← Book details Takari Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 25 OF 139

Sashe 25

Takari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Mun samu gidan na sheriff din mu, ba laifi an gyara ko ina, tsab,
duk da munyi tafiyan kwana biyu,,,
amma wa yanda akabari gadin gidan sunyi kokarin ,sosai komai neat muka samay shi kamar akwai mutane,,,
Don haka bamu sha wani wahala ba gurin gyarawa gidan da muka iso,,,,,
Yau, Saura kwana uku bakin mu, su koma gida, Nigeria, shiri kawai suke tayi, kowa ana mai parking din kayan shi,,,
Tun da muka,iso na so mutafi gida a wanan lokaci, don ina ganin mun shigo garin makka sai naji ina son mutafi ,,
saboda hankalina yana wurin hajiyan mu,
Amma Hakan bai samu ba don shirin tafiyan da ake tayi,,na bakin mu ,
Wanda agaskiya banso rabuwa da su ba musan man hjy tsohuwa,,,,
Ga jamila da mairo sun sani gaba sai na kaisu shagon,, Top ten sun sawo kaya let's one,,
Dole a haka nadaure na raka su,shagon Top ten din ,,dake kan hanya sharmansoor,, naso ace natafi gida tunda safe wlh,,
Muna shiga shagon naga duk sun rude sun ma rasa wanda zasu zaba ,aciki,
Magana nayi da walk services na shagon nace yanuna muna inda zamu zabi kaya na kware ,
Sunyi sayayya so sai agurin
Kudin da tso huwa tabani in kara mata kaya itama na sawo mata abubuwa masu kyau da ma,ana,,,,
Saida kusan duk sayayyan ta na yan mata ne ita ma,,, sai kuma jallabiyan maza masu kyau da sayo mata,,,
Muka koso kayan mu niki niki muka dawo gida dashi,,,
Ko ,da muka dawo,gida, duk yadda naso nabar gidan kafin dare yayi hakan bai samu ba gareni
Don,hjy tsohuwa tace sai nakaita tayi dawafin ban kwana, a Ka,aba,,,,,
Sai dare muka dawo kuma cikin daren nan nabiyo hanya ni,kadai saboda Rugaiyya tace baza tabi hanya ba cikin dare don kada,,,yan, bagaladi su,kamata,
Mutane jefi, jina ne a unguwar tamu,,
Duk da mutane sun fara shigewa gida saboda dare daya dan soma yi,,
Hakan bai hana wasu makwabtan mu su gane ni ba,,,
Wata makwabciyar mu ne anace da ita,lamilami ta fara ganina, tace min fadima ce nace eh,,,
Yo ance muna kun gudu kunbar hajjiya mana,,
Ban,bata ansa ba nawuce cikin gidan mu kai,tsaye,,,,
Su ,Sukaina ne zaune suna dan ciye ciyen su sai Yumma da ke wanki a gefen famfo,
Ido suka bini dashi suna mamaki ina nafito cikin wanan daren , haka,
Don kusan sati kenan ana cigiyar mu agari,
Don, inda duk san,sanin takari yake, anbada cigiyar mu,,,,, saboda suna zaton mun gudune munbar hjy wanda yin haka yana jawo takari irin mu,kanana matsala,
Don da mutun ya gudu yabar uban gidan shi gara yan bagaladi su kama ka,,,
Ana cikin kururuwan mun gudu nida Rugaiyya
Sai gani nadawo gida hankali kwance abina, batare da alamar wani tashin hankali ba,,,
Ban tsaya ta kansu ba don nagane nufin su,
dakin hajiyan mu na fada kai tsaye,,
Kwance take cikin wani irin mugun yanayi wanda ko kai waye dole ta baka tausayi,,,,
bata iya dagawa daga kwance, da take,,
A,firgice nanufi inda take kwance, na rugumay ta, ina kuka
Ina,cewa hajiya may yasa may ki haka kika zama haka cikin lokaci guda,,,
