Sashe 130
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Sai dare sosai driver yadawo da su gwago saigasu da tsarabar su him wai sun fara sayen tsarabar da zasu kai gida,
Alokacin har na fara barci saboda na gaji da zaman motar da mukayi, dazun,
Jin motsin su ne yasa ni saukowa dan in masu sannu da zuwa
Ganin su da kayan danayi anata warewa yasani tsayawa turus cikin mamaki,
Sai kuma abin yabani dariya, nace gwago wanan kayan fa sai ce min tayi wai tsaraba ne suka fara sayi,
Matsawa nayi kusa da su nace haba gwago indan kun tashi aini da kaina zaikai ku kusayi duk abinda ranku ke so insha Allah,
Amma ai wanan duk tarkace ne kuka kwaso yan riyal goma goma,
Cikin mamaki gwago takalleni tace haba fadima ,
Ina mukaga wanan acan balle kice muna tarkace ne,
Kedai kawai bari mu fara aje abin mu idan lokacin yayi sai mukara kawai,
Abinci nasa maman Umar ta kara gabatar masu sanin cewa dani sun shawo wahala acan dole suji yunwa yanzu
Murnan kayan ma ya hana gwago cin wani abinci,sosai sai kallona tayi tace min wanan matar zata kai mu inda akesa hakuri gobe,
Ido waje nake kallin maman Umar wace tai masu alkawarin zuwa sa hakorin gwal,
Nace gwago ai,zaku sa amma ku bari akaiku inda ake sa na kwarai a madina,,
Cikin sauri mama da tun da muka fara zancen batai magana ba tace aiko na nan a samuna duk dayane ai,
Ruwan lemo gwangwani gwago takaiwa bakinta saitake ce min wai may yasa baki sa hakori ba duk zaman ki a kasan nan,
Dan murmushi nayi nace wallah gwago ban taba yin wanan tunanen ba arayuwata,
Taiwani tabe bakin ta,baki tace wagga diya kan ai halin ta sai ita,
Ita ko dan kurin nan da matan masu kudi kayi banga tanayi nai ba,
Dani da mariya duk dariya mukasa mata har da maman Umar wace ke kokarin zuba masu abinci,
Duk hiran mu a she Sheriff najin su yana zaune inda yake zama don ansan sakwan,nin shi,
Karar watan shi naji ana kiran shi yasa nagane cewa yana cikin falon ashe,
Satin mu biyu da dawowa saudiya mun murje mun yi kyau daga ni har yan rakiyar mu ga wani irin kulawa ta musan man da muke samu daga sheriff gaba dayan mu,
Nida yar kaunata mai kaunata fiye daduk yadda zan yi bayani mariya,
Tare yau muka tafi wurin gyaran jiki, duk wani abinda za,aiwa mace dan gyara ta an muna shi nida ita,
Mun yi kyau sosai amma sai naga mariya duk tafi rude ma nawa kwalliyar,
Tunda muma dawo gida nasa mu yaran sunyi kuka an dan lalashe su,
Ina zaune falon mu ina basu nono kaina ba dan kwali don tun shigowar mu nacire duk lailaiyar jikina wata yar body hook ce na sa mai ruwan Ashe,
Sheriff ne yashigo alokacin da alama daga gurin ma,aikatar su na Company maita kasar saudiya yake saboda irin kayan shiga mai katar daban ce,
Kallo guda yai min sai naga yanayin shi ya canza lokaci guda,
Sama yahau yana shiga dama ya debo gajiya a jikin shi, wanka ya fada kawai dan yadan ji dama,
Tashi nayi naje dan in tare shi ganin da nayi ya shiga wanka yasa nadauko mai simple riga doguwar jallabiya na aje mai, da turaren shi da kuma yar hullar shi,
Komawa nayi dan jin kiran sallah da akeyi a cikin tv nasan cewa zai fito da sauri ya tafi massallaci ne,
Dakina koma nima dai wanka nashiga saida na gyara jikina, ,
Nafito don in gabatar da sallah na ina a rakar farko Sheriff yafado cikkn dakin nawa, alokacin cikin mamaki yake kallona don sam baisan nafara sallah ba
Ganin ina sallah yasa tabar dakin dan yana da online meeting alokacin,
