ke taruwa manya da yara suna saida yan abubuwan tabawa,
Tundaga nesa naga duk sun zu,bo muna ido caaaaa suna kallon mu irin kallon kauyawa,
A hankali nake takawa har muka dan gwauta inda mutanen suke
Muryan wata yarinya ce mai tallar fura take fadin wallahi nidai wanan matar tabani shawa so sai ta kusa da ita tace ke dallah gafara can itace fa wace tafito yawon duniya kasa mai tsarki,
Dayar tace ke waya fada maki wallahi naji an ce ka,zafi ne akai mata,
Ni ce na hana mariya ta kula su, har muka shige cikin gidan abin mu,
Hafsi tana kofar dakin ta tsaye tana gyara tsabar farar shinkafa ta tuwo ,
Sarakanta da sauran matan yan uwar mijinta suna tsakar gida zaune gidin wani katon iccen lim,
Sallamar mu yasa duk suka juyo gaba dayan su suna kallon mu,
Direct inda suke zaune na nufa na gaishe su cikin girmamawa,
Suka ansa muna ciki ciki, mariya ko kallo basu isheta, ba don har tayi gaba abinta,
Ina bada baya naji muryan wata daga cikin su tana fadin kai wanan wa zaice haihuwar dogon daji ce
Duk ta kwade tayi wani fari kamar balarabiyar gaskiya aida gani kasan larabawa sun more a nan,
Wani irin miyau mai daci ne naji a baki na haka na hade su cikin bacin rai,
Maimakon hafsi ta yi farin ciki da zuwa na sai ce min muna tayi wai lafiya muka zo
Bamu jirata tazo gida ta samay mu ba gaskiya ita bata ji dadin da na shigo gidan su ba da ciki a jiki na,
Duk da duhun da nake gani a wanan lokacin bai hana in wayence ba
Don kada mu taru mu zama daya da yar uwata, murmushin ta kaici nayi mata nace
Naji kewar ganin yar uwata ne shine na biyo ki har gidan ki tunda naga kin dauke kafarki da gidan mu,
Ai dole indauke kafata fadima don ina bakin cikin ganin ki da wanan cikin ajikin ki,
Mariya wacce bata ko zauna ba tace anty fatima tashi mu tai, tana mai kokarin jan hannu Aisha, zuwa waje,
Nace a,a mariya barin shiga dakin yar uwata mana in ga ni koda saudayane,
Muryan mijinta mukaji daga bayan mu, yace a,a yan TAKARI makkah ne yau gidan namu,
Yana min wani kallo cikin raini hankali,
Mariya tace ai gara da TAKARI da yan cin amana masu raba zumunci da karfin ta,
Ke mariya inji hafsi kada ki kawo wa mutane dibar albarka,
Don ke baki da kunya ,
Ita wacce tai laifin ta daure tai shiru sai kece zaki dinga yiwa mutane fitsara,
Zaman da ban yi ba ke nan a dakin yar uwar haihuwata, wace itace muna kamar uwa idan ba inna,
Yau gashi duniya ta zuga ta sai wulakanci take min akan tuhumar da take min ,
A hankali nadaga kaina na kalli hafsi ido tab da hawaye nace a gaskiya hafsi ban taba tunanen haka daga gare ki ba a rayuwa ta,
Nadauka cewa ko duk duniya sun guje ni kece mutum ta farko da zaki fara rungumata bayan mahaifiyata,
Dan girgiza kaina na cikin takaici na ce sai gashi kece agaba wurin nuna min kyama da hattara ta,
Kafin in karasa zancen hafsi ta cabe da fadin ,
Oho ke kin bata rayuwar ki shina kin kazo ni ki kashe min nawa auren duk mu koma gida mu zauna mu lalace ko, ,
Duk yadda naso in boye hawaye na wanan karo hakan bai yu,yuba don saida hawaye suka zubo min, daga idona suka diga kasa, don haushi da takaici,
Shi ko mijin ta yace ato in madai kin biye mata matsalar ki ce don dai ni wallahi har na fara shakkar hada zuria,a da ku ko,
Ashe dama yabon banzane akw maku,
Mariya tace kai mutumin banza mutumin wofi, ban bari takarasa ba narufe mata baki
Najata muka fito shin yan yar uwar mu rai bace,
Yan gidan dake hira sunyi tsit suna son su jiwo maganar da akeyi daga lungun hafsin,
Rai bace muka iso gida duk kan mu, cikin tashin hankali,
Tun a kofa mariya ke kuka tana kokarin fadawa inna irin cin mutuncin da hafsi da mijinta sukayi muna,
Murmushi kawai naga inna tayi na takaici tace halin hafsi ai sai ita ,