Ina mai,daga muryana, Cikin kukan nake cewa duk a rasa wanda zai kaiki asibiti sai abarki haka,,,,
Yumma ce ta fado dakin tana cewa fadima ai na sayo mata yan kwayo yi na sha kuma ina bata abinci,
Ko yumma bata fadi ba,
Dama nasan cewa ita kadai ce zata iya dan kula da hajiya, cikin su,,,,
Dan sauran hajiya bata da wani daraja a idon su yanzu ,
Saboda sun girma kuma idon su ya bude,
Su anasu wautan suna ganin cewa hakan da sukeyi ma hajiyan shine daidai saboda ai itace tafara cutar mu tun a gida,, Nigeria,,,,,,,
Sun kasa yarda da kaddara cewa Allah yariga yanufi sai mun zo,, munyi wanan bautar koda da kafane sai munzo kasar saudiya munyi takari,tunda hakan na cikin destiny din mu,,,,,
Na juya wurin yumma nace taci abinci kuwa tace min tunda rana ba kuma ba sosai ba,,,,
Dama kudin da Alhaji lawal zannah yabamu a madina don muyi sayayya muma,,
yana ajikina don haka fita nayi zuwa,
wani shago can kasan mu inda ake saida kayan gasawa iri iri na ci da sha,,,
Naje nadan siyo mata dan abinda nasan zata iya ci,,
A cikin daren na gyarata tsab tare da taimakon yumma, ,don su sauran ko kallo ban ishe su ba,
nabata abinci taci tasha maganin da yumma ta sayo mata,,,,,
Tana kwance Gefen kafar ta nazo nadan zauna ,ina kokarin bude inda nasa kudi don in kidaya su.
kudin wanda,ke cikin jikina ko zasu i,she mu zuwa asibiti gobe,,,
Yumma kuma tana gefe tana, cin sauran abincin da hajiya ta rage,,
Muryan hajiya naji kasa kasa tana cewa ina muka je kwana biyu bamu gida ina Rugaiyya,
Ban boye mata ba nace mata madina mukaje ziyara tare da iyalin Sheriff din mu, da suka zo daga Nigeria,,,,,,
Shiru tayi tunda Maganar dama na dole ne
daga hakan bata kara cewa komai ba,
Saidai ajiyar zuciyan danaji tayi ,ahankali, ta gyara kwancinta
Dama tun da nake kirga kudin da ke ajikina dan zamu tafi asibiti da su da safe ,naga mari da sukaina suna min wani kallo, kasa kasa suna magana,,
Nasan cewa suna iya sace kudin in, nai barci,,
Aiko haka din ne, ina cikin barci, gefen hajiya kwance dama na faki idon su na canza ma kudin wuri,,
Cikin barci naji ana lalabata caraf na rike mata hannu nace lafiya,mari ce
Saicewa tayi wai tana bidan wani abune data aje daidai inda nake kwance,
Duk da nagane nufinta sai,kawai, na,gyara mata don ta diba abin,
nikuma daga haka barcin da ban koma ba ke nan,,,
Tashinayi na fara gyara muna gida da duk wani abu da yakamata muyi, amma suka yi don son kai,,,

Tunda safe muka ziyarci asibiti da ni da hajiyan ,mu
Allah ya taimake ni muka ga likita da wuri saboda mun fito da wuri daga gida,,,,
Bayan yan aune aunen da a,kayi wa hajiya aka gane cewa jininta ya hau sosai , kuma tana sakaci da shan maganin da likita ya dorata akai
Don haka tana bukatar aimata wasu allurori har da karin ruwa, aciki,,,
Tafiya nake yi, a,hankali,
Yan kudin da nazo dasu asibiti nake ta kirgawa saboda ina ganin cewa baza su ishe mu abinda ake bukatar yi ma hajiya, ba,,,
Jinayi nayi karo da mutun agabana har yan kudi nawa suka zube kasa,
