Sashe 132
Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
🐎ZEEE MAKAWA🐎
✈✈✈ *TAKARI* ✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
9⃣6⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA🐎
Almoy True Life Story,,,
Wuce wan su gwago yasamu cikin halin damuwa sosai musan man yaran da suka yi wayo a gaban su gwagon mu,
Duk da ga su Ummi da Inna agidan sai mukaji gidan yai muna wani irin girma so sai, kamar ba mutane acikin ta,
Mun saba da gwago idan tafara zuba ko ba ka, son surutu sai kayi shi,
Ita koda karamin yaro magana take yi abinta, hankali kwance,
Na lura cewa innar mu a takure take agidan bata son dogon motsi,
Kullun ta na daki ita baka ganin ta waje sam, bakomai yasa haka ba sai kunya da take ji wai idan angata za,ace tazo gidan surikin ta ta zauna,
Ummi na jin lokacin da take fadar haka sai ummi tace idan har tace haka to itafa,
Ai ita avidan dan farinta tazo ta zauna, tun tana jin kunyan haka har tadaina, acewar ta,
Tun lokacin inna ta ta rage, zancen jin kunya a gidan surukin ta,take,
A kida tace shiga kitchen da kai na dan yin cooking wa mai gida na har mada sauran iyayyen mu,
Nasan cewa yana gari yau dan haka, abinci mai kyau da kuma abinsha ns hada masu,
Nasan cewa dare yafi son yaci tuwo kowani iri ne,
Don tun ina aiki a gidan shi nasan wanar a kidar tashi ta rashin son wani abin da ba tuwo ba da dare,
Hakan ke sa shi shan wuya idan yai tafiya, zuwa waje,
Tuwon semovita nai mai da miyar kuka wanda inna takawo, muna lokacin da zasu zo, miyan yaji daddawa da kayan yaji sosai,
A, leda na kwashe wa kowa nashi mariya dake gefe ita da maman Umar
Suna tayani aiki suka shiga mikawa mutanen gida nasu don kowa da inda za,akai mai nashi,
Muna gamawa, da sauri nafada dakina dan in dan gyara jikina kafin sheriff yadawo gida,
Duk gidan yadauki Kamshi da na turare dana girkin gida,
Yau atamfa ce a jikina, super wax, doll colour, dinkin zani da riga ce, sheriff baya son dinkin buje da riga, acewar shi, nasan da hakane tun lokacin auren shi da nafisat,
Wata rana da tasa buje darigar dinkin material sun dawo office da Almustapha a lokacin yako dinga mata masifa yace kada ta kara sa irin su a gidan shi,
Yace may amfanin kasa kayan da duk tsiraicinka zai baiyyana afili,
Wai da sunan yin wa maigida kwalliya alhalin bashi kadai ,aiwa adon dashi ba dole ne a fita waje wani yaga ni,
Muna tsaye gefe muna jin su nida Amal, alokacin,
Yaci gaba da fadin matar Abdull ghana da ta rasu kwanaki ana bidan zanin da za,a rufa gawan ta dashi duk cikin kkayan ta ba zani,
Ya ce may yafi wannan abin tashin hankali ace yar musulumai bahausa ba,a samu zani a cikin kayanta ba ai wanan yazama abin ku ya ga mutum tun a nan duniya,,
Ya ce shi dama bai kaunar yaga mace duk ta matse jikinta a waje koba,a cikin ma,za bane,
Jin wanan maganar tasu da, nasifit yasa hakan ya zauna min a rai tun wancan lokacin duk abinda zanyi bana sa dinkin da zai mugun matsemin jikina ,
Balle gidan mu da kusan mutane su na shiga bawai shi kadai maigidan ke shigowa ba,
Duk su salim da malam Basiru wanda yazu yake tare damu yana zama kamar dan uwana na jini sosai,
Don gaskiya munji dadin zuwan shi saboda akwaishi da kwa,zo ga rikon amana,
Ina sauri inj tafi gurin su, ummi indiba ko sun fara cin abinci saboda bana son su zauna basu ci komai ba,
Dai step na karshe ya bude kofar falon yashigo gida a lokacin,
