Sashe 90
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
Hannu na yarike a hankali ya dan duka agefen gado yana min kallo acikin tausayi,
Zuciyar shi duk ta cunkushe da bakin ciki da bacin rai ga wani radadi da zogi da yake masa yawo a zuciyar shi,
Yadan daga kai ya kalli gefen da nake kwance tausayi na yakara kamashi sosai,
Da sauri ya mike daga bakin gadon kamar wanda aka mintsira, yasoma zagayen dakin yakasa zaune ya kasa tsaye,
Duk da sanyin A, C dake dakin bai hana shi karyo da wani irin zufa ba, alokacin,
Wanene wanan mutumin da ake tunanen cewa ya shiga mai gida,
May yake bida a gurina, ko kuma waya turo shi, yazo yai min hakan
Juyawa yayi a hankali yana kallon yadda nake fitar da numfashi a hankali,
Sai kara jin tausayi na yana shigar shi,
Yadan lunshe ido yana tuna yanayin da yasan ni da shi tunfarko, ganin da yai min,
Son wasa da ruwa, murmushi dayawan yin kwazon aiki, sai yar tsiwa ,ga hangen nesa, surutu idan tasan mutum, saikuma iya yin fushi, uwa uba kykkyawan zuciyar da Allah yabata saboda bata rikon mutum duk laifin da ka iya yi mata,
Ya furta a hankali fatima ke ba kowa ce amma kuma kina da komai da kowa ke so,a tare da ke,
Halaiyarki kadai ya ishi ni abin alfahari,
Zama dake yasa ina iya zama da yan uwa na akoda yaushe,
Fatima bazan iya jure rashin mace irinki ba, aduk lokacin da na kalleki, yana wanke min duk wani damuwa da maraicin rashin saboda iyayyena da ban yi ba abaya,
Saboda ita gata mace kuma yar karama amma ta dangana ta jure da rashin ganin yan uwanta da batayi ba,,,
Cikin ikon Allah da tai makon Likitoci suka samu da kyat Allah ya basu sa,a nadan farfado,
Daga dogon sumar dole da ,aka sani,
Sheriff ne tsaye yana fuskantar inda nake kwance sai likitocin da suka dan zagaye ni ,,,
Abuna farko da akafara yi shi ne diba, lafiyan baby da ke a jikina,
Sun tabbatar da lafiya kalau baby yake saidai weak din da abin cikin, cikin nawa yayi, kawai,
Wani irin yunwa na farfado dashi, wanda har jikina rawa yake yi,
Duk wanda ke kusa saida yai mamakin irin abincin da naci, yau,
Nida kowa yasan cewa bani cin abinci sai gashi nakusa share plate guda ina gamawa na kara kwantawa, sai barci,
Haka sheriff yakwana kusan a zaune ranan don da na motsa abinci zanci,
Sai yakasan ce duk wani motsi nawa idonunshi na akaina musanman rana yana tare da ni,,
Sai bayan kwana biyu na san cewa a,asibiti nake kwance,
Nayi mamakin hakan kware da gaske don ban san ko mai yakawo ni ba,
Sai lokacin da askarawan saudiya suka shigo gurina don suyi min dan bincike,
Abinda nasani kawai na iya fada masu,
Suka rubuta tare da shaida wa sheriff cewa an kusa cin nasarar gane ko waye wanan mutumin,
Saida jikina yai min karfi sosai aka sallamo ni daga asibiti,
Bayan sun tabatar da cewa lfy ta kalau, har baby nawa,
Saibayan kamar sati guda aka gaiyaci Sheriff a office din bincike sun gane cewa yaron da yai yunkurin shaka min wanan powder daga Yamal yake,
Kuma bincike ya nuna cewa sun dade suna bibiya na ,
Sai a wanan ranan Allah yaso basu sa,a,
Sheriff najin cewa daga Yamal suke sai, ya mike tsaye yana fadin Alin Alin
Bayan an gane cewa Ali baba ne yaturo su kuma daga shi har su , sun bar kasan tun wani dan lokaci
zuwa kasar turawa inda Alin din ke aiki yanzu,
Wanan abin yaiwa Sheriff ciwo so sai saida kuma yasan cewa komai dadin dadewa zasu kara hadewa da Alin din insha Allah,
