Sashe 64
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Saboda nasan cewa nima laba ni akayi sai ban boye mai gaskiya ba nace zan bugawa sheriff yawa in fada mai idan ya amince zan fada mai saita dawo gidan namu,,,
Sai da nafara yiwa Amal bayanin komai inda ita ma tace gaskiya Salimat tana bukatar taimako don ita kadaice a gidan batare da kowa take zama ba,
Tace min inwa sheriff magana ko zai yarda,
Saida dare bayan na gama komai kuma na tabbatar cewa shima yanzu duk inda yake ya dan natsu ,
Watakila yana sama computer shima,
Sainai dialing din noban shi,
Zaune yake shida aziza a falon su na garin Riyadh, tayi dan filo da cinyan shi ,
Shiko yana aikin latsan system din shi, wayar shi tadan yi kara kadan
Bai dauka ba saida kiran ya kusa tsinkewa dakanshi,
Sanan yadiba yaga kowaye,
Sunan fadima dayagani shi yabashi mamaki ,
Saida yakara maimaita sunan san nan ya ansa sallama da nai mai cike da mamaki yake don dai gaskiya bantaba kiran shi a waya ba saidai shi din yakiramu yaji lafyan mu,
Saida na gama gashe shi sai kuma nadan shiru, jin shirun da nayi ne yasa shi yadan daga wayar nashi yadiba kona kashe ne sai yaga ina online,
Hlo yace na ansa mai da naam yace min lafiya dai ko,
Cikin inda inda nafara mai bayanin salimat da kuma abinda yasa nakirashi,
Saida yagama jin bayani na san nan yace min fadima na ansa da naam
Yace kina ganin dauko da zakuyi ku aje agida bai zama maku matsala nan gaba kadan
A hankali na ansa mai da cewa a,a dan murmushi kawai naji yayi,
Yace min idan har kunga cewa hakan bazai shafi lafiyan karatun kuba ai is ok,
Nakasa boye farin cikina saida ya gane daga inda yake don na manta cewa ban kashe waya ba yaji sanda nake ihun murna ina fada wa Amal cewa ya yarda
Murmushi yadan yi wanda har saida aziza ta dan dago kanta takaleshi,
Bayan ta maida kanta kan ciyan yashine take tambayan shi ko may yafaru,
A,takaice yabata ansa yace mata shida su fadima ne ke waya kawai daga nan bai kara ce mata komai ba,
Yacigaba da aikin shi na tura sakon ni dayakeyi, amma zuciyan shi fam da tunanen son baby a ranshi, gashi da mata amma ba wace keda alamar haihuwa acikin su,
Ganin da yaiwa babyn sister shi daya je Nigeria ne tun lokacin yaji yafara son haihuwa don duk wanda ya ganshi sai ace aida shi baby ke kama wai kamar su guda lokacin yana karami
Don haka sai yaji yana son yaron aranshi sosai,
Kafin yadawo duk wani abin jin dadi na jarirai saida yasawa yaron,
Sai kuma yanzu maganar cikin Salinat da nai mai yasa shi cikin wani tunane mai dan zurfi,
Aziza yace cikin dan kasalalen murya ta ansa da umm sweet sahibi,
Yace mata when are u ready for our babies,
Wani dan shock taji wanda saida kyat ta iya saita kanta kafin tadan dariya
Tawani shake murya tace tun yanzu sweet sahibi,
Saiyadan dagota yace da sai yaushe kike shiri ke,
Tadan kashe mai idlafiya nan da two years coming ko,
Yace mata u are out of ur sense,
Niko yau ki shirya kikarbi dan Riyadh basai ma gobe ba,
Dariya suka sa gaba dayan su, saida suka dan tsakaita dariyan ne yasa ke ce mata gaskiya ina bukatar haihuwa, very soon
Aranan wanan maganan aziza ta kwanada shi azuciyar ta washe gari maganar na cinta sai taji sheriff dake kokarin daura tie din shi awuya yana ce mata ihope kin karbi ajiyan baby ko,
Murmushin dole ta sake don maganar baby nan yana tayar mata da hankali sosai walahi
Ya manna mata kiss a goshi yafita yana mai mata sallama,