Yana rataye da couth din shi a kafadar shi, almustapha da Basiru suna bayan shi dauke da takardu da briefcase din shi mai dauke da laptop din shi,
Tun daga nisa muka yi wa juna yar murmushin mai aikawa da sakonni, kala kala,
Inda nagane nufin shi kwaliya ta taimai kyau, nikuma na nuna mai cewa don shi nayi ai,
Sai yai wani ragwada kai alamar yagode fa,
Su Almustapha da Basiru dake bayan shi basu gane komai muke yi ba,a tsakanin mu,
Kayan da su Basiru suka dauko mai nai kokarin karba
Tare muka koma sama, dashi, muna bacewa wasu Almustapha ya rungumo ni zuwa jikin shi yana mai sun sunar ko ina ajikina a kaukauce,
Da kyat na iya sabulewa rikon da yai min ina mai gabatar mai da ruwan wanka,,
Kafin yafito na fitar mai da kayan da zai sa har da plat shoes da zai sa ya fito,
Ina cikin fesa turare sai naji wani irin abu ya taso min kamar zan yi amai,cikin sauri nabar dakin ,,
Sam ban dauki hakan komai ba aguri na, dakina ,nakoma nadan kara kallon mirrow dan indan kara burge maigida ,
Zaune na samay shi a falo yana jirana in zuba mai abinci ,
Kurrr idon shi akai kamar bai taba gani na ba,
Direct dining na nufa shima yataso a hankali zuwa bisa tebur din,
Kululin da ke jere saman tebur din nafara budewa, nadago kai na kalle shi dan inji may zai ci daga cikin abincin da nake budewa,
Daidai lokacin naji wani irin amai ya zo min duk yadda, na so in daure har in gama zuba mai, abin ya faskara,
Da sauri na toshe bakina na nufi, toilet, din dake cikin falo,
Amai nayi sosai har sai da naji jiki, da kyat na samu ya tsaya min, na bude famfo na wanke baki na da fuskana,
A hankali na dago da niyar in koma in cigaba da zuba mai abincin,
Ganin shi na tsaye kofar toilet din hannun shi harde, a saman kirjin shi,
Wani irin kallon tuhuma yake min .
Zuwa, nayi da niyar indan bi gefen shi, in wuce zuwa cikin falo ,,
Tambaya ya watso min may yasa may ki fatima,ina kokarin wucewa ya, kara jefo min tambayar,
A hankali na ce mai ba komai, nima bansan komay yasa may ni ba nai aman,
Hanya yabani nawuce cikin tuhuma yake kallo na har muka kai bakin dinning din,
Nai kokarin in kara zuba mai wani abinci, aiko saura kiris in amayo ma sheriff amai a jiki,
Mikewa yayi da sauri yazo inda nake duke ya rike ni
Duk wanda ke gidan saida yafito a lokacin saboda irin kakarin aman da nakeyi,.
Tunda yatsaya min yace mutafi asibiti, amna fafir nace bazan je ba tunda lafiya na kalau,
Yanzun ne kawai hakan ya samay ni daga jin kamshin abinci,
Wani kallon tuhuma su Ummi da Inna suke min a lokacin,
Inna ce tace mai wani asibiti zamu ai saidai kuma in Allah ya rabamu lafiya,
Sam ban fahinci may inna take nufi da hakan ba dani don haka dagani har sheriff muka hau sama,
Duk da barcin yamma ba dabi,ana bace yin hakan yasa yau sai gani nayi barci ,don wuya,
Barci mai nauyi nayi a lokacin dan bakara min jin jiki nayi ba,
Doctor kamal ne yazo gidan bayan sallah isha,i don ya dibani,
Amma sai ya gani ,zaune a falo tare da su mariya da su maman Umar munata labarin mu muna dariya,
Ganin su tare da docto yasa ni dan shan jinin jikina,
Duk kan su mamakin gani na lafiya sukayi cikon hokima muka wayance zancen batare da doctor yabani koda paracetamol ba,
Tun wanan ranan ban son jin warin girki musam man mai dauke da tafarnuwa,
Idan kuma dare yayi sai in kama jin high fever har kusan sallah asubah,
Yau kamar na wancan ranan ne ina cikin taimakon shi sai kuma ga amai
Mariya tana gurin yace dole sai muntafi asibiti sn diba ko may ke samuna haka,