Maki nai fam a,zuciyar shi tun yaushe nafara sallah ne bai sani ba,
Inko har nadade dafarawa gaskiya ban kyauta mai ba,
Bai samu dawo dakin ba har wani lokaci saboda meeting din yadan dauki lokaci a tsakanin su,
Dan suna son a canza launin aiyukan su na kowani kasa, yanzu don cigaban da ake samu,
Dole sai sun hadu a Dubai anyi meeting na face,to face,
Zuwa gobe insha Allah,
Mariya ta kwaso min yaea saboda dama karfe taran dare, nake shimfede yaran,
Bayan ta kwantar min dasu ne take ce min ita zata shige kenan don duk agajiye take yau , saboda dadewar da mukayu a wurin gyaran jiki,
Tabarni ina sa yar rigar barci na mai ruwan pink da yar adon duwatsu bakake, amma ba ainihin stone bane,
Kamshin jikina ko daga nisa kake zaka iya shakan shi, dan man baki na shafa ina kokarin in je in, ma yara addu,a naji an turo kofar daki na,
Mamaki naji dana ganshi sama a yanzu don nasan cewa sai kusan shadaya da wani abu yake baro falo koyau saboda tarin aiyukan dake gaban shi,
Cikin mamaki nake kallon shi har ta iso inda nake zaune gaban mirror
A saman mirror ya dan jinki na jikin shi,tadan baki baki,
Sai nai dan dum saboda ban sam may yakawo shi ba awanan lokacin,
Magana yafara yi cikin yanayin damuwa da kuma tausayi,
Yace haba maman twins, tun yaushe kikafara sallah ban da labari,
Gabana ne yai wani irin dam don ban tsanmaci wanan maganar zai min ba sam,
Kasa magana nayi sai kuma wani irin rudanin da nashiga cikin lokaci guda,
Shirun da taji nayi yasa yakara maimaita tambayar shi,
A hankali nace mai tunda muka dawo da kwana hudu,
What, ya fada cikin zaro ido sai kuma naji yace subbahanallahi,
Yai shiru nadan wani lokaci,
Sai ya sake tausasa murya yace haba Fatima baki tausayin dan bawan Allah,
Shin kiko san halin da nake ciki Fatima, kalli fa yadda na koma na ramay duk na wani lalace, nayi wani irin baki duk saboda rashin tsarkin ki,
Shim kiko san halin da nake ciki kuwa,
Yaidan shiru nawa lokaci sai yacigaba yace,
Allah ma ,yasan nayi hakkurin wallahi, don tun barin ki saudiya rabona da mace,
Jin wanan kalamin yasa nadaga ido da sauri na kalle shi mukayi ido hudu ya kada min kai yace kwarai da gaske Fatima,
Cikin yar siririyar a
a na ce mai yi hakkuri, ban san cewa haka ake yi ba,
Magana ta dariya tabashi, har ina dan iya jin sautin dariyar da yayi,
Yace Fatima ni nasan baki san yadda abubuwa suke bane kasan cewar ba agaban inna kika karasa girman ki,
Amma duk da haka kina kokarinki, shiya sa koda yaushe nake maki fatan alheri, dan kina da saurin fahintar da muta,
Kiyi hakkuri ki tsimake ni Fatima basai munyi koyi da al,adaba ba kamar yadda su gwago suke nufi,
Ina bukatar kasancewa da ke Fatima, ako yaushe amma sanin yadda al,ada yake yasa nake kokarin jajir cewa zuciyana,
Kullun da wanan abin nake kwana araina dashi nake tashi,
Kaina da ke sunkuye nadaga da sauri na kalle shi danjin yadda muryan shi ke sarkewa alokacin,
Ban san ya akayi ba sai kawai na tsinci kaina da rugumo sheriff zuwa jikina,
Wani irin ajiyar zuciya naji ya sake lokaci guda tare da kai hannu shi a saman jikina,,,,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
✈✈✈ *TAKARI*✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
9⃣5⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Almost True Life Story,,,