Bayanshi tabida kallo bayan wucewar shi,
Wayan ta ta jawo dake gefen filo aje,takira layin Hindu ,
kira guda Hindu ta dauki yawan tana dariya,
Jin muryan Aziza cikin tashin hankali ne yasa tagane cewa ba lafiya
Tambayan Azizan tayi komay ke faruwa ne haka,taji ta badadi tunda safe haka,
Aziza tace bari Hindu Ahmad nason ya dauko min wani sabon bala,ai ne wai shi haihuwa yake so,
Dariya Hindu tasa mata mai cin zuciya , saida tayi mai isar ta tace
Aziza yar lashi, yo ke da mai kike nufi,
Ko kin manta cewa matashi kika aura,
Ai hakan nacikin ilar auren shi da na hango maki,
Shiyasa naso kiyi hakkuri da yan tsofin Alhazan da muke bi don su ba batun haihuwa gare su saidai life
Don sun riga sunyowa bariki shiri kafin su shigo sun aje dukiya sun kuma tara iyali,
Amma ke kudi da kyawon shi da kurciya suka debe ki,
Yo aiko shi in baice yana son haihuwa ba yan uwan shi na son suga zuriar shi
Nidan Allah kin isheni da zance Hindu kiranki nayi inji may abin yi yanzu,
To ki saurara da kyau don wanan maganar ba tawaya bace kibari har mu hadu sai musan abin yi,
Ahaka suka rabu hindu na ta kwantar mata da hankali cewa ta kwantar da hankalinta komai zai zo mata da sauki insha Allah,
Mu uku muka tafi gidan su salimat da salim da maman umar mun samayta tana jin jikin ta sosai yau,
Kayan sawan ta kawai muka dan diba sai wasu tan abin bukatu na mata da na tataro matasu cikin jakka hannunta,
Salim ya jawo mu zuwa gida da ita, ahankali yake tafiya da ita duk kyawon da hanyoyin keda baisa salim yin gudu ba saboda tausayin irin halin da yaga Salimat
A dakina mukayi mata masauki ,tundaga wanan lokacin maman umar ke kokarin kulada salimat
Don itace tasan yadda harkan ciki yake duk abinda salimat tace zataci shi za muyi mata,
Hjy mama tare da yayan ta akasar Spain taje ganin likintan ta da ke diba mata kafa ,
Zaune suke duk kan su saman kujerun da ke falon tana ta faman surfa masu masifa,
Akan may har suka bari Ahmad yafi tara abin duniya akansu ita bataga amfanin karatunsu a turai ba gashi duk wani dan dukiyan ta turo masu shi,
Suraj ne ya katse ta dacewa, haba mama arziki fa na Allah ne duk yadda mukaso yin shi idan Allah bai nufa ba baza muyi shiba sai lokaci yayi,
Imun shiru tace mai acikin daka tsawa kai ai kafi kowa bani mamaki har nan fa muka shirya dakai zakaje ka dibo muna wani irin sana,a yakeyi haka, har yai wanan mahaukacin kudin dan karamin yaro dashi,
Duk kun girmay shi fa amma jiku dan Allah bawani wanda zaitada wani, da cikin ku,
Suraj yace duk iya binciken da zanyu wlh nayi anaje amma banga wani abin tir da yakeyi ba,
In mabaki sani ba kisani mama don yanzune kudin shi zasu kara habbaka saboda ya hada hannun jari da Abu Abdallah na Dubai wanda ake gani kamar yafi kowa yawan dukiya a kasar ta Dubai da kewayenta
Salis wani irin dogon tdaki yaja yace niki duniya zai tara ba abinda zai damay ni
Koma dai may ye ai nasan cewa dan uwa na ne shi,
So ni banga abinda zaisa hankalinki yana tashi haka ba wlh,
Yasa hannun shi a aljihun shi yadauko karan sigarin shi ya kuna yakashe guntun asha nar,
Saida yadan busar da hayakin yace mata shi yatafi kuma daga yau kada akara kiranshi akan maganar Ahmad,
Yabuga kofa yafita abinshi, yawuce zuwa club,
Rai bace tabishi da kallon mamaki tajuyo wurin sauran saitaga su,ma suna kokarin wucewa ne,
Aikawai saitasa masu kuka wiwi,
Suraj ne yje yadan tsunguna gabanta yakama hannayenta biyu wuri guda yace mama kibi sannu