Mariya tace Allah yabar muna yaya Sheriff, shin bakaji abinda inna ta fado na ba,
Cikina fa take cewa sai randa Allah yasa ta haihu zata daina hakan,
Aiko hankali mu mida sheriff yai wani mugun tashi da jin kalamin mariya,
Tambayar mariya yayi ko yaushe inna ta fadi hakan,
Sai ta kara nanata mai abinda inna ta fadi a ranan
Tsaye nake amma ban san lokacin da nakakai zaune ba nadafe kai na sai wasu hawaye ke biyo min a fuska suna silalowa kasa,
Shi ma sheriff zama yayi yadafe kanshi da hannu gida duk yarasa abin yi,
Mikewa yayi ya nufi inda ake aje makullaiyan motocin gidan,
Ya hau sama da sauri yadauko min Naifal dina yace intashi muje asibiti,
Ba musu na shirya muka kama hanya zuwa asibiti,
Diba guda likita yai min ya tabbatar min da cewa ina dauke da cikin wata biyu a jikina ,
Ido nazaro dan mamakin jin hakan danayi bani ba har shi saida ya kadu,
A firgice yacewa doctor muna da babies yan wata takwas fa,
Likita yai dan murmushi yace ba komai bane hakan kawai za,a rubuta muna magani da kuma irin abincin da zamu fara ba yaran,
Niduk bayanin da sukeyi kaina yana kasa ina ta sharban hawaye kawai,
A cikin mota duk yarasa abinda yake ciki saboda gaba daya na birkice mai yarasa gane kaina,
Yai lalashi na har yagaji banyi shiru ba,
Ido kwai ya samin zuciyar shi duk bai mai dadi, don shi gani yakeyi ai yaran zasu shiga matsala har yajawo masu matsala,
Nikuma nafarkon abin da nake tunane a zuciyana shine da,wani ido zan kalli su Ummi da Inna kai har ma da sauran mutane
Kai gaskiya da sake awanan zan cen namu dole asan abinyi kafin a,san cewa akwai ciki atare da ni,,,
Dan Allah kuyi hakuri da wanan pls ba yawa bana jin dadin jikina sam,👏👏👏👏👏👏
🐎ZEEE MAKAWA🐎
✈✈✈ *TAKARI*✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
9⃣7⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Almost True Life Story,,,
✈✈✈ *TAKARI* ✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
9⃣6⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA🐎
Almoy True Life Story,,,
Wuce wan su gwago yasamu cikin halin damuwa sosai musan man yaran da suka yi wayo a gaban su gwagon mu,
Duk da ga su Ummi da Inna agidan sai mukaji gidan yai muna wani irin girma so sai, kamar ba mutane acikin ta,
Mun saba da gwago idan tafara zuba ko ba ka, son surutu sai kayi shi,
Ita koda karamin yaro magana take yi abinta, hankali kwance,
Na lura cewa innar mu a takure take agidan bata son dogon motsi,
Kullun ta na daki ita baka ganin ta waje sam, bakomai yasa haka ba sai kunya da take ji wai idan angata za,ace tazo gidan surikin ta ta zauna,
Ummi na jin lokacin da take fadar haka sai ummi tace idan har tace haka to itafa,
Ai ita avidan dan farinta tazo ta zauna, tun tana jin kunyan haka har tadaina, acewar ta,
Tun lokacin inna ta ta rage, zancen jin kunya a gidan surukin ta,take,
A kida tace shiga kitchen da kai na dan yin cooking wa mai gida na har mada sauran iyayyen mu,
Nasan cewa yana gari yau dan haka, abinci mai kyau da kuma abinsha ns hada masu,
Nasan cewa dare yafi son yaci tuwo kowani iri ne,
Don tun ina aiki a gidan shi nasan wanar a kidar tashi ta rashin son wani abin da ba tuwo ba da dare,
Hakan ke sa shi shan wuya idan yai tafiya, zuwa waje,
Tuwon semovita nai mai da miyar kuka wanda inna takawo, muna lokacin da zasu zo, miyan yaji daddawa da kayan yaji sosai,
A, leda na kwashe wa kowa nashi mariya dake gefe ita da maman Umar
Suna tayani aiki suka shiga mikawa mutanen gida nasu don kowa da inda za,akai mai nashi,