Yan uwa kutaya mu murna mun samu, karuwar, Sister MAIJIDDA HARZIMI ta huguma group ta haihu jiya mun samu baby girl, Allah yasa mata albarka a rayuwan ta naduniya da lahira,,,
Alokacin har na fara barci saboda na gaji da zaman motar da mukayi, dazun,
Jin motsin su ne yasa ni saukowa dan in masu sannu da zuwa
Ganin su da kayan danayi anata warewa yasani tsayawa turus cikin mamaki,
Sai kuma abin yabani dariya, nace gwago wanan kayan fa sai ce min tayi wai tsaraba ne suka fara sayi,
Matsawa nayi kusa da su nace haba gwago indan kun tashi aini da kaina zaikai ku kusayi duk abinda ranku ke so insha Allah,
Amma ai wanan duk tarkace ne kuka kwaso yan riyal goma goma,
Cikin mamaki gwago takalleni tace haba fadima ,
Ina mukaga wanan acan balle kice muna tarkace ne,
Kedai kawai bari mu fara aje abin mu idan lokacin yayi sai mukara kawai,
Abinci nasa maman Umar ta kara gabatar masu sanin cewa dani sun shawo wahala acan dole suji yunwa yanzu
Murnan kayan ma ya hana gwago cin wani abinci,sosai sai kallona tayi tace min wanan matar zata kai mu inda akesa hakuri gobe,
Ido waje nake kallin maman Umar wace tai masu alkawarin zuwa sa hakorin gwal,
Nace gwago ai,zaku sa amma ku bari akaiku inda ake sa na kwarai a madina,,
Cikin sauri mama da tun da muka fara zancen batai magana ba tace aiko na nan a samuna duk dayane ai,
Ruwan lemo gwangwani gwago takaiwa bakinta saitake ce min wai may yasa baki sa hakori ba duk zaman ki a kasan nan,
Dan murmushi nayi nace wallah gwago ban taba yin wanan tunanen ba arayuwata,
Taiwani tabe bakin ta,baki tace wagga diya kan ai halin ta sai ita,
Ita ko dan kurin nan da matan masu kudi kayi banga tanayi nai ba,
Dani da mariya duk dariya mukasa mata har da maman Umar wace ke kokarin zuba masu abinci,
Duk hiran mu a she Sheriff najin su yana zaune inda yake zama don ansan sakwan,nin shi,
Karar watan shi naji ana kiran shi yasa nagane cewa yana cikin falon ashe,
Satin mu biyu da dawowa saudiya mun murje mun yi kyau daga ni har yan rakiyar mu ga wani irin kulawa ta musan man da muke samu daga sheriff gaba dayan mu,
Nida yar kaunata mai kaunata fiye daduk yadda zan yi bayani mariya,
Tare yau muka tafi wurin gyaran jiki, duk wani abinda za,aiwa mace dan gyara ta an muna shi nida ita,
Mun yi kyau sosai amma sai naga mariya duk tafi rude ma nawa kwalliyar,
Tunda muma dawo gida nasa mu yaran sunyi kuka an dan lalashe su,
Ina zaune falon mu ina basu nono kaina ba dan kwali don tun shigowar mu nacire duk lailaiyar jikina wata yar body hook ce na sa mai ruwan Ashe,
Sheriff ne yashigo alokacin da alama daga gurin ma,aikatar su na Company maita kasar saudiya yake saboda irin kayan shiga mai katar daban ce,
Kallo guda yai min sai naga yanayin shi ya canza lokaci guda,
Sama yahau yana shiga dama ya debo gajiya a jikin shi, wanka ya fada kawai dan yadan ji dama,
Tashi nayi naje dan in tare shi ganin da nayi ya shiga wanka yasa nadauko mai simple riga doguwar jallabiya na aje mai, da turaren shi da kuma yar hullar shi,
Komawa nayi dan jin kiran sallah da akeyi a cikin tv nasan cewa zai fito da sauri ya tafi massallaci ne,
Dakina koma nima dai wanka nashiga saida na gyara jikina, ,
Nafito don in gabatar da sallah na ina a rakar farko Sheriff yafado cikkn dakin nawa, alokacin cikin mamaki yake kallona don sam baisan nafara sallah ba
Ganin ina sallah yasa tabar dakin dan yana da online meeting alokacin,
Maki nai fam a,zuciyar shi tun yaushe nafara sallah ne bai sani ba,