Zamu san abin yi nazuwa dan wani lokaci
Kidaina tayar da hankalin ki haka kinsan kinada hawan jini fa,
Sai da nafara yiwa Amal bayanin komai inda ita ma tace gaskiya Salimat tana bukatar taimako don ita kadaice a gidan batare da kowa take zama ba,
Tace min inwa sheriff magana ko zai yarda,
Saida dare bayan na gama komai kuma na tabbatar cewa shima yanzu duk inda yake ya dan natsu ,
Watakila yana sama computer shima,
Sainai dialing din noban shi,
Zaune yake shida aziza a falon su na garin Riyadh, tayi dan filo da cinyan shi ,
Shiko yana aikin latsan system din shi, wayar shi tadan yi kara kadan
Bai dauka ba saida kiran ya kusa tsinkewa dakanshi,
Sanan yadiba yaga kowaye,
Sunan fadima dayagani shi yabashi mamaki ,
Saida yakara maimaita sunan san nan ya ansa sallama da nai mai cike da mamaki yake don dai gaskiya bantaba kiran shi a waya ba saidai shi din yakiramu yaji lafyan mu,
Saida na gama gashe shi sai kuma nadan shiru, jin shirun da nayi ne yasa shi yadan daga wayar nashi yadiba kona kashe ne sai yaga ina online,
Hlo yace na ansa mai da naam yace min lafiya dai ko,
Cikin inda inda nafara mai bayanin salimat da kuma abinda yasa nakirashi,
Saida yagama jin bayani na san nan yace min fadima na ansa da naam
Yace kina ganin dauko da zakuyi ku aje agida bai zama maku matsala nan gaba kadan
A hankali na ansa mai da cewa a,a dan murmushi kawai naji yayi,
Yace min idan har kunga cewa hakan bazai shafi lafiyan karatun kuba ai is ok,
Nakasa boye farin cikina saida ya gane daga inda yake don na manta cewa ban kashe waya ba yaji sanda nake ihun murna ina fada wa Amal cewa ya yarda
Murmushi yadan yi wanda har saida aziza ta dan dago kanta takaleshi,
Bayan ta maida kanta kan ciyan yashine take tambayan shi ko may yafaru,
A,takaice yabata ansa yace mata shida su fadima ne ke waya kawai daga nan bai kara ce mata komai ba,
Yacigaba da aikin shi na tura sakon ni dayakeyi, amma zuciyan shi fam da tunanen son baby a ranshi, gashi da mata amma ba wace keda alamar haihuwa acikin su,
Ganin da yaiwa babyn sister shi daya je Nigeria ne tun lokacin yaji yafara son haihuwa don duk wanda ya ganshi sai ace aida shi baby ke kama wai kamar su guda lokacin yana karami
Don haka sai yaji yana son yaron aranshi sosai,
Kafin yadawo duk wani abin jin dadi na jarirai saida yasawa yaron,
Sai kuma yanzu maganar cikin Salinat da nai mai yasa shi cikin wani tunane mai dan zurfi,
Aziza yace cikin dan kasalalen murya ta ansa da umm sweet sahibi,
Yace mata when are u ready for our babies,
Wani dan shock taji wanda saida kyat ta iya saita kanta kafin tadan dariya
Tawani shake murya tace tun yanzu sweet sahibi,
Saiyadan dagota yace da sai yaushe kike shiri ke,
Tadan kashe mai idlafiya nan da two years coming ko,
Yace mata u are out of ur sense,
Niko yau ki shirya kikarbi dan Riyadh basai ma gobe ba,
Dariya suka sa gaba dayan su, saida suka dan tsakaita dariyan ne yasa ke ce mata gaskiya ina bukatar haihuwa, very soon
Aranan wanan maganan aziza ta kwanada shi azuciyar ta washe gari maganar na cinta sai taji sheriff dake kokarin daura tie din shi awuya yana ce mata ihope kin karbi ajiyan baby ko,
Murmushin dole ta sake don maganar baby nan yana tayar mata da hankali sosai walahi
Ya manna mata kiss a goshi yafita yana mai mata sallama,
Bayanshi tabida kallo bayan wucewar shi,
Wayan ta ta jawo dake gefen filo aje,takira layin Hindu ,