Kowa yaji mamakin cewa wai Alin ne yaturo atafi dani a cewar shi wai dole ne sheriff yai min na aure shi,,,
Zuciyar shi duk ta cunkushe da bakin ciki da bacin rai ga wani radadi da zogi da yake masa yawo a zuciyar shi,
Yadan daga kai ya kalli gefen da nake kwance tausayi na yakara kamashi sosai,
Da sauri ya mike daga bakin gadon kamar wanda aka mintsira, yasoma zagayen dakin yakasa zaune ya kasa tsaye,
Duk da sanyin A, C dake dakin bai hana shi karyo da wani irin zufa ba, alokacin,
Wanene wanan mutumin da ake tunanen cewa ya shiga mai gida,
May yake bida a gurina, ko kuma waya turo shi, yazo yai min hakan
Juyawa yayi a hankali yana kallon yadda nake fitar da numfashi a hankali,
Sai kara jin tausayi na yana shigar shi,
Yadan lunshe ido yana tuna yanayin da yasan ni da shi tunfarko, ganin da yai min,
Son wasa da ruwa, murmushi dayawan yin kwazon aiki, sai yar tsiwa ,ga hangen nesa, surutu idan tasan mutum, saikuma iya yin fushi, uwa uba kykkyawan zuciyar da Allah yabata saboda bata rikon mutum duk laifin da ka iya yi mata,
Ya furta a hankali fatima ke ba kowa ce amma kuma kina da komai da kowa ke so,a tare da ke,
Halaiyarki kadai ya ishi ni abin alfahari,
Zama dake yasa ina iya zama da yan uwa na akoda yaushe,
Fatima bazan iya jure rashin mace irinki ba, aduk lokacin da na kalleki, yana wanke min duk wani damuwa da maraicin rashin saboda iyayyena da ban yi ba abaya,
Saboda ita gata mace kuma yar karama amma ta dangana ta jure da rashin ganin yan uwanta da batayi ba,,,
Cikin ikon Allah da tai makon Likitoci suka samu da kyat Allah ya basu sa,a nadan farfado,
Daga dogon sumar dole da ,aka sani,
Sheriff ne tsaye yana fuskantar inda nake kwance sai likitocin da suka dan zagaye ni ,,,
Abuna farko da akafara yi shi ne diba, lafiyan baby da ke a jikina,
Sun tabbatar da lafiya kalau baby yake saidai weak din da abin cikin, cikin nawa yayi, kawai,
Wani irin yunwa na farfado dashi, wanda har jikina rawa yake yi,
Duk wanda ke kusa saida yai mamakin irin abincin da naci, yau,
Nida kowa yasan cewa bani cin abinci sai gashi nakusa share plate guda ina gamawa na kara kwantawa, sai barci,
Haka sheriff yakwana kusan a zaune ranan don da na motsa abinci zanci,
Sai yakasan ce duk wani motsi nawa idonunshi na akaina musanman rana yana tare da ni,,
Sai bayan kwana biyu na san cewa a,asibiti nake kwance,
Nayi mamakin hakan kware da gaske don ban san ko mai yakawo ni ba,
Sai lokacin da askarawan saudiya suka shigo gurina don suyi min dan bincike,
Abinda nasani kawai na iya fada masu,
Suka rubuta tare da shaida wa sheriff cewa an kusa cin nasarar gane ko waye wanan mutumin,
Saida jikina yai min karfi sosai aka sallamo ni daga asibiti,
Bayan sun tabatar da cewa lfy ta kalau, har baby nawa,
Saibayan kamar sati guda aka gaiyaci Sheriff a office din bincike sun gane cewa yaron da yai yunkurin shaka min wanan powder daga Yamal yake,
Kuma bincike ya nuna cewa sun dade suna bibiya na ,
Sai a wanan ranan Allah yaso basu sa,a,
Sheriff najin cewa daga Yamal suke sai, ya mike tsaye yana fadin Alin Alin
Bayan an gane cewa Ali baba ne yaturo su kuma daga shi har su , sun bar kasan tun wani dan lokaci
zuwa kasar turawa inda Alin din ke aiki yanzu,
Wanan abin yaiwa Sheriff ciwo so sai saida kuma yasan cewa komai dadin dadewa zasu kara hadewa da Alin din insha Allah,
Kowa yaji mamakin cewa wai Alin ne yaturo atafi dani a cewar shi wai dole ne sheriff yai min na aure shi,,,