Inko har nadade dafarawa gaskiya ban kyauta mai ba,
Bai samu dawo dakin ba har wani lokaci saboda meeting din yadan dauki lokaci a tsakanin su,
Dan suna son a canza launin aiyukan su na kowani kasa, yanzu don cigaban da ake samu,
Dole sai sun hadu a Dubai anyi meeting na face,to face,
Zuwa gobe insha Allah,
Mariya ta kwaso min yaea saboda dama karfe taran dare, nake shimfede yaran,
Bayan ta kwantar min dasu ne take ce min ita zata shige kenan don duk agajiye take yau , saboda dadewar da mukayu a wurin gyaran jiki,
Tabarni ina sa yar rigar barci na mai ruwan pink da yar adon duwatsu bakake, amma ba ainihin stone bane,
Kamshin jikina ko daga nisa kake zaka iya shakan shi, dan man baki na shafa ina kokarin in je in, ma yara addu,a naji an turo kofar daki na,
Mamaki naji dana ganshi sama a yanzu don nasan cewa sai kusan shadaya da wani abu yake baro falo koyau saboda tarin aiyukan dake gaban shi,
Cikin mamaki nake kallon shi har ta iso inda nake zaune gaban mirror
A saman mirror ya dan jinki na jikin shi,tadan baki baki,
Sai nai dan dum saboda ban sam may yakawo shi ba awanan lokacin,
Magana yafara yi cikin yanayin damuwa da kuma tausayi,
Yace haba maman twins, tun yaushe kikafara sallah ban da labari,
Gabana ne yai wani irin dam don ban tsanmaci wanan maganar zai min ba sam,
Kasa magana nayi sai kuma wani irin rudanin da nashiga cikin lokaci guda,
Shirun da taji nayi yasa yakara maimaita tambayar shi,
A hankali nace mai tunda muka dawo da kwana hudu,
What, ya fada cikin zaro ido sai kuma naji yace subbahanallahi,
Yai shiru nadan wani lokaci,
Sai ya sake tausasa murya yace haba Fatima baki tausayin dan bawan Allah,
Shin kiko san halin da nake ciki Fatima, kalli fa yadda na koma na ramay duk na wani lalace, nayi wani irin baki duk saboda rashin tsarkin ki,
Shim kiko san halin da nake ciki kuwa,
Yaidan shiru nawa lokaci sai yacigaba yace,
Allah ma ,yasan nayi hakkurin wallahi, don tun barin ki saudiya rabona da mace,
Jin wanan kalamin yasa nadaga ido da sauri na kalle shi mukayi ido hudu ya kada min kai yace kwarai da gaske Fatima,
Cikin yar siririyar a
a na ce mai yi hakkuri, ban san cewa haka ake yi ba,
Magana ta dariya tabashi, har ina dan iya jin sautin dariyar da yayi,
Yace Fatima ni nasan baki san yadda abubuwa suke bane kasan cewar ba agaban inna kika karasa girman ki,
Amma duk da haka kina kokarinki, shiya sa koda yaushe nake maki fatan alheri, dan kina da saurin fahintar da muta,
Kiyi hakkuri ki tsimake ni Fatima basai munyi koyi da al,adaba ba kamar yadda su gwago suke nufi,
Ina bukatar kasancewa da ke Fatima, ako yaushe amma sanin yadda al,ada yake yasa nake kokarin jajir cewa zuciyana,
Kullun da wanan abin nake kwana araina dashi nake tashi,
Kaina da ke sunkuye nadaga da sauri na kalle shi danjin yadda muryan shi ke sarkewa alokacin,
Ban san ya akayi ba sai kawai na tsinci kaina da rugumo sheriff zuwa jikina,
Wani irin ajiyar zuciya naji ya sake lokaci guda tare da kai hannu shi a saman jikina,,,,
🐎ZEEE MAKAWA🐎
✈✈✈ *TAKARI*✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
9⃣5⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Almost True Life Story,,,
Yan uwa kutaya mu murna mun samu, karuwar, Sister MAIJIDDA HARZIMI ta huguma group ta haihu jiya mun samu baby girl, Allah yasa mata albarka a rayuwan ta naduniya da lahira,,,