Muna gamawa, da sauri nafada dakina dan in dan gyara jikina kafin sheriff yadawo gida,
Duk gidan yadauki Kamshi da na turare dana girkin gida,
Yau atamfa ce a jikina, super wax, doll colour, dinkin zani da riga ce, sheriff baya son dinkin buje da riga, acewar shi, nasan da hakane tun lokacin auren shi da nafisat,
Wata rana da tasa buje darigar dinkin material sun dawo office da Almustapha a lokacin yako dinga mata masifa yace kada ta kara sa irin su a gidan shi,
Yace may amfanin kasa kayan da duk tsiraicinka zai baiyyana afili,
Wai da sunan yin wa maigida kwalliya alhalin bashi kadai ,aiwa adon dashi ba dole ne a fita waje wani yaga ni,
Muna tsaye gefe muna jin su nida Amal, alokacin,
Yaci gaba da fadin matar Abdull ghana da ta rasu kwanaki ana bidan zanin da za,a rufa gawan ta dashi duk cikin kkayan ta ba zani,
Ya ce may yafi wannan abin tashin hankali ace yar musulumai bahausa ba,a samu zani a cikin kayanta ba ai wanan yazama abin ku ya ga mutum tun a nan duniya,,
Ya ce shi dama bai kaunar yaga mace duk ta matse jikinta a waje koba,a cikin ma,za bane,
Jin wanan maganar tasu da, nasifit yasa hakan ya zauna min a rai tun wancan lokacin duk abinda zanyi bana sa dinkin da zai mugun matsemin jikina ,
Balle gidan mu da kusan mutane su na shiga bawai shi kadai maigidan ke shigowa ba,
Duk su salim da malam Basiru wanda yazu yake tare damu yana zama kamar dan uwana na jini sosai,
Don gaskiya munji dadin zuwan shi saboda akwaishi da kwa,zo ga rikon amana,
Ina sauri inj tafi gurin su, ummi indiba ko sun fara cin abinci saboda bana son su zauna basu ci komai ba,
Dai step na karshe ya bude kofar falon yashigo gida a lokacin,
Yana rataye da couth din shi a kafadar shi, almustapha da Basiru suna bayan shi dauke da takardu da briefcase din shi mai dauke da laptop din shi,
Tun daga nisa muka yi wa juna yar murmushin mai aikawa da sakonni, kala kala,
Inda nagane nufin shi kwaliya ta taimai kyau, nikuma na nuna mai cewa don shi nayi ai,
Sai yai wani ragwada kai alamar yagode fa,
Su Almustapha da Basiru dake bayan shi basu gane komai muke yi ba,a tsakanin mu,
Kayan da su Basiru suka dauko mai nai kokarin karba
Tare muka koma sama, dashi, muna bacewa wasu Almustapha ya rungumo ni zuwa jikin shi yana mai sun sunar ko ina ajikina a kaukauce,
Da kyat na iya sabulewa rikon da yai min ina mai gabatar mai da ruwan wanka,,
Kafin yafito na fitar mai da kayan da zai sa har da plat shoes da zai sa ya fito,
Ina cikin fesa turare sai naji wani irin abu ya taso min kamar zan yi amai,cikin sauri nabar dakin ,,
Sam ban dauki hakan komai ba aguri na, dakina ,nakoma nadan kara kallon mirrow dan indan kara burge maigida ,
Zaune na samay shi a falo yana jirana in zuba mai abinci ,
Kurrr idon shi akai kamar bai taba gani na ba,
Direct dining na nufa shima yataso a hankali zuwa bisa tebur din,
Kululin da ke jere saman tebur din nafara budewa, nadago kai na kalle shi dan inji may zai ci daga cikin abincin da nake budewa,
Daidai lokacin naji wani irin amai ya zo min duk yadda, na so in daure har in gama zuba mai, abin ya faskara,
Da sauri na toshe bakina na nufi, toilet, din dake cikin falo,
Amai nayi sosai har sai da naji jiki, da kyat na samu ya tsaya min, na bude famfo na wanke baki na da fuskana,
A hankali na dago da niyar in koma in cigaba da zuba mai abincin,
Ganin shi na tsaye kofar toilet din hannun shi harde, a saman kirjin shi,
Wani irin kallon tuhuma yake min .