kira guda Hindu ta dauki yawan tana dariya,
Jin muryan Aziza cikin tashin hankali ne yasa tagane cewa ba lafiya
Tambayan Azizan tayi komay ke faruwa ne haka,taji ta badadi tunda safe haka,
Aziza tace bari Hindu Ahmad nason ya dauko min wani sabon bala,ai ne wai shi haihuwa yake so,
Dariya Hindu tasa mata mai cin zuciya , saida tayi mai isar ta tace
Aziza yar lashi, yo ke da mai kike nufi,
Ko kin manta cewa matashi kika aura,
Ai hakan nacikin ilar auren shi da na hango maki,
Shiyasa naso kiyi hakkuri da yan tsofin Alhazan da muke bi don su ba batun haihuwa gare su saidai life
Don sun riga sunyowa bariki shiri kafin su shigo sun aje dukiya sun kuma tara iyali,
Amma ke kudi da kyawon shi da kurciya suka debe ki,
Yo aiko shi in baice yana son haihuwa ba yan uwan shi na son suga zuriar shi
Nidan Allah kin isheni da zance Hindu kiranki nayi inji may abin yi yanzu,
To ki saurara da kyau don wanan maganar ba tawaya bace kibari har mu hadu sai musan abin yi,
Ahaka suka rabu hindu na ta kwantar mata da hankali cewa ta kwantar da hankalinta komai zai zo mata da sauki insha Allah,
Mu uku muka tafi gidan su salimat da salim da maman umar mun samayta tana jin jikin ta sosai yau,
Kayan sawan ta kawai muka dan diba sai wasu tan abin bukatu na mata da na tataro matasu cikin jakka hannunta,
Salim ya jawo mu zuwa gida da ita, ahankali yake tafiya da ita duk kyawon da hanyoyin keda baisa salim yin gudu ba saboda tausayin irin halin da yaga Salimat
A dakina mukayi mata masauki ,tundaga wanan lokacin maman umar ke kokarin kulada salimat
Don itace tasan yadda harkan ciki yake duk abinda salimat tace zataci shi za muyi mata,
Hjy mama tare da yayan ta akasar Spain taje ganin likintan ta da ke diba mata kafa ,
Zaune suke duk kan su saman kujerun da ke falon tana ta faman surfa masu masifa,
Akan may har suka bari Ahmad yafi tara abin duniya akansu ita bataga amfanin karatunsu a turai ba gashi duk wani dan dukiyan ta turo masu shi,
Suraj ne ya katse ta dacewa, haba mama arziki fa na Allah ne duk yadda mukaso yin shi idan Allah bai nufa ba baza muyi shiba sai lokaci yayi,
Imun shiru tace mai acikin daka tsawa kai ai kafi kowa bani mamaki har nan fa muka shirya dakai zakaje ka dibo muna wani irin sana,a yakeyi haka, har yai wanan mahaukacin kudin dan karamin yaro dashi,
Duk kun girmay shi fa amma jiku dan Allah bawani wanda zaitada wani, da cikin ku,
Suraj yace duk iya binciken da zanyu wlh nayi anaje amma banga wani abin tir da yakeyi ba,
In mabaki sani ba kisani mama don yanzune kudin shi zasu kara habbaka saboda ya hada hannun jari da Abu Abdallah na Dubai wanda ake gani kamar yafi kowa yawan dukiya a kasar ta Dubai da kewayenta
Salis wani irin dogon tdaki yaja yace niki duniya zai tara ba abinda zai damay ni
Koma dai may ye ai nasan cewa dan uwa na ne shi,
So ni banga abinda zaisa hankalinki yana tashi haka ba wlh,
Yasa hannun shi a aljihun shi yadauko karan sigarin shi ya kuna yakashe guntun asha nar,
Saida yadan busar da hayakin yace mata shi yatafi kuma daga yau kada akara kiranshi akan maganar Ahmad,
Yabuga kofa yafita abinshi, yawuce zuwa club,
Rai bace tabishi da kallon mamaki tajuyo wurin sauran saitaga su,ma suna kokarin wucewa ne,
Aikawai saitasa masu kuka wiwi,
Suraj ne yje yadan tsunguna gabanta yakama hannayenta biyu wuri guda yace mama kibi sannu
Zamu san abin yi nazuwa dan wani lokaci
Kidaina tayar da hankalin ki haka kinsan kinada hawan jini fa,