Banko kalli wanda yasa nazubar da kudin kasa ba ,hankalina ya ga kudin magani,, kada iska yajamin su su rage yawa,,
Duka wa mai shi yayi yana tayani kwashe kudin ,,,,,,
Saida ya miko min kudin na karshe ne da,yataya ni kwasa,,
,Sainaji kamshin turaren Sheriff din mu Ahmad,
Da sauri kuma cikin mamaki hankalina, yadawo,nakai dibana gare shi,
Shidine kuwa ,shikuma daidai ,
Lokacin yana mikewa tsaye daga tsugun nin da yayi don kwashe min kudin,,,,,
Hjy tsohuwa tana a bayan shi tsaye da a,lamar bata jin dadin jikin ta,, ita ma,,
Batare da yakalleni ba ya ja hannu hjy don suwuce zuwa wurin likita,,
Sai alokacin hajiya ta ganni don dama batasan cewa nice ba,
Tanbayana takeyi cikin mamaki ko ya akayi na biyo su asibitin tunda safe, wa ya fada min suna asibiti,,
Shiko sheriff din mu azuciyar shi cewa yakeyi,
wanan yar wahalan kuma ko may yakawo ta nan tunda safe yarinya kamar aljanna duk inda kabi zaka ganta,
Can kuma yatuna kodai jinin nawa bai tsaya bane, shine nazo ganin likita,,,
Muryana dayaji cikin hausana da ba daidai ba Ina fadawa hjy tsohuwa cewa nakawo hjy ta asibiti ne,,, saboda nadawo na samayta bata da lafiya sosai,,,
Saboda girmamawa da nuna kulawa sai naji bazan iya wucewa inbar su shida hjy tsohuwa ba
Kodan irin so da kaunar da yar tsohuwar ke gwada min,,,
kawai sai na tsinci kaina da,bin,su abaya har zuwa office din likitan da zasu,,gani,
Bayan anyi ma hajiya booking din likitan da zata gani, ,,,
An,yi komai har a lokacin muna tare dasu sam na ma mance cewa da hajiyan mu muke, a,asibitin,,,
Takardan maganin dake hannu ya buka ta ,,,
Na bashi yakarba yadan diba kadan
Sai naga yawuce inda ake saida magani kai tsaye, batare da yai min magana ba,,,
Maganin yasiyo min harda ledar ruwan da za,akara ma hajiyan mu,,
Inda take ya buka nakai shi,
hajiya na zaune gefe ta wani, makure gefe, duk ta mokade kamar ba itace hajiya mai sharwali ba,,
Koda mukaje, Kallon banza naga yai mata,
Wanda saida na tsargu, sosai da irin kallon
duk da tana cikin ciwo baisa ya tausaya mata ba, saboda irin mugun halinta na cutar da kananin yara,da tayi batare da sanin iyayen su ba,,,
Sai kawai naji banji dadin yadda naga yana kallon hajiya ba,
Saboda aiko da nake tallaka kuma ,yar aiki shi ai, yakamata a mutunta min yan uwana nima,,, ,,,
Sam ni bansan cewa Rugaiyya ta fada mai abinda ke tsakanin mu da hajiya ba.
Tun,a madina
Ko yanzu yasan cewa nice zan walaha shiyasa ya taimaka mata,,,
Allah yataimake ni hajiyan mu tadan warwale sosai don duk ledojin ruwan da akasiya ta zuke su ajikinta
Sai bayan kwana biyu aka sallah may mu daga asibitin
Taji sauki sosai wlh,,,
Kusan kwana biyar nayi banje aiki ba, ina fama da hajiyan mu,,,
Yau danaga taji sauki sosai nace mata ta kula da jiknta zanje wurin aiki don kada in yi laifi da yawa,,
Gashi nadauki lokaci ban je ba ban kuma dauki permission ba,,,

Saida na tunkari gidan sanan natuna cewa hajiya tsohuws sun wuce kila,
Gashi bamu samu yin bankwana cikin dadi ba ,
Ina can asibiti da hajiyan mu
Chapter 25 · 0% Book details