Zuwa, nayi da niyar indan bi gefen shi, in wuce zuwa cikin falo ,,
Tambaya ya watso min may yasa may ki fatima,ina kokarin wucewa ya, kara jefo min tambayar,
A hankali na ce mai ba komai, nima bansan komay yasa may ni ba nai aman,
Hanya yabani nawuce cikin tuhuma yake kallo na har muka kai bakin dinning din,
Nai kokarin in kara zuba mai wani abinci, aiko saura kiris in amayo ma sheriff amai a jiki,
Mikewa yayi da sauri yazo inda nake duke ya rike ni
Duk wanda ke gidan saida yafito a lokacin saboda irin kakarin aman da nakeyi,.
Tunda yatsaya min yace mutafi asibiti, amna fafir nace bazan je ba tunda lafiya na kalau,
Yanzun ne kawai hakan ya samay ni daga jin kamshin abinci,
Wani kallon tuhuma su Ummi da Inna suke min a lokacin,
Inna ce tace mai wani asibiti zamu ai saidai kuma in Allah ya rabamu lafiya,
Sam ban fahinci may inna take nufi da hakan ba dani don haka dagani har sheriff muka hau sama,
Duk da barcin yamma ba dabi,ana bace yin hakan yasa yau sai gani nayi barci ,don wuya,
Barci mai nauyi nayi a lokacin dan bakara min jin jiki nayi ba,
Doctor kamal ne yazo gidan bayan sallah isha,i don ya dibani,
Amma sai ya gani ,zaune a falo tare da su mariya da su maman Umar munata labarin mu muna dariya,
Ganin su tare da docto yasa ni dan shan jinin jikina,
Duk kan su mamakin gani na lafiya sukayi cikon hokima muka wayance zancen batare da doctor yabani koda paracetamol ba,
Tun wanan ranan ban son jin warin girki musam man mai dauke da tafarnuwa,
Idan kuma dare yayi sai in kama jin high fever har kusan sallah asubah,
Yau kamar na wancan ranan ne ina cikin taimakon shi sai kuma ga amai
Mariya tana gurin yace dole sai muntafi asibiti sn diba ko may ke samuna haka,
Mariya tace Allah yabar muna yaya Sheriff, shin bakaji abinda inna ta fado na ba,
Cikina fa take cewa sai randa Allah yasa ta haihu zata daina hakan,
Aiko hankali mu mida sheriff yai wani mugun tashi da jin kalamin mariya,
Tambayar mariya yayi ko yaushe inna ta fadi hakan,
Sai ta kara nanata mai abinda inna ta fadi a ranan
Tsaye nake amma ban san lokacin da nakakai zaune ba nadafe kai na sai wasu hawaye ke biyo min a fuska suna silalowa kasa,
Shi ma sheriff zama yayi yadafe kanshi da hannu gida duk yarasa abin yi,
Mikewa yayi ya nufi inda ake aje makullaiyan motocin gidan,
Ya hau sama da sauri yadauko min Naifal dina yace intashi muje asibiti,
Ba musu na shirya muka kama hanya zuwa asibiti,
Diba guda likita yai min ya tabbatar min da cewa ina dauke da cikin wata biyu a jikina ,
Ido nazaro dan mamakin jin hakan danayi bani ba har shi saida ya kadu,
A firgice yacewa doctor muna da babies yan wata takwas fa,
Likita yai dan murmushi yace ba komai bane hakan kawai za,a rubuta muna magani da kuma irin abincin da zamu fara ba yaran,
Niduk bayanin da sukeyi kaina yana kasa ina ta sharban hawaye kawai,
A cikin mota duk yarasa abinda yake ciki saboda gaba daya na birkice mai yarasa gane kaina,
Yai lalashi na har yagaji banyi shiru ba,
Ido kwai ya samin zuciyar shi duk bai mai dadi, don shi gani yakeyi ai yaran zasu shiga matsala har yajawo masu matsala,
Nikuma nafarkon abin da nake tunane a zuciyana shine da,wani ido zan kalli su Ummi da Inna kai har ma da sauran mutane
Kai gaskiya da sake awanan zan cen namu dole asan abinyi kafin a,san cewa akwai ciki atare da ni,,,
Dan Allah kuyi hakuri da wanan pls ba yawa bana jin dadin jikina sam,👏👏👏👏👏👏
🐎ZEEE MAKAWA🐎
✈✈✈ *TAKARI*✈✈✈
👣👣👣👣👣
👣👣👣👣👣
9⃣7⃣
BY
🐎ZAINAB IDRIS MAKAWA🐎
🐎HUGUMA GROUP🐎
Almost True Life